-
hidimaJagora: Masu Laifi Kada Su Kubuta Daga Hukuncin Ubangiji
Jagoran juyin juya halin Musulunci: Masu laifi kada su kubuta daga azabar Ubangiji a matsayin wani bangare na nasarar al'ummar Iran
Sabbin labarai
-
hidimaJagora: Masu Laifi Kada Su Kubuta Daga Hukuncin Ubangiji
Jagoran juyin juya halin Musulunci: Masu laifi kada su kubuta daga azabar Ubangiji a matsayin wani bangare na nasarar al'ummar Iran
-
hidimaRahoto Cikin Hotuna | Na Ganawar Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Da Shugaban Hukumar Shari'a Da Manyan Jami'ai
Jagora ya jaddada cewa: Wajibin kowa da kowa shi ne kiyaye wannan hadin kan kasar.
-
hidimaKisa Wajen Karbar Taimako A Gaza: An Kashe Mutane 21, Ana Zargin Gidauniyar Amurka Da Hada Baki Da Isra'ila
Ofishin yada labarai na gwamnati a Gaza ya zargi Isra'ila da kuma gidauniyar agaji ta Gaza da yin wani "mummunan kisan kiyashi" kan daruruwan Falasdinawa da ke fama da yunwa a kudancin zirin Gaza.
-
hidimaBidiyo | Yadda Isra'ila Ta Mamaye Birnin Sweida Na Ƙasar Siriya
Bidiyo | Na Sanarwar Kasancewar 'Yan Mamaya A Birnin Sweida Ta Ƙasar Siriya
-
hidimaBidiyo | Na Yadda Isra'ila Ta Kai Hari Kan Ginin Ma'aikatar Tsaron Siriya A Damascus
Hare-haren sun nufaci ginin babban hafsan sojin kasar, da ma'aikatar tsaro da kuma kusa da fadar shugaban kasa.
-
Me Ke Shirin Faruwa A Siriya?
hidimaDaruruwan Druzeyawa Suka Ke Keta Iyakar Da Isra'ila Ta Mamaye Suka Shiga Siriya + Bidiyo
Kafafen yada labarai sun rawaito cewa wasu 'yan kabilar Druze a yankunan da aka mamaye sun yi yunkurin tsallakawa kan iyaka da kuma shiga cikin kasar Siriya.
-
hidimaFararen Hula 28 Ne Suka Shahada A Hare-Haren Isr’aila Ta Aka Kai A Zirin Gaza Tun Daga Wayewar Yau
Akalla Falasdinawa 28 ne suka yi shahada tun daga wayewar garin yau, sakamakon wasu hare-hare ta sama da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka kai a yankuna daban-daban na zirin Gaza, ciki har da mutane 17 a birnin Gaza da kuma arewacin kasar.
-
Saudiyya Na Ci Gaba Da Kashe Yan Shi'a A Kasarta
hidimaGwamnatin Saudiyya Ta Kashe Sayyid Ali Alawi / Adadin Gawarwakin Da Taka Tsare Da Su Ya Kai 200
Duk da zanga-zangar da ake yi da kuma damuwar da hukumomin kare hakkin bil adama, da suke faruwa amma gwamnatin Saudiyya a ranar litinin ta zartar da hukuncin kisa kan Ali Alawi, wani fursunonin 'yan Shi'a daga yankin Qatif.
-
hidimaRahoto Cikin Hotuna | Na Harin Da Isra'ila Ta Kai A Wata Makaranta A Sansanin 'Yan Gudun Hijira Na Jabalia
Rahoto Cikin Hotuna | Na Harin Da Isra'ila Ta Kai A Wata Makaranta A Sansanin 'Yan Gudun Hijira Na Jabalia
-
hidimaMuminai Sun Gudanar Da Raya Daren Alhamis A Hubbaren Abal-Fadl Abbas A Karbala (+Hotuna)
Birnin Karbala mai tsarki ya tunbatsa da maziyartai da dama don gudanar da tarukan raya daren Alhamis a hubbaren Abal-Fadlil-Abbas (amincin Allah ya tabbata a gare shi).