-
Shaikh Zakzaky Yayi Kiran A Hada Kai Wajen Yakar Kabilanci Da Rugujewar Tattalin Arziki
Shaikh Zakzaky ya kira al'uma da su fuskanci wadannan makirce-makirce na raba kan al’umma,…
-
Bankin Duniya Ya Yi Hasashen Ci Gaban Tattalin Arzikin Afirka
Bankin Duniya, a cikin rahotonsa na ‘Africa Pulse’ na watanni shida, ya daga hasashen ci gaban…
-
Labarai Cikin Hotuna| Makon Shahadar Sayyid Ahmad Zakzaky A Abuja Najeriya
Labarai Cikin Hotuna| Makon Shahadar Sayyid Ahmad Zakzaky A Abuja Najeriya
-
Yadda ‘Yan Kasar Maroko Suke Tunawa Da Aikin 7 Oktoba + Bidiyo
Bisa tunawa da cika shekaru biyu da fara gudanar da aikin kai hari mai cike da tarihi na ranar…
-
Sudan: Ambaliyar Ruwa Ta Khartoum Ta Raba Sama Da Iyalai 1,200 Da Muhallansu
Ambaliyar ruwa a birnin Khartoum ta raba sama da iyalai 1,200 da muhallansu, a daidai lokacin…
-
Gagarumin Bukin Bude Makarantar Markazul Al-Mustafa (S) A Tanzaniya + Hotuna
Bude makarantar koyon sana'o'i da koyon addini ta Markaz Al-Mustafa ana daukarsa a matsayin…
-
Sudan: Majalisar Sarauta Ta Gana Da Majalisar Shugaban Kasa A Daidai Lokacin Da Ake Kiraye-Kirayen Kawo Karshen Yakin Sudan
A wani ci gaba mai ban mamaki na siyasa, majiyoyin jaridu iri daya na kasar Sudan sun ba da…
-
Sudan: Ambaliyar Ruwa A Wad Ramli A Arewacin Khartoum Bahri, An Yi Kira Da A Kwashe Mazauna.
A wani mummunan lamari da ya faru a yankin Wad Ramli da ke arewacin birnin Khartoum Bahri,…
-
Jaruman Kasashen Afirka Mali Njar Da Burkina Faso
Kasashen Afirka Uku Sun Sanar Da Ficewa Daga Kotun Hukunta Manyan Laifuka Ta Duniya ICC.
Kasashen Burkina Faso, Mali da Nijar da ke yankin yammacin Sahel, sun sanar a cikin wata sanarwar…
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Ganawar Yan Uwa Da Sheikh Ibrahim Zakzaky
Kamfanin dillancin labaran Ahlulbayt na kasa da kasa (ABNA) ya bayar da rahoton cewa: wasu…
-
Malamin Burkina Faso: Ya Kamata Duniyar Musulunci Ta Yi Koyi Da Iran Game Da Falasdinu
Wani malami mai nazari a Burkina Faso ya jaddada cewa: Idan dukkanin musulmi kamar Iran suka…
-
Yaman: Man Fetur Ɗin Ƙasashen Larabawa Ne Isra'ila Ke Anfani Da Shi Wajen Jefa Bama-Bamai Kan Al'ummar Gaza.
Sayyid Abdul Malik Badreddin Al-Houthi ya ce: Makiya yahudawan sahyoniya suna amfani da bama-bamai…
-
Labarai Cikin Hotuna | Yadda Almajiran Sayyid Ibrahim Yaqoub Zakzaky (h) Na Birnin Katsina Suka Gudanar Da Gasar Faretin Girmamawa Ga Manzon Allah (s)
Labarai Cikin Hotuna | Yadda Ƴan'uwa Musulmi Almajiran Sayyid Ibrahim Yaqoub Zakzaky (h) Na…
-
Military Watch: Aljeriya Ita Ce Kawai Ƙasar Larabawa Da Ke Da Karfin Kare Hare-Haren Isra'ila
Hare-haren da Isra’ila ta kai kan Qatar a baya-bayan nan ya haifar da ayar tambaya game da…
-
Mutane Sama Da 60 Ne Aka Kashe A Wani Harin Ta’addanci A Gabashin J.D. Kwango
Gabashin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Kwango ya sake shiga cikin wani kisan gilla zubar da jini;…
-
Araqchi Ya Ziyarci Masallacin "Jami’iz-Zaytouna" Inda Ya Gana Da Babban Mufti Na Tunisia
Babban Mufti na Jamhuriyar Tunisiya, yayin da yake bayyana jin dadinsa da halartar ministan…
-
Tanzaniya: 'Yan Shi'a Sun Shirya Maulidin Annabi Muhammad (Saw) + Hotuna
Taken Taron Shine: "Manzon Zaman Lafiya” - Dole Ne Zabe Ya Kasance Na Adalci, Dimokuradiyya,…
-
Najeriya: An Kashe Mutane Da Dama, An Yi Garkuwa Da Sama Da 100 A Harin Ta'addanci
Shugaban kauyen Mohammed Mai Anjua ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa…
-
Mahara Sun Kashe Masallata 27 A Wani Hari A Najeriya
'Yan bindiga sun kashe mutane 27 da suke sallah a wani mummunan hari da suka kai
-
Sheikh Zakzaky: Shirin Yahudawan Sahyoniya Na Korar Mutanen Gaza D Makaman Hizbullah Ba Zai Cimma Nasara Ba
Shaikh Zakzaky ya bayyana cewa shirin da gwamnatin ke yi na mayar da Falasdinawa zuwa kudancin…