-
Da Makamin Allahu Akbar Ne Al'ummar Iran Suka Kafa Juyin Juya Hali
hidimaFassarar Saƙon Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci (Dm) Dangane Da Taron Hajjin Bana
"Labbayk, Allahumma labbayk. Labbayk, la sharika laka labbayk. Innal hamda wan ni'mata laka wal mulk... Ya Allah! Na karɓi kiranka; babu abokin tarayya a gare Ka, kuma dukkan yabo, ni'ima, da…
Sabbin labarai
-
Da Makamin Allahu Akbar Ne Al'ummar Iran Suka Kafa Juyin Juya Hali
hidimaFassarar Saƙon Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci (Dm) Dangane Da Taron Hajjin Bana
"Labbayk, Allahumma labbayk. Labbayk, la sharika laka labbayk. Innal hamda wan ni'mata laka wal mulk... Ya Allah! Na karɓi kiranka; babu abokin tarayya a gare Ka, kuma dukkan yabo, ni'ima, da mulki daga gareka ne kuma mallakinka ne...".
-
hidimaKudancin Lebanon; Yankin Da Ke Alamta Nasarar Al'umma Da Rashin Nasarar Isra'ila
Kudancin Lebanon ya sami 'yanci albarkacin jaruman gwagwarmaya da 'ya'yan wannan ƙasa, a irin wannan rana shekaru 26 da suka gabata kuma mamaya bayan shekaru da yawa dole su ka bar wannan yanki.
-
hidimaManyan Jami’an Isra’ila Sun Bukaci Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Mai Tsanani A Lebanon
Wadannan abubuwan da suka faru na zubar da jini suna faruwa ne a daidai lokacin da aka samu tsagaita wuta tsakankanin Amurka da tsakanin bangarorin, kuma Lebanon da gwamnatin Isra’ila suna shirye-shiryen gudanar da zagaye na hudu na tattaunawar kai tsaye a ranakun 2 da 3 ga watan Yuni.
-
Hizbullah Na Ci Gaba Da Martani Ga Hare-Haren Isra’ila
hidimaHare-Haren Isra’ila Sun Tsannanta A Biqah Da Kudancin Lebanon
Jiragen yakin Gwamnatin Isra’ila sun fadada iyakokin ayyukansu na soji, ta hanyar kai gwamman hare-hare ta sama a yankuna daban-daban na kudanci da gabashin Lebanon.
-
hidimaTsohon Jami'in Isra’ila: Za Mu Tsere Daga Lebanon Cikin Shan Kaye
Tsohon shugaban kwamitin tsaro da hulda da kasashen waje a majalisar dokokin Sahayoniyya (Knesset) a cikin wata sanarwa ya ce, a karshe wannan gwamnatin zata gudu daga Lebanon tana mai shan kashi.
-
hidimaLabarai Cikin Hotuna | 'Yan Shi'an Kashmir Sun Gudanar Da Taron Makokin Shahadar Imam Baqir (A.S)
Kamfanin Dillancin Labarai na AhlulBayt (ABNA): An gudanar da taron makoki a Mughal Mark Zadibal Srinagar, a karkashin kulawar Anjumane-Sharie Shian Jammu & Kashmir, domin tunawa da ranar shahadar Imam Muhammad Al-Baqir (A.S).
-
hidimaLabarai Cikin Hotuna | Na Taron Tunawa da Shahidan Yakin Ramadan
Kamfanin Dillancin Labarai na AhlulBayt: An gudanar da taron tunawa da shahidan Yakin Ramadan a yammacin ranar Lahadi (24 ga Mayu, 2026) a Musalla Tehran, tare da halartar Gholamhossein Mohseni-Ejei, Shugaban Hukumar Shari'a; Manjo Janar Ali Abdollahi, Kwamandan Hedikwatar Tsakiya ta Khatam al-Anbiya; da sauran jami'an soji da farar hula da kwamandoji.
-
Hizbullah: Za Mu Ci Gaba Da Goyon Bayan Manufar Falasdinu
hidimaSheikh Naim: Iran Karkashin Jagorancin Ayatullah Sayyid Mujtaba Khamenei, Ta Kaskantar Da Amurka Da Isra’ila
Iran za ta fito da nasara daga wannan yaki, kuma za ta zama a wannnan karon mai karfi wadda ke da matsayi na duniya, kuma za ta zama mafaka ga 'yantattu
-
Sheikh Naim: Al’umma Suna Da Hakkin Hambarar Da Gwamnati Idan TaZartar Da Bukatun Amurka Da Isra'ila.
hidimaHizbullah: Ba Za Mu Taba Yarda Da Kwace Makaman Gwagwarmaya Ba
Sheikh Naim Qassem ya kara da cewa: "Aikin Isra'ila shi ne ruguza Gwagwarmaya da mamaye Lebanon sannu a hankali." In da yayi ishara da cewa manufar takunkumin baya-bayan nan na Amurka shine matsa lamba kan Lebanon domin ramawa gazawarta wajen cimma burinta.
-
Sheikh Na'im: Za A Kiyaye Makaman Gwagwarmaya
hidimaGwagwarmaya Sakamakon Jagorancin Shahidin Al'umma Sayyid Hassan Nasrallah Ne
Babban Sakataren Hizbullah ta Lebanon a jawabinsa da ya yi dangane da bikin Gwagwarmaya da 'Yanci, ya bayyana cewa Gwagwarmaya sakamakon jagorancin Sayyid Shahidin Al'umma Sayyid Hassan Nasrallah ne. Ya kuma nanata adawarsa da batun kwace makamai, inda ya ce: "Har zuwa Lokacin da gwamnati za ta iya gudanar da ayyukanta, makamai za su ci gaba da kasancewa a hannunmu".