Iran : Jagora Ya bukaci A Yi Mua’amalar Jin Kai Ta Musulunci Da Wadanda Suka Ta Da Tarzoma
Wannan kiran ya zo ne yayin mayar da martani game da rohoton da sakataren Kwamitin koli na tsaron kasar Ali Shamkhani ya mika wa jagoran da ya shafi mu’amala da wadanda suka jikkata a lokacin tarzomar da ta ta shi a baya- bayan nan,