-
Sojojin Isra'ila Sun Fada Sabon Tarkon Kwanton Bauna A Khan Yunis
Shafin yanar gizo na Hadashot Hamot ya bayar da rahoton cewa, an gwabza kazamin fada a Khan…
-
Dubi Ga Sansanin Amurka Na Al’udaida Da Ke Qatar Da Iran Ta Kaiwa Hari + Bidiyo
Sansanin na daya daga cikin manyan cibiyoyin bayar da umarni da ayyukan Amurka a yankin, wanda…
-
Iran Ta Harba Makamin Mai Linzami Na Khaibar A Karon Farko + Bidiyo
Jami'an IRGC sun tabbatar da aika makamai masu linzami nau'in Khaibar a safiyar yau cikin makaman…
-
Iran Ta Ruwan Makamai Da Sanyi Safiyar Nan Ga Isra’ila + Bidiyoyi
Hareh-haren Iran sun samu wurare da dama a Isra’ila kamar birnin Nas Zayuna kudancin Tal Aviv…
-
Sahyoniyawa 12 Ne Suka Raunata Bayan Harin Iran A Haifa
Tashar Channel 12 ta sahyoniyawa ta ruwaito raunatar Isra’iliyawa 12 a wani harin Iran a Haifa.
-
Ministan Makamashin Isra'ila: Sake Gina Matatar Man Haifa Zai Bukaci Wata Guda
Ministan Makamashin gwamnatin Sahayoniya ya sanar da cewa sake gina matatar ta Haifa yana bukatar…
-
Adadin Shahidai A Yakin Gaza Ya Kai 55,493
Ma'aikatar lafiya ta Falasdinu a zirin Gaza a cikin wata sanarwa da ta fitar ta bayyana cewa…
-
Kai Hari Ga Tehran Kaiwa Ne Ga Duniyar Musulmi, Musamman Pakistan/Martanin Mu Zai Zama Saran Takobin Haidar
Mataimakin shugaban majalisar hadin kan musulmi ta Pakistan ya jaddada a wani gangamin nuna…
-
Iran Ta Harba Gungun Makamai Karo Na 8 Zuwa Isra'ila A Safiyar Yau + Bidiyoyi
Aci gaba da maida martani keta iyaka da Isra'ila ta yi akan Iran a safiyar yau Lahadi Iran…
-
Daily Telegraph: Makamai Masu Linzami Na Iran Sun Rugujetsarin Tsaron Saman Isra'ila
Jaridar The Daily Telegraph ta Burtaniya ta tabbatar da cewa tsarin tsaron sararin samaniyar…
-
Iran Ta Sake Kai Harin Kan Gidan Netanyahu Da Wasu Muhimman Wurare A Karo Na Uku Na Maida Martani.
Gidan rediyon sojojin Isra'ila, ya nakalto majiyar sojin Isra'ila, ya tabbatar da harba makamai…
-
Anata Gudanar Da Zanga-Zanga A Tel Aviv Don Hambarar Da Gwamnatin Netanyahu
Majiyoyin Yahudawa sun rawaito a daren Alhamis cewa masu adawa da yaki da manufofin Netanyahu…
-
Shugabannin Jam'iyyar Adawa Sun Yi Watsi Da Bukatar Netanyahu Na Dage Dage Dokar Rushe Knesset
Taron Jam'iyyun Haredi Da Wakilin Gwamnatin Netanyahu Ya Cinma Bukata Ba
Manyan ministocin gwamnatin Isra'ila sun yi kira ga Netanyahu da ya kawo karshen yakin Gaza
-
Jiragen Ƴanci 5 Da Isra'ila Ta Hana Su Kaiwa Ga Gaza + Bidiyo
Isra'ila Ta Dakatar Tare Da Kame Jirgin Ruwan Madleen
-
Manyan Shugabanin Biyu Na Kungiyar Mujahidin Falasdinu Sun Yi Shahada
Shahadar wanda ya assasa kuma babban sakataren kungiyar Mujahiddin Falasdinu
-
Falasdinawa 110 Ne Sukai Shahada, 583 Suka Jikkata A A Wajen Karɓar Abinci
A da Isra'ila ta kai kan Falasɗinawa da suke kokarin samun abinci yayi tsamari inda a wannan…
-
Bahrain; Gwamnati Na Ci Gaba Da Murkushe Al'ummar Ƙasar
Gwamnatin Bahrain ta sake tsaurara matakan tsaro, inda ta kaddamar da wani sabon salon danniya,…
-
Hamas Ta Kashe Tare Kama Sojojin Isra'ila A Shuja'iyyah
Kafofin watsa labarai sun tabbatar da aukuwar mummunan tarko ga sojojin Isra'ila a gabashin…
-
Hotuna: Bikin Taklif Ga 'Yan Mata 150 A Hubbaren Shugaban Shahidai Sayyid Nasrallah
Karkashin jagorancin Samahtush Sheikh Hussein Zainuddin, haramin babban shahidin al'ummar kasa…
-
Yamen Ta Gargadi Kamfanonin Da Ke Aiki A Yankin Falasdinun Da Aka Mamaye Da Su Fice Cikin Gaggawa
Wani jami'in ma'aikatar tsaron Yemen ya sanar da cewa: Ma'aikatar tsaron Yemen ta gargadi bangarorin…