-
hidimaIrgc: Makaman Dakarun Iran Suna Kan Kunama Don Kai Hari Kan Makiya
Irgc ta shirya tsaf don fuskantar duk wani hari ko baraza daga fuskancin makiya atrekun Farisa inda suka sha alwashin mai da martani mai gauni ga duk wani hari domin sun cikin shirin kule da…
Sabbin labarai
-
hidimaIrgc: Makaman Dakarun Iran Suna Kan Kunama Don Kai Hari Kan Makiya
Irgc ta shirya tsaf don fuskantar duk wani hari ko baraza daga fuskancin makiya atrekun Farisa inda suka sha alwashin mai da martani mai gauni ga duk wani hari domin sun cikin shirin kule da cas.
-
hidimaIRGC: Ta Gargadi Amurka Kan Duk Wani Hare Da Zata Kaiwa Jiragen Ruwanta
Sojojin ruwan Iran sun gargadi Amurka game da kai wa cibiyoyi da jiragen ruwa na mummunan hari
-
hidimaMe Yarjejeniyar Haɗin Gwiwar Turai Da Isra’ila Ta Kunsa? Me Yasa Aka Dakatar Da Ita Ya Zama Mai Wahala?
Yayin da matsin lamba na siyasa da na kare hakkin bil'adama ke karuwa kan gwamnatin Sahayoniya, batun dakatar da yarjejeniyar haɗin gwiwar Tarayyar Turai da Isra'ila ya sake zama kanun labarai.
-
Amurka Ta Fara Tatsar Kawayenta Na Larabawa
hidimaAmurka Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Sayar Da Makamai Ga Ƙasashen Larabawa Ta Dala Biliyan 25.7
Yaƙin da ake yi yanzu bai zama abin daukar darasi ba ga Larabawa har yanzu suna kara shiga cikin taqaddamar tsaron gizo-gizo.
-
hidimaHamas Tana Sake Gina Kanta, Isra'ila Zata Sake Komawa Gidan Jiya
Hamas ta fara aiwatar da sake gina tsarinta na soja da na jagoranci a yankunan da sojojin Isra'ila suka janye daga cikinsu.
-
al'aduHalayyar Kyautatawa A Mahangar Addini Kur’ani Da Hadisai
Wannnan wani ɗan taƙaitaccen bayanin koyarwa ne game da Kyautatawa (Al-Iḥsan) a cikin Alƙur'ani da Hadisan Manzon Rahama (As) bisa mahangar Ahlul Bait (a.s.), tare da dogaro da wasu ayoyi da ingantattun hadisai
-
hidimaIran Ta Ruguza Dukkan Dabarun Yaƙin Amurka A Kanta Gaba Kura Baya Siyaki Ga Amurka
Wata mujallar Amurka Foreign Policy a cikin sabon rahotonta na nazari ta rubuta cewa yaƙin da Amurka take yi kan Iran yana ɗaukar salon “yaƙi mara ƙarewa,” kuma dole ne Washington ta amince da haƙiƙanin abin da ke faruwa a ƙasa don fita daga cikin wannan mayuwacin halin.
-
hidimaLebonan Ta Zama Mayankar Sojojin Isra'ila
Wata jaridar Sahayoniya ta ruwaito cewa ƙasar Lebanan ta zama wani yanki mai cike da rikice-rikice da firgic ga sojojin Isra’ila, wanda hakan yana jawo wa gwamnatin Tel Aviv asara mai yawa.
-
Hukumar Bahrain Na Ci Gaba Da Kam Malaman Shi’a
hidimaGuguwar Danniya Da Kame A Bahrain Kan Malaman Shi'a Da Al'umma
Rahotanni sun nuna cewa jami'an tsaron gidan sarautar Al Khalifa sun kai samame a gidajen malaman addinin Shi'a a Bahrain, inda suka yi bincike ba tare da wani takardar sammacin kotu ba, suka kama mutane da dama, suka kuma kwace wasu kadarorinsu na sirri.
-
hidimaMutum 10 Sun Yi Shahada A Lebanon A Sabon Harin Da Isra’ila Ta Kai
Ma’aikatar Lafiya ta Lebanon ta sanar da cewa mutum 10 sun yi shahada yayin da wasu 20 suka jikkata a yau Asabar, bayan da sojojin Isra’ila suka kai hari a wasu garuruwa da ke kudancin ƙasar, wanda hakan ya zama sabon karya yarjejeniyar tsagaita wuta.