-
Hizbullah: Hannu Gwagwagrma Yan Kan Kunama Ne
hidimaShekh Naeem: Za Mu Mayar Da Martani Ga Keta Yarjejeniyar Da Isra'ila Ta Yi
Sakatare Janar na kungiyar Hizbullah ya yi gargadi game da ci gaba da ta'addancin Isra'ila tare da sanar da cewa gwagwarmaya za ta mayar da martani ga duk wani keta yarjejeniyar tsagaita bude…
Sabbin labarai
-
Hizbullah: Hannu Gwagwagrma Yan Kan Kunama Ne
hidimaShekh Naeem: Za Mu Mayar Da Martani Ga Keta Yarjejeniyar Da Isra'ila Ta Yi
Sakatare Janar na kungiyar Hizbullah ya yi gargadi game da ci gaba da ta'addancin Isra'ila tare da sanar da cewa gwagwarmaya za ta mayar da martani ga duk wani keta yarjejeniyar tsagaita bude wuta kuma dakarunta za su ci gaba da kasancewa a shirye a filin daga.
-
Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Ya Ce: Rundunar Sojan Ƙasa Tana Kare Ƙasa Cikin Jarumta
hidimaJagora: Rundunar Ruwan Iran Na Shirye Don Dandanawa Makiya Sabbin Dacin Shan Kaye
Jagoran juyin juya halin Musulunci, cikin sakonsa na taya murnar Ranar Sojan ƙasa, ya bayyana cewa rundunar sojan Musulunci tana kare ƙasar da tutar da take da ita cikin jarumta.
-
hidimaTaya Murna Da Haihuwar Sayyid Qa'id Shahid Qs
Ni Sunan Sayyid Ali Husaini Khamenei ne; An haife Ni a ranar 29 ga Farvardin, 1318...
-
hidimaIran: Ƴan Ta'adda 3 Ne Aka Kashe Tare Da Jikkata 5
Rohotanni sun tabbatar da mutuwar da raunata 'yan ta'addar 'yan aware 8 bayan wani harin da sojojin IRGC suka kai.
-
hidimaIsra'ila Ta Keta Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Lebanon
Kafofin yada labarai na Hebrew sun ba da rahoton cewa, duk da tsagaita wuta da aka yi a Lebanon, sojojin sahyoniyawa uku sun jikkata a wani lamari kuma an kai su da jirgi mai saukar ungulu zuwa asibitin Rambamah da ke Haifa. Wadannan kafofin watsa labarai ba su ambaci yanayi da cikakkun bayanai na wannan lamarin ba.
-
hidimaPakistan: An Warware Batun Takunkumai Da Kadarorin Iran Da Aka Rike
Ministan Harkokin Wajen Pakistan: An Warware Batun Takunkumai Da Kadarorin Iran Da Aka Rike A Tattaunawar Islamabad
-
hidimaIran: Ku Yi Biyayya Ga Sabon Tsarin Mashigar Hurmuz
Azizi, Shugaban Hukumar Tsaron Kasar Iran ya yi kira ga jiragen ruwa da suke yunkurin tsallake Mashigar Hurmuz da cewa: Ku yi biyayya da sabon tsarin ruwa na Mashigar Hurmuz.
-
hidimaHizbullahi Ta Nisanta Kanta Da Duk Wani Lamari Da Ya Faru Da Rundunar Unifel
Hizbullah ta fitar da sanarwar kan lamarin da ya faru da Unifel a kudancin Lebanon inda ta musanta duk wata alaka da lamarin da ya faru ga dakarun Unifel a yankin Al-Ghandoriyah-Bentjbil ta ya yi kira ga sojojin Lebanon da su gudanar da bincike kafin duk wani zargi.
-
hidimaHizbullahi Ta Gudanar Ayyukan Ruwan Bama-Bamai 2184 Kan Isra'ila
Kungiyar Hizbullah ta jefa bama-bamai a yankunan da gudanar akan yankunan da Isra'ila ta mamaye cikin ayyukanta 2,184.
-
hidimaIran: Ta Ɗauki Kawanyar Teku Daga Ɓangaren Amurka A Matsayin Karya Tsagaita Wuta
Kakakin Ma'aikatar Harkokin Wajen Iran: Kafofin yada labarai da jama'a kada su kula da wasan kafofin yada labarai na abokan gaba.