-
hidimaLabarai Cikin Hotuna | Na Gudanar Da Bikin Nisfu Shaban A Haramin Sayyidah Fadima Ma’asuma As
An Gudanar Da Bikin Nisfu Shaban a haramin Sayyidah Fadima Ma’asuma As tare da girmamma masu hidamar haramin 500 a Qom
Sabbin labarai
-
hidimaLabarai Cikin Hotuna | Na Gudanar Da Bikin Nisfu Shaban A Haramin Sayyidah Fadima Ma’asuma As
An Gudanar Da Bikin Nisfu Shaban a haramin Sayyidah Fadima Ma’asuma As tare da girmamma masu hidamar haramin 500 a Qom
-
hidimaLabarai Cikin Hotuna | Na Gudanar Da Muzaharar Jajantawa Ga Fashewar Bam A Masallacin Shi'a Da Ke Islamabad
Kamfanin Dillancin Labarai na AhlulBayt (ABNA): Kungiyar Daliban Imamia ta Pakistan ce ta shirya taron makoki na zanga-zanga don Allah wadai da fashewar bam a Masallacin Jamia Khadijat-ul-Kubra da ke Islamabad. Muzaharar ta fara daga Cibiyar Imambargah Jafar Tayyar zuwa Babban Titin Kasa da ke Malir, inda mahalarta taron suka nuna bakin cikinsu kan wannan bala'i tare da yin Allah wadai da aikin ta'addanci.
-
hidimaLabarai Cikin Hotuna | Na Taron Ma'aikatan Majalisar Ahlul Bayt (a.s) Ta Duniya
Ma'aikatan Majalisar Ahlul Bayt (a.s) ta Duniya sun gudanar da taron wanda ya yi daidai da Bukukuwan Watan Shaban da bukukuwan murnar juyin juya halin musulunci na Iran
-
hidimaSojojin Sudan Suna Kara Kutsawa Kordofan
A tsakiyar musayar wuta tsakanin Sojojin Sudan da Rundunar Taimakon Gaggawa (RSF) da ta barke jiya a yamma da kudancin Sudan, sojojin Sudan sun ci gaba da kai hari zuwa Kadugli, babban birnin jihar Kordofan ta Kudu. Majiyoyin soji da shaidu a kasa ne suka bayar da rahoton wannan ci gaba.
-
Gaza: Daraktan Asibitin Al-Shifa: Falasdinawa Sama Da Dubu 10 Har Yanzu Suna Ƙarƙashin Baraguzai
hidimaIsra’ila Ta Mika Akwatunan Gawarwakin Shahidai 66 Da Kawai Kokunan Kawukansu Ne A Ciki
Mohammed Abu Salmiya, darektan Al-Shifa Medical Complex da ke Gaza, ya bayyana cewa kiyasi ya nuna cewa har yanzu akwai kimanin mutane 10,000 da har yanzu ba tono su ba a ƙarƙashin tarkacen da ke Zirin Gaza. Kuma makomar wasu kimanin 5,000 ba a san yadda ta ke ba.
-
hidimaIran Ta Yi Watsi Da Buƙatar Amurka Ta Dakatar Da Tace Sinadarin Uranium
Iran ta yi watsi da buƙatar Amurka ta dakatar da tace sinadarin uranium gaba ɗaya a ranar farko ta tattaunawa a Oman.
-
hidimaMutane 31 Sun Yi Shahada A Harin Bam A Masallacin Shi'a A Babban Birnin Pakistan
'Yan sanda a babban birnin Pakistan sun sanar da cewa wani harin kunar bakin wake da aka kai Masallacin Shi'a a Islamabad ya kashe akalla mutane 31 tare da raunata wasu 169.
-
hidimaBidiyo: IRGC Ta Bayyana Makami Mai Linzami Na Khorramshahr 4, Wanda Aka Fi Sani Da Khyber
A daidai lokaci da yanayi canjin salon tsaron da aka samu daga kariya zuwa hari da farmaki a tsarin tsaron Iran.
-
hidimaIran: IRGC Ta Jiragen Safarar Mai Biyu A Tekun Fasha.
Rundunar Sojojin Ruwa ta IRGC ta sanar da kwace jiragen ruwa biyu da ke safarar mai a cikin Tekun Fasha, a matsayin wani bangare na ayyukanta na yaki da fasa-kwauri.
-
hidimaAmurka: An Jibge Sojojin Tarayya A Wasu Birane Biyar Domin Dokar Shige Da Fice Ta Trump
Shugaban Amurka Donald Trump ya sanar da shirin tura sojojin shige da fice na tarayya a sabbin birane biyar a matsayin wani ɓangare na manufarsa ta "faɗaɗa iyakokin yaƙi da hana shige da fice." Ƙungiyoyin masu goyon bayan baƙi suna kallon wannan matakin a matsayin yunƙuri na ƙara matsin lamba ga al'ummomin baƙi da tsoratar da su.