Ma'aikatar baitul malin Amurka ta bayyana sabbin takunkumin da Amurka ta kakabawa Iran ga wa wasu mutane 10 da wasu hukumomi 27 sabbin takunkumai, daidai da manufar shugaba Donald Trump na matsa lamba kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya ya yi gargadin cewa Falasdinawa miliyan biyu a Gaza na gab da fuskantar bala'in jin kai sakamakon killacewa da kuma karancin kayan agaji.