-
Ziyarar Bin Salman Zuwa Alkahira; Fatan Riyadh Kaitsaye
hidimaƘoƙarin Saudiyya Na Ƙirƙirar Haɗin Gwiwa Kan Yemen Daga Asmara Zuwa Alkahira; Ya Ci Tura
Ƙoƙarin Saudiyya na ƙirƙirar hadin gwiwa na yankin kan Yemen ya faskara bisa kin amincewa mai tsauri daga Masar, Eritrea da Djibouti.
Sabbin labarai
-
Ziyarar Bin Salman Zuwa Alkahira; Fatan Riyadh Kaitsaye
hidimaƘoƙarin Saudiyya Na Ƙirƙirar Haɗin Gwiwa Kan Yemen Daga Asmara Zuwa Alkahira; Ya Ci Tura
Ƙoƙarin Saudiyya na ƙirƙirar hadin gwiwa na yankin kan Yemen ya faskara bisa kin amincewa mai tsauri daga Masar, Eritrea da Djibouti.
-
Saudiyya Ta Kai Hari Kan Masallatai Da Cibiyoyin Mafaka Sama Da 2,000 A Yamen
hidimaAnsarullah: Rayukan Yemeniyawa Sadaukarwa Ne Ga Makka Da Wurare Masu Tsarki
Shugaban Ansarullah ta Yemen ya yi watsi da iƙirarin da aka gabatar game da kai hari kan Makka Mai Girma daga Yemen kuma ya kira shi a matsayin ƙarya babba da ƙiren ƙarya bayyananniya don gyara matsayin ƙasa da ƙasa da jawo wasu su shiga cikin daukar matakai kan Yemen.
-
hidimaNajeriya: Zanga-Zanga Ta Barke Bayan Mutuwar Ma'aikata 33 A Wurin Haƙo Ma'adinai Yayin Da Ake Tsare Su
Mutuwar fiye da mutane 30 da aka kama bisa zargin haƙo ma'adinai ba bisa ka'ida ba a jihar Niger ta Najeriya ta sabbaba zanga-zanga a birnin Minna, yayin da hukumomi ke bincike kan musabbabin mutuwar.
-
Saudiyya Ta Roƙi Pakistan Da Ta Tuntuɓi Tehran Don Ta Hana Anasarullah Kai Hari Kan Wuraren Tattalin Arzikinta.
hidimaYemen Tayi Gargaɗin Game Da Faɗaɗa Wuraren Martaninta
Bisa ga wannan batu, faɗaɗa faɗin tsoma baki ko kawo dauki ta waje zai kjai ga faɗaɗa fagagen maida martani. Musamman da yake Yemen ta yi gargaɗin cewa za ta shigar da ƙasashen da ke shiga cikin hadin gwiwa da tallafin soji ga Saudiyya cikin lissafin wadanda zataa fuskantar juna na teku. Wannan al'amari na iya haɗawa da matakan hana wucewar jiragen ruwa ta mashigar Babal-Mandab.
-
Haɗin Gwiwa Tsakanin Riyadh Da Tel Aviv A Bangaren Nau’rorin Kariya
hidimaYemen: Isra’ila Na Kokarin Ƙarfafa Na’urorin Tsaron Saman Saudiyya
A yayin da Saudiyya ke fuskantar ƙaruwar matsin lamba na tsaro da soji sakamakon abubuwan da ke faruwa a Yemen, rahotanni suna nuni da faɗaɗa haɗin gwiwar bayanai da kariya na wannan ƙasar da gwamnatin Sahayoniya.
-
hidimaRahoto Cikin Hotuna | Na Tarukan Dare A Dare Na 200 Na Al'ummar Iran – Tehran
A wannan daren ne al’umma Iran suke cika dare na 200 cikin dararen da suke halartar wurare da fagage don nuna goyon bayansu ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran da jinjinawarsu ga jami’an tsaron kasar da neman daukar fansa ga jinin shahidai musamman jagora Shahid sayyid Ayatullah Ali Khameneine.
-
hidimaIsra’ila Na Ci Gaba Da Keta Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza
Sojojin mamayar, a yau Alhamis, sun ci gaba da karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Zirin Gaza na kwana ta 343 a jere, ta hanyar harbe-harbe da harbin manyan bindigogi kan yankuna daban-daban na Zirin.
-
hidimaPakistan: Jaruntakar Iran Da Lebanon Ta Sa Gwamnatin Sahayoniya Ta Sha Kaye A Yaƙin
Ministan tsaron Pakistan ya ce yankin yana fuskantar babbar barazana daga Isra'ila amma yaƙin jaruntaka na Jamhuriyar Islama ta Iran da Lebanon da Falasɗinu, ya sa Sahayoniyawa suد zama manyan waɗanda suka sha kaye a wannan yaƙi, yana mai nuni da rawar da Sahayoniya ke takawa a shirin rura wutar yaƙi a yankin da kuma shigar Amurka ciki.
-
hidimaPakistan: Kare Saudiyya Wajibi Ne Na Aqida A Kanmu/ Zamu Zartar Da Alkawuranmu Ga Saudiyya
Khawaja Muhammad Asif, ministan tsaron Pakistan, tare da yin nuni ga tsanantar hare-haren Ansarullah kan Saudiyya kwanan nan, ya nanata cewa lokacin aiwatar da yarjejeniyar Makka ya yi kuma kare Saudiyya da wurarenta masu tsarki, wajibi ne na ɗabi'a da imani wanda Pakistan za ta bi ko da babu wata yarjejeniya a hukumance kuma bai dogara kan kasancewar ko rashin yarjejeniyar Makka ba.
-
hidimaYemen: Iƙirarin Saudiyya Game Da Barazana Ga Makka, Ƙiren Ƙarya Ne Da Yaudara Da Farfaganda
Majalisar Yemen ta yi Allah-wadai da iƙirari da zarge-zargen ƙarya na kafofin watsa labarai na gwamnatin Saudiyya game da kasancewar haɗari ko barazana ga birnin Makka da dakin Allah daga ƙasar Yemen kuma ta ɗauke shi a matsayin ƙiren ƙarya da yaudara ta watsa labarai bayyananna wanda manufarsa ita ce jawo hankalin al'ummomin musulunci da karkatar da gaskiya don ba da hujjar ci gaba da mamayewa, tsananta tashin hankali da kawanya kan al'ummar Yemen.