-
hidimaLabarai Cikin Bidiyo | Yadda Hizbullah Ta Kai Hari Kan Motar Hamer Kwamandoji
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (AS) – ABNA - ya habarta cewa: kafar yada labaran yaki na gwagwarmayar Musulunci sun fitar da bidiyon yadda suka kai hari kan wata motar…
Sabbin labarai
-
hidimaLabarai Cikin Bidiyo | Yadda Hizbullah Ta Kai Hari Kan Motar Hamer Kwamandoji
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (AS) – ABNA - ya habarta cewa: kafar yada labaran yaki na gwagwarmayar Musulunci sun fitar da bidiyon yadda suka kai hari kan wata motar Hamer ta kwamandoji da ke dauke da sojojin Isra'ila a sansanin Al-Manara da ke kan iyakar kudancin Lebanon, ta hanyar amfani da jirgin Ababil.
-
hidimaSayyid Zakzaky (H) Ga ‘Yan Uwa Ya Kamata A Kowace Ɗabi'a A Gan Mu Da Kyakkyawa
Wannan bayanin tsakure ne daga Littafin “TASIRIN ƊABI’U” na Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) Wallafar cibiyar wallafa da yaɗa ayyukan Shaikh Zakzaky (H).
-
hidimaAfganistan: Mutane 18 Sun Mutu, 29 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Laghman
Sakamakon kifewar wata babbar mota da ke dauke da 'yan ci-rani da suka dawo daga Pakistan a lardin Laghman na Afghanistan, mutane 47 ne abun ya shafa jumullar wadanda suka mutu da jikkata.
-
hidimaHizbullah Ta Kai Hari Makami Mai Linzami Zuwa Kiryat Shmona Da Na’urar Tsaro
Sanarwar safiyar yau ta Hizbullah: A cikin sa'o'i 24 da suka gabata, mayakan gwagwarmayar Musulunci, a matsayin martani ga keta yarjejeniyar tsagaita wuta daga Isra'ila da hare-hare kan fararen hula, da ruguza gidaje da kauyuka a kudancin Lebanon, sun aiwatar da ayyukan soji guda 22 a kan matsugunai da kayan aikin sojojin Isra'ila.
-
hidimaHizbullah Ta Fara Farautar Kwamandoji Da Jiragen Matasan Marasa Matuki
Gidan Rediyon Sojojin Sahayoniyya: A daren jiya an harba rokoki 15 daga Lebanon zuwa garuruwan arewacin Isra'ila, daya daga cikinsu ya kai hari kai tsaye a wata cibiyar kasuwanci.
-
hidimaIran: Karya Yarjejeniyar Tsagaita Wuta Da Cin Zarafin Fade Da Isra'ila Ke Yi Laifukan Yaki Ne
Mataimakin Ministan Harkokin Waje na Iran a Harkokin Shari'a da Ƙasashen Duniya, Kazem Gharibabadi, ya soki Isra'ila sosai game da martanin da ta bayar kan sanya sunanta a cikin jerin Majalisar Ɗinkin Duniya game da Fade, yana mai cewa gwamnatin Tel Aviv tana gujewa hukunci ta hanyar kai hari ga cibiyoyin duniya.
-
hidimaIran Ta Kakkabo Jirgi Maras Matuki Na Amurka A Kewayen Tsibirin Qeshm
Rundunar tsaron sararin samaniya ta sojojin Iran ta kakkabo wani jirgi maras matuki na abokan gaba a kewayen Qeshm.
-
hidimaAdadin Wadanda Suka Shahada A Hare-Haren Da Isra'ila Ta Kai A Lebanon Ya Kai 3,324
Adadin wadanda su kai shahada a hare-haren da sojojin mamaya na Isra'ila suka kai wa Lebanon tun daga ranar 2 ga Maris, duk da yarjejeniyar tsagaita wuta, ya karu da 55, inda ya kai 3,324.
-
hidimaHizbullah Ya Aiwatar Da Ayyuka 19 A Kan Sojojin Mamayar Isra'ila A Kudancin Lebanon
Hizbullah ta fitar da wata sanarwa inda ta bayyana aiwatar da ayyukan hare-hare 19 kan tarukan sojoji, motocin yaƙi, da daidaikun sojojin Isra'ila a kudancin Lebanon. Domin kare Lebanon da al'ummarta, tare da mayar da martani ga keta yarjejeniyar tsagaita wuta da Isra’ila ke yi, hare-hare kan fararen hula da lalata gidajensu da ƙauyukansu.
-
hidimaIsra’ila A Ƙoƙarinta Na Kewaye Nabatiyah, Ta Shiga Cikin Tsaka Mai Wuya A Kudancin Lebanon
Sojojin Isra'ila suna ƙoƙarin yin amfani da kusurwar ƙauyen Zautar don kutsawa zuwa arewacin kogin Litani, ta hanyar mamaye wurare masu tsayi, suna son yin iko da bude wuta a kan birnin Nabatiyah da sansanin "Ali Tahir".