-
hidimaIRGC: Ta Bankaɗo Tare Da Rusa Cibiyar Ƙungiyar Leƙen Asirin Amurka Da Isra'ila
Wannan muna sanar da mutanen Iran masu daraja cewa, ta hanyar matakan da Ƙungiyar Leƙen Asiri ta Rundunar Tsaron Juyin Juya Halin ta ɗauka, an gano wata cibiyar tsaro da jami'an leƙen Asiri na…
Sabbin labarai
-
hidimaIRGC: Ta Bankaɗo Tare Da Rusa Cibiyar Ƙungiyar Leƙen Asirin Amurka Da Isra'ila
Wannan muna sanar da mutanen Iran masu daraja cewa, ta hanyar matakan da Ƙungiyar Leƙen Asiri ta Rundunar Tsaron Juyin Juya Halin ta ɗauka, an gano wata cibiyar tsaro da jami'an leƙen Asiri na Amurka da Isra'ila ke jagoranta a cikin ƙasar an kuma wargaza ta bayan wasu lokutan sa ido, bibiya, da sauran matakan leƙen Asiri.
-
hidimaBidiyon Yadda Aka Gudanar Da Ranar Shahidai Labanon
Rahoton daga wajen gagarumin taron bikin "Ranar Shahidai" a Beirut
-
hidimaIkirarin Trump Na Kaiwa Iran Hari Shaida Ce A Hukumce Akan Take Dokar Majalisar Dinkin Duniya
Dr. Ali Matar, farfesa a fannin ilimin siyasa kuma mai bincike kan hulɗar ƙasa da ƙasa da dokokin ƙasa da ƙasa a Jami'ar Lebanon, ya jaddada cewa ikirarin Trump na shiga yaƙi da Iran shaida ce a hukumce game da cin zarafi da keta Yarjejeniyar Majalisar Dinkin Duniya.
-
hidimaAn Saki Hanibal Gaddafi Daga Gidan Yarin Lebanon Kan Beli Na Dala $900,000
Hukumomin Lebanon sun sanar da cewa an saki Hannibal Gaddafi daga gidan yari bayan ya bayar da beli na dala $900,000.
-
hidimaMutane 9 Sun Mutu Sanadiyyar Tashin Bom A Delhi Inadiya
Aƙalla mutane 9 sun rasa rayukansu bayan fashewar wani abu kusa da tashar jirgin ƙasa ta Lal Qala a babban birnin Indiya. Ba a tantance yanayi na fashewar ba tukuna.
-
hidimaA Yau Za’a Fara Zaɓen 'Yan Majalisar Dokokin Iraki Zagaye Na Biyu
Za a gudanar da zagaye na biyu kuma na ƙarshe na zaɓen 'yan majalisar dokokin Iraki daga ƙarfe 8 na safe a yau.
-
hidimaSudan: Birni El Fasher, Da Yaki Ya Lalata, Inda 'Ya'yansa Maza Suka Rubuta Jarumtaka A Jini
Gwamnan Darfur Minni Arko Minawi ya bayyana El Fasher a matsayin birnin da ya canza daga babban birnin zaman lafiya da mutunci zuwa kango cike da barna da kisan kiyashi cike da tashin hankali da rushewar kayayyakin more rayuwa na farar hula.
-
hidimaYemen Ta Gargaɗi Isra’ila: Duk Wani Sabon Hari Da Zata Kai Gaza Za Ta Fuskanci Martani Mai Tsanani
A cikin wani sako, Kwamandan Sojojin Yemen ya yi gargadin cewa idan gwamnatin Sahayoniya ta sake kai wani hari a yankin Gaza, ayyukan sojojin Yemen za su kai ga yankunan da aka mamaye.
-
hidimaHukumar Zaɓen Iraki: Kashi 82% Ne Suka Kaɗa Ƙuri'a A Zaɓen Musamman.
Shugaban Hukumar Kwamishinoni, Omar Ahmed, ya tabbatar a yayin wani taron manema labarai cewa an gudanar da zaɓen musamman cikin nasara da kwanciyar hankali, ba tare da an bayar da rahoton keta haddi ko kuma gazawar fasaha a cikin na'urorin lantarki ba. Ya lyi ishara da cewa Hukumar ta ci gaba da nuna rashin banbanci da rashin nuna son kai ga dukkan 'yan takara.
-
Ta Yi Kira Ga Masu Shiga Tsakani Da Su Kare Tsagaita Wuta
hidimaHamas: Babu Saranda A Kamus Din Gwagwarmayarmu
A karkashin shawarar Masar, kimanin mayaka 200 za su mika makamansu ga hukumomin Masar don a yi musu izinin wucewa zuwa wasu yankuna na zirin Gaza lafiya, a cewar majiyoyin sulhu. An ruwaito cewa yarjejeniyar ta kunshi samar da bayanai game da hanyoyin sadarwa na karkashin kasa a Rafah don lalata su.