ABNA Hausa
  • Dukkan labarai
  • Labaran Duniya
    • Yammacin Asiya
    • Asiya Ta Tsakiya
    • Gabashin Asiya
    • Turai
    • Amurka
    • Afirka
  • Tekuna
  • Labaran Cikin Gida
  • Iran
  • Shafuka Mabanbanta
    • Hotuna
    • Bidiyoyi
    • Labarai Kaitsaye
    • Kartun
    • Labarai Maraji’ai
  • Labaran Majalisar Ahlul Bayt As
  • Abubuwa Daban-Daban
    • Taruka Da Sanarwowi
    • Fasahohi
العربية English فارسی Türkçe اردو Español bahasa Indonesia हिन्दी français 汉语 русский Deutsch Melayu Hausa বাংলা Азәрбајҹан Азәрбајҹан әлифбасы Kiswahili မြန်မာဘာသာ bosanski português سورانی 日本語 Kurmancî Pilipinas Тоҷик italiano 한국어
×
filterLabaran Yau
  • Iran Ta Aika Wasika Ga Kwamitin Tsaro Na MDD Bayan Harin Amurka A Taron Bikin Aure

    Iran Ta Aika Wasika Ga Kwamitin Tsaro Na MDD Bayan Harin Amurka A Taron Bikin Aure

    Jakadan Iran da mataimakin wakilinta a Majalisar Dinkin Duniya, Gholam Hossein Darzi, ya aika da sako ga babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres da shugaban kwamitin tsaro, inda ya ce Amurka a yammacin ranar 1 ga Satumba, 2026, ta kai wani sabon guguwar hare-hare na soji a kan wasu garuruwa a kudancin Iran, wanda ya hada da kai hari da gangan ga farar hula da kadarorin farar hula.

    2026-09-03 10:52
  • Iran: Ta Kashe Wasu Kwamandojin Amurka Da Kune Jirage Marasa Matuka A Kuwait

    IRGC: Ta Kai Hari Mai Tsanani Da Ƙarfi A Masaukin Kwamandojin Amurka A Sansanin Ali Al-Salim

    Iran: Ta Kashe Wasu Kwamandojin Amurka Da Kune Jirage Marasa Matuka A Kuwait

    Rundunar Tsaro ta Juyin Juya Hali a cikin wata sanarwa ta bayyana cewa: Ta kone hedkwatar da wurin zaman kwamandojin Amurka na sansanin Ali Al-Salim, rumbun ajiyar jirage marasa matuki, da kuma wurin da ake ajiye jirage marasa matuki.

    2026-09-02 21:29
  • Tsoffin Daliban Jami'ar Al-Mustafa Sun Gana Da Babban Sakataren Majalisar Ahlul Bayt As + Hotuna

    Tsoffin Daliban Jami'ar Al-Mustafa Sun Gana Da Babban Sakataren Majalisar Ahlul Bayt As + Hotuna

    Tsoffin Daliban Jami'ar Al-Mustafa da Babban Sakataren majalissar Ahl-ul-Bayt ta Duniya

    2026-09-02 21:12
  • Iran: Zuwa Yanzu Mutane 18 Ne Su Kai Shahada A Hare-Haren Daren Jiya Na Amurka

    Iran: Zuwa Yanzu Mutane 18 Ne Su Kai Shahada A Hare-Haren Daren Jiya Na Amurka

    A hare-haren daren jiya a larduna daban-daban na ƙasar, mutane 18 sun yi shahada kuma 'yan kasarmu 108 sun samu raunuka.

    2026-09-02 21:03
  • Iran: An Samu Shahidai 7 Da Raunata 8 Sakamakon Hare-Haren Amurka A Khuzestan

    Iran: An Samu Shahidai 7 Da Raunata 8 Sakamakon Hare-Haren Amurka A Khuzestan

    Sakamakon hare-haren makiya Amurkawa a wasu wurare na lardin Khuzestan, mutane bakwai sun yi shahada.

    2026-09-02 20:39
  • Iran: An Samu Shahidai da Raunata 72 a Harin Amurka A Taron Bikin Aure a Hormozgan + Bidiyoyi

    Iran: An Samu Shahidai da Raunata 72 a Harin Amurka A Taron Bikin Aure a Hormozgan + Bidiyoyi

    Harin Ta’addancin Amurka kan wani taron bikin aure a gundumar Sirik, ya yi sanadin shahadar mutane hudu.

    2026-09-02 20:35
  • Ma’aikatar Tsaron Iran: Za Mu Kai Hari Ga Duk Warin Da Ya Kai Mana Hari

    Iran: Kun Gwada Ƙarfin Sojojinmu Da Al'ummar Sau Da Yawa, Kada Ku Sake Gwadawa.

    Ma’aikatar Tsaron Iran: Za Mu Kai Hari Ga Duk Warin Da Ya Kai Mana Hari

    Hedikwatar Manyan Sojojin a cikin wata sanarwa ta bayyana cewa: Kamar yadda muka nuna a fagen aiki har yanzu, muna mutunta 'yancin kasa na makwabtanmu, amma ba za mu taba jure wa duk wani cin zarafi ba.

    2026-09-01 23:31
  • Iran Za Ta Mayar Da Martani Ga Hare-Haren Amurka Fiye Da Yadda Suka Yi

    Iran Za Ta Mayar Da Martani Ga Hare-Haren Amurka Fiye Da Yadda Suka Yi

    "Wata majiya ta soji mai girma ta jaddada cewa Iran za ta mayar da martani ga hare-haren 'yan ta'addan Amurka fiye da yadda suka yi."

    2026-09-01 22:38
  • Iran: Sojojin Ta'addanci Na Amurka Sun Kai Hari A Wasu Wurare A Kudancin Kasar

    Iran: Sojojin Ta'addanci Na Amurka Sun Kai Hari A Wasu Wurare A Kudancin Kasar

    CENTCOM ta sanar da cewa: Sojojin Amurka a yau da karfe 12 na rana sun fara kai hari kan wuraren Rundunar Tsaro ta Juyin Juya Halin Musulunci a Iran.

    2026-09-01 22:30
  • Iran Ta Lalata Kayan Aikin Soji Da Wuraren Da Jiragen Yakin Makiya Suke Ajiye + Bidiyo

    Iran Ta Lalata Kayan Aikin Soji Da Wuraren Da Jiragen Yakin Makiya Suke Ajiye + Bidiyo

    Rundunar Tsaro ta Juyin Juya Halin Musulunci ta sanar da cewa: An lalatar da kayan aikin fasaha da gyare-gyare da kuma wuraren da jiragen yakin makiya suke ajaiye a sansanonin sojan saman Amurka guda biyu na Malik Hussein da Al-Azraq.

    2026-08-31 17:59
  • Iran Ta Kakkabo Jirgin Yaki Maras Matuki Na Amurka A Tekun Farisa

    Iran Ta Kakkabo Jirgin Yaki Maras Matuki Na Amurka A Tekun Farisa

    Rundunar Tsaro ta Juyin Juya Halin Musulunci ta sanar da cewa: An kai hari kan wani jirgin yaki marasa matuki na MQ9 na Amurka a saman mashigar Hormuz, kuma ya fado cikin ruwan Tekun Farisa.

    2026-08-31 17:50
  • Iran Ta Kai Hari Kan Sansanin Amurka "Al-Minhad" A UAE Da Jiragen Yaki Marasa Matuki + Bidiyo

    Iran Ta Kai Hari Kan Sansanin Amurka "Al-Minhad" A UAE Da Jiragen Yaki Marasa Matuki + Bidiyo

    Sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun kai hari kan wuraren da jiragen sama masu saukar ungulu da sojojin Amurka ke tsugunna a sansanin "Al-Minhad" na Hadaddiyar Daular Larabawa da jiragen yaki marasa matuki masu rubdarwa.

    2026-08-31 17:45
  • Iran: An Kama 'Yan Leken Asiri 30 Naamurka Da Isra'ila A Iran

    Iran: An Kama 'Yan Leken Asiri 30 Naamurka Da Isra'ila A Iran

    Ma'aikatar Leken Asiri ta Iran ta sanar da cewa ta kama mutane 30 da aka bayyana a matsayin 'yan leken asiri masu karbar albashi na Amurka da Isra'ila a lardin Markazi, bisa zargin lalata dukiyar jama'a, kona gidaje, wuraren kasuwanci, masallatai, da gine-ginen gwamnati a abubuwan da suka faru a watan Janairu na shekara ta 2026.

    2026-08-29 17:22
  • Araghchi: Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Ta Ciri Tutar Kira Ga Hadin Kai Da Kusantar Juna A Duniyar Musulunci

    A Taron Kasa Da Kasa Na Hadin Kan Musulunci:

    Araghchi: Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Ta Ciri Tutar Kira Ga Hadin Kai Da Kusantar Juna A Duniyar Musulunci

    Sayyid Abbas Araghchi, Ministan Harkokin Waje na Jamhuriyar Musulunci ta Iran, ya halarci taron tattaunawa tare da mahalarta taron kasa da kasa na 40 na hadin kan Musulunci, wanda aka gudanar tare da halartar Hujjatul Islam Wal Muslimeen Hamid Shahryari, shugaban majalissssar kusantar mazhabobi ta duniya, da wasu malamai da masana daga Iran da sauran kasashen duniya.

    2026-08-29 17:02
  • Labarai Cikin Hotuna | Na Taron Kasa da Kasa na 40 na Hadin Kan Musulunci

    Labarai Cikin Hotuna | Na Taron Kasa da Kasa na 40 na Hadin Kan Musulunci

    An fara taron kasa da kasa na 40 na hadin kan Musulunci da safiyar jiya Alhamis (27 ga Ogusta 2026) tare da halartar wasu fitattun malaman duniyar Musulunci a zauren taron shugabannin.

    2026-08-28 22:11
  • Jagora: Al'ummar Iran Sun Cancanci Su Ji Dadin Hidimtawar Jami'an Gwamnatin A Matakin Da Ya Dace Da Su.

    Matanin Sakon Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Ga Gwamnati

    Jagora: Al'ummar Iran Sun Cancanci Su Ji Dadin Hidimtawar Jami'an Gwamnatin A Matakin Da Ya Dace Da Su.

    Samun damar yi wa al’umma hidima da kuma manufofin Jamhuriyar Musulunci, wata ni'ima ce mai daraja da ya kamata a kiyaye ta. A wannan lokaci mai muhimmanci da sarkakiya da "Iran mafi ƙarfi" ke fuskanta, ɗaya daga cikin abubuwan da suka wajaba don cimma wannan buri, baya ga aiki dare da rana da ƙirƙira mai ci gaba, shi ne bayyana da kuma ba da labarin iko da ƙarfin Iran da al'ummarta masoya. Rauni, gazawa, da karancin abubuwa, ba sa buƙatar ba da labari ko haskakawa; a'a, suna buƙatar tsarawa da aiki don magance matsalar. Wani lokaci faɗin rauninmu na gaskiya a lokacin da makiya ke buƙatar samar da kuzari, babban taimako ne a gare su, kuma yana iya sa zukatan abokai da magoya baya su damu kuma su rude su. To, idan masu sauraren waɗannan maganganun na gaskiya su ne kawai jama'a da masu son ci gabanmu, to damuwar za ta ragu. Amma ƙarfi, iko, da abubuwa masu kyau, bisa ga koyarwar Alkur'ani "Amma ni'imar Ubangijinka, ka faɗa," suna buƙatar ba da labari da haskakawa.

    2026-08-28 22:04
  • Fuskantar Jahiliyya Ta Zamani, Nauyi Ne Na Da Ya Hau Kan Duniyar Musulunci

    Fuskantar Jahiliyya Ta Zamani, Nauyi Ne Na Da Ya Hau Kan Duniyar Musulunci

    Dokta Pezeshkian, yana mai nuni da gargadin jagoran shahidi game da sake haifar da jahiliyya a duniya ta zamani, ya kara da cewa: "Imam Shahidi Ayatullah Khamene'i ya shafe shekaru yana gargadin cewa jahiliyya ba ta takaita da zamanin kafin Annabi kawai ba. Kimiyya na iya ci gaba, fasaha na iya sarkaka, kuma kayan aikin iko na iya girma, amma idan mutuncin dan Adam ya bace, wani sabon salo na jahiliyya zai taso. A cikin jawaban da suka shafi mab'as, fuskantar Annabi da jahiliyya da yuwuwar sake haifar da ita a duniya ta zamani, na daga cikin abubuwan da jagoran shahidi ya sha yin magana akai."

    2026-08-27 23:56
  • Babu Wata Kasa Ta Musulunci Da Ta Kamata Ta Zama Dandalin Kai Hari Ga Wata Kasa Ta Musulunci

    Babu Wata Kasa Ta Musulunci Da Ta Kamata Ta Zama Dandalin Kai Hari Ga Wata Kasa Ta Musulunci

    Shugaban ƙasa, yana nuni da wani bangare na wasiyyar Amiral-Mu'minin, ya kara da cewa: "Imam Ali (AS) ya ce, 'Ina wasiyyar ku da dukan 'ya'yana da iyalina da duk wanda wasikata ta kai gare shi, da taqawa, da tsara al'amarinku, da gyara dangantakarku, domin na ji kakanku (SAW) yana cewa: Gyara dangantaka ya fi sallar nafila da azumin nafila'. Gyara dangantaka da samar da hadin kai a tsakaninmu ya fi sallah da azumi. Idan Iran ta kare Falasdinu, ta kashe kudi, ta tsaya tsayin daka a kan mamaya, ba ta daukar wadannan ayyuka a matsayin wani gata don neman wani gata daga wasu ba, a'a, tana daukar su a matsayin wani hakki na Musulunci. Musulunci da muka sani ba ya ba da izini idan wanda aka zalunta ya nemi taimako, mu fara tambayar mazhabarsa, addininsa, da imaninsa."

    2026-08-27 23:30
  • Iran: Hadin Kai Ba Shiri Ba Ne, Dabaru Ce Ga Al'ummar Musulunci

    Dokta Pezeshkian A Taron Kasa Da Kasa Na 40 Na Hadin Kan Musulunci:

    Iran: Hadin Kai Ba Shiri Ba Ne, Dabaru Ce Ga Al'ummar Musulunci

    Shugaban ƙasar Iran, yayin da ya jaddada cewa hadin kan Musulunci ba yana nufin zama nau’I daya na Musulmai ba, ya bayyana cewa mayar da damarmakin da ke warwatse a duniyar Musulunci zuwa ga niyya da iko na gama-gari, ya dogara ne kan sarrafa sabani, bin adalci, tabbatar da tsaro na juna, da fadada hadin gwiwar kimiyya da tattalin arziki tsakanin kasashen Musulunci.

    2026-08-27 22:58
  • Mahangar Imam Ali (AS) Game Da Yaki Da Zaman Lafiya / Zaman Lafiya Bisa Hikima Ko Kaskanci?

    Mahangar Imam Ali (AS) Game Da Yaki Da Zaman Lafiya / Zaman Lafiya Bisa Hikima Ko Kaskanci?

    Yaki da zaman lafiya bisa hikima, tushen karbabben Musulunci ne kuma ya dogara da tsarin mulkin Amiral-Mu'minin (AS) a mu’amalarsa da kasashe daban-daban; don haka yaki marar amfani yana jawo gajiyawar sojoji, kuma zaman lafiya marar hikima yana ba da damar mika wuya ga mulkin mallaka.

    2026-08-27 21:43
  • Iran: Araghchi Ya Karbi Bakuncin Ministan Harkokin Wajen Qatar

    Iran: Araghchi Ya Karbi Bakuncin Ministan Harkokin Wajen Qatar

    Ministan harkokin wajen Qatar ya ziyarci Tehran da yammacin yau, inda ya gana da takwaransa na Iran kuma ya tattauna da shi.

    2026-08-27 15:16
  • Iran: An Rataye Manyan Mambobin Mafia Na Fashi Da Makami A Yau

    Iran: An Rataye Manyan Mambobin Mafia Na Fashi Da Makami A Yau

    Wannan ƙungiya, a cikin shekaru da yawa, a Tehran da garuruwa ciki har da Karaj, Qom, Mashhad, Kuhdasht, da yankuna na Mazandaran da Isfahan, ta aikata fashi da makami da kuma haifar da tsoro da firgita a tsakanin al’umma.

    2026-08-26 09:46
  • Iran Ta Yi Gargadi Ga Ƙungiyoyin Takfiriyya; Kada Ku Kusanci Iyakokin Iran

    Iran Ta Yi Gargadi Ga Ƙungiyoyin Takfiriyya; Kada Ku Kusanci Iyakokin Iran

    Kwamandan sojojin ƙasa ya yi gargadi ga ƙungiyoyin takfiri da abokan gaba da ke zaune a ɗaya gefen iyakokin: Iyakokin Iran jan layi ne, kuma duk wani motsi, mugun aiki, ko mataki a kansu, zai fuskanci martani mai ƙarfi mai murkusarwa.

    2026-08-26 00:16
  • Iran: Kwamandan Sojojin Pakistan Ya Isar Da Sharuɗɗanmu Ga Washington

    Iran: Kwamandan Sojojin Pakistan Ya Isar Da Sharuɗɗanmu Ga Washington

    Wata majiya ta shaida wa kamfanin dillancin labarai na "Tasnim" cewa, kwamandan sojojin Pakistan bai zo da sakonnin barazana ga Iran ba, kuma ta tabbatar da cewa, ya yi aiki a matsayin mai sasanci don isar da sharuɗɗan Tehran game da mashigar Hurmuz zuwa Washington, mafi muhimmanci shine bin yarjejeniyar fahimtar juna ta Islamabad.

    2026-08-25 21:16
  • Iran: Hanya Ɗaya Tilo, Da Harshen Ƙarfi, Mu Fahimtar Da Makiya Cewa Ba Za Su Iya Yin Abin Da Suke So Ba.

    Amir Hatami: Za Mu Yaƙi Har Zuwa Ƙarni 20 Kuma Ba Za Mu Bari A Cutar Da Iran Ba

    Iran: Hanya Ɗaya Tilo, Da Harshen Ƙarfi, Mu Fahimtar Da Makiya Cewa Ba Za Su Iya Yin Abin Da Suke So Ba.

    Kwamandan sojoji ya ce: Dole ne mu hana makiya cimma burinsu, kuma mu dandana musu ɗacin rashin nasara har su gane cewa, Iran ba wurin da za a zo daga ƙarshen duniya ba, a ce za a canza taswirar ƙasarta ba ce. Za mu yaƙi har zuwa ƙarni 10, ƙarni 20, kuma ba shakka ba za mu bari hakan ta faru ba; hanya ɗaya tilo ita ce, da harshen ƙarfi, mu fahimtar da makiya cewa ba za su iya yin abin da suke so ba.

    2026-08-24 23:05
  • Dr. Pezeshkian: Mutane Masu Dawainiya Da Sadaukarwa Na Iran Ne Aka Shahadantar

    A Bikin Karrama Iyalan Shahidai Na Gwamnati;

    Dr. Pezeshkian: Mutane Masu Dawainiya Da Sadaukarwa Na Iran Ne Aka Shahadantar

    Shugaban kasar Iran, yana mai jaddada cewa, a kan hanyar biyan buƙatun kowane ɗayan al'umma, muna aiki fiye da ra'ayoyin bangaranci, siyasa, da jam'iyya, ya bayyana cewa: Tsarawa da aiwatarwa don hidimar al'umma a cikin al'umma, dole ne su dogara ga shaidar ilimi. Ɗaya daga cikin ayyukan makiya a kan tsarin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, shine kisan kai da shahadantar da mutane masu tasiri da ƙwararru a cikin shekaru da yawa.

    2026-08-24 21:53
  • Iran: Dukkan Zirga-zirgar Jiragen Ruwa A Hurmuz Sai Da Izinin Iran Yake Gudana

    Iran: Dukkan Zirga-zirgar Jiragen Ruwa A Hurmuz Sai Da Izinin Iran Yake Gudana

    Tashar CNN ta tabbatar da cewa wucewa ta Mashigar Hormuz ba zai yiwu ba sai da Hasken Kore" na Iran

    2026-08-22 22:56
  • Rahoto Cikin Hotuna | Na Ziyarar Muhammad Baqir Qalibaf Haramin Abal Fadhl Abbas (AS)

    Rahoto Cikin Hotuna | Na Ziyarar Muhammad Baqir Qalibaf Haramin Abal Fadhl Abbas (AS)

    Dokta Muhammad Baqir Qalibaf, shugaban majalisar Iran, a farkon isowarsa Karbala a rana ta biyu na ziyarar tawagar majalisar Iran zuwa Iraki, ya ziyarci haramin Sayyid Abal Fadhl Abbas (AS).

    2026-08-20 23:56
  • Labarai Cikin Hotuna | Na Taron Tunawa Da Arba'in Na "Jagoran Shahidin Iran" A Haramin Sayyidah Fatimah Ma’asuma (AS)

    Labarai Cikin Hotuna | Na Taron Tunawa Da Arba'in Na "Jagoran Shahidin Iran" A Haramin Sayyidah Fatimah Ma’asuma (AS)

    Labarai Cikin Hotuna | Na Taron Tunawa Da Arba'in Na "Jagoran Shahidin Iran" A Haramin Sayyidah Fatimah Ma’asuma (AS)

    2026-08-19 23:25
  • Iran Ta Yi Gargadi Ga Ƙasashen Yankin Game Da Tallafa Wa Sojojin Amurka

    Iran Ta Yi Gargadi Ga Ƙasashen Yankin Game Da Tallafa Wa Sojojin Amurka

    Shugaban babban hafsoshin sojojin Iran, Laftanar Janar Ali Abdollahi, ya yi gargadi ga ƙasashen yankin game da ba da kowane taimako ga azzaluman sojojin Amurka.

    2026-08-19 20:18
  • Na Baya
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
  • 6
  • 7
  • 8
  • 9
  • 10
  • 11
  • Na Gaba
Muryar 'yan shi'a marasa kafar yada labarai
Desktop version Mobile version

Ya halatta anfani da batutuwan kamfanin ba tare da ambaton madogara ba.

Nastooh Saba Newsroom