-
hidimaIRGC: Sun Lalata Radar Sarrafa Makamai Ta Ruwa Da Sama Na Amurka A Oman
Sannan Ofishin Hulda da Jama'a na Dakarun Juyin Musulunci na Iran a cikin sanarwa mai lamba 21 na aikin Nasr 2, da lambar sirri mai albarka ta "Ya Aba Abdillahil-Husain (A.S)," sun sanar da cewa:Sun…
Sabbin labarai
-
hidimaIRGC: Sun Lalata Radar Sarrafa Makamai Ta Ruwa Da Sama Na Amurka A Oman
Sannan Ofishin Hulda da Jama'a na Dakarun Juyin Musulunci na Iran a cikin sanarwa mai lamba 21 na aikin Nasr 2, da lambar sirri mai albarka ta "Ya Aba Abdillahil-Husain (A.S)," sun sanar da cewa:Sun kai hari tare da lalata radar sarrafa ruwa a kan duwatsun Salama, da radar sarrafa makamai ta sama ta Amurka da ke yankin Ghanam na Oman.
-
hidimaIran: Ta Kai Hari Kan Cibiyar Umarni Ayyukan Amurka A Siriya
Dakarun Juyin Musulunci na Iran a cikin wata sanarwa sun ba da rahoton harin bazata da suka kai a kan cibiyar kwamandancin ayyuka na musamman na makiya a yankin Al-Tanf na Siriya, a matsayin ramuwa ga jinin sojojin shahidan Iran shahr.
-
Iran Fara Mayar Da Martani Mai Tsanani
hidimaAmurka Ta Kai Hare-hare Masu Yawa A Sassan Wasu Birane A Iran
An samu raunata mutane 7 a harin da Amurka ta kai kan unguwar Tepel Allahu Akbar da ke garin Bandar Abbas
-
hidimaSaudiyya Da Kuwait Za Su Sayi Makamai Na Dala Biliyan 2.5 Daga Amurka
Saudiyya ta buƙaci na’urorin tsaro nau’in LAU-131 masu harba makamai, MK-152 manyan bama-bamai masu fashewa, MK-66 injinan rokoki, na'urar kusanci, WTU-1/B bama-bamai na horo, da MK-66 injinan rokoki marasa aiki, tare da sauran kayan aikin soji.
-
hidimaKafofin Larabawa: Iran Ta Kai Hari Mafi Muni A Bahrain
A cewar majiyoyi, an ji karar fashe-fashe da dama a Bahrain. An kuma sami fashe-fashe masu ƙarfi a sansanonin soji na Amurka a Jordan. Rahotanni sun nuna cewa, bayan waɗannan abubuwan, an ƙarfafa tsaro a yankin kuma an ƙara ayyukan soji na Amurka.
-
hidimaJirgin Ruwa Mai Dauke Da 'Yan Gudun Hijira Rohingya Ya Kife, Ana Zulumin Mutuwar Mutane 500
An bayyana wannan hanyar a cikin Tekun Bengal a matsayin ɗaya daga cikin hanyoyin ruwa mafi haɗari a duniya ga 'yan gudun hijira da bakin haure.
-
Iran; Ta Aike Da Sako Ga Al'ummar Jordan
hidimaIran: Ta Kai Hari A Kan Cibiyar Umarni Da Sarrafawa Ta Amurka A Jordan
Rundunar sararin samaniya ta dakarun juyin musulunci ta kai hari a kan sansanin Al-Azraq na Jordan da makamai masu linzami na "Khaibar Shikan," kuma ta yi kira ga al'ummar Jordan da su kai hari ga muradun Amurka yar mamaya su tsarkake ƙasarsu daga gare su.
-
hidimaIndiya Ta Hana Tura Ma'aikatan Ruwanta Kan Jiragen Ruwa Masu Wucewa Ta Mashigar Hurmuz
Indiya ta fitar da umarnin kada a tura ma'aikatan ruwa 'yan Indiya a kan jiragen ruwa da ke wucewa ta mashigar Hurmuz a cikin tashin hankali a yankin.
-
hidimaNajeriya: Hukumar Yaki Da Cin Hanci Ta Kwace Kadara 48 Ta Tsohon Ministan Shari'a
Wata kotu a Najeriya ta bayar da umarnin kwace kadarori 48 na tsohon ministan shari'a, kuma ta ce hukumar yaki da cin hanci tana zargin an siye su da kudaden da ba na doka ba.
-
hidimaAfirka Ta Kudu: Tawagar Tsaro Ta Musamman Ta Fara Bincike Kan Kisan Wani Shugaban Adawa
'Yan sandan Afirka ta Kudu suna bincike kan kisan wani shugaba a kungiyar "March and March" mai adawa da hijira, a cikin tashin hankali da barazanar da ke tattare da yakin korar bakin haure.