-
Tsananin Sanyi Na Ci Gaba Da Barazanar Rayuwa A Gaza
Mai magana da yawun kungiyar ceto da ba da agaji a zirin Gaza ya yi gargadin tsananin sanyi mai tsananin iska, yana mai cewa lamarin na da babbar barazana ga rayuwar 'yan kasar, musamman 'yan gudun hijira da mazauna gine-ginen da suka lalace.
-
Isra'ila Ta Kai Hari Gabas Da Kudancin Labanon
Isra'ila Ta Harin Jiragen Sama Marasa Matuƙa A Gabashin Lebanon
-
Akalla Mutane Shida Sun Mutu A Mahaƙar Zinare Ta Guinea
Kafafen yada labarai na cikin gida sun ruwaito cewa wadanda abin ya shafa sun kasance a wani kwarmi a cikin rami kwatsam sai kasar ta zaftare.
-
Jiragen Dakon Jiragen Saman Amurka USS Abraham Lincoln Sana Kan Hanya Zuwa Gabas ta Tsakiya
Jirgin Ruwan dakon jiragen saman Amurka USS Abraham Lincoln yana kan hanyarsa ta zuwa Gabas ta Tsakiya cikin kwanaki masu zuwa bayan ya ratsa ta Mashigin Malacca.
-
Iran Ta Kafa Sabon Tarihi A Fannin Haƙar Mai
A wani gagarumin ci gaba na tattalin arziki, jimillar man da Iran ke haƙowa ya kai matsayi mafi girma a
-
Rukuni Na Biyu Na 'Yan Ta'addan ISIS Zai Isa Iraki A Yau.
Amurka: A Wani Mataki Mai Hatsari Tana Jigilar Fursunonin ISIS Daga Siriya Zuwa Iraki
Majiyoyi masu tushe sun bayyana cewa rukuni na biyu na 'yan ta'addan ISIS zai isa Iraki a yau, Juma'a, ta jirgin sama ta jiragen saman Amurka, kuma za a raba su tsakanin gidajen yari uku.
-
Murna Da Haihuwar Imam Husain As Ga Daukacin Al’umma Duniyawa
A irin wannan rana ne 3/shaaban/4h wanda ya dace da ranar Alhamis aka haifi Sayyidush shuhada’a Imam Husain As a birnin madina shekarata 4h.
-
IRGC: An Kama Wasu Jagororin Masu Tarzoma 90 A Zanjan Da Kish
IRGC Cibiyar leken asirin IRGC Reshen Zanja: An kama shugabanni 90 masu tayar da tarzoma ayyukan ta'addanci a cikin 'yan kwanakin da suka gabata, wadanda suka keta harkokin tsaron jama'a, kona motoci da lalata dukiyoyin jama'a.
-
Shugaban Iran: Na Umarci Dukkan Jami'ai Da Su Binciko Tare Da Hukunta Waɗanda Suka Haifar Da Tarzoma
Sakon shugaban ƙasar Iran ga al'ummar Iran game da abubuwan da suka faru a baya-bayan nan
-
Falasdinawa 11 Sun Yi Shahada A Hare-Haren Isra'ila
Wata kafar yada labarai ta Falasdinu, tana yi nuni da harin da aka kai a Gaza wanda yayi sanadiyar shahadar Palastinawa 11 da suka hada da 'yan jarida da dama.
-
Kwamandojin Sojoji Sun Gana Da Kwamandojin IRGC + Hotuna Da Bidiyo
A ranar tunawa da dakaru masu kare juyin juya hali IRGC, Janar Hatami da Manjo Janar Pakpour, suna jaddada haɗin kai tsakanin Sojoji da IRGC: Ba Za A Taɓa Barin Wani Keta Iyaka A Kan Wannan Ƙasa Mai Tsarki Ba.
-
Hashdush Sha'abi Su Na Cikin Shirin Kota Kwana
Hashdush Shaabi su na cikin shirin ko-ta-kwana wajen fuskantar ƴan ta'addan Da'ish
-
Iran: An Kama Jagororin Tarzoma 54 Da Ƴan Ta'adda 4
An kama manyan masu aikata laifuka 54 da ’yan ta’adda 4 a Kermanshah
-
Ana Ci Gaba Da Samun Ɓarakar Leƙen Asirin A Sojojin Isra'ila
An sami kutsawa cikin jagorancin tsaron kudanci a Isra'ila.
-
Ansarullah: Ta Durkusar Da Tashar Jiragen Ruwan Eilat Da Kaso 85%
Tashar jiragen ruwa ta Eilat ta fuskanci koma bayan tattalin arziki mai tsanani sakamakon hare-haren Yemen da Iran.
-
IRGC Ta Yi Gargadin Amurka Da Isra'ila: Hannayenmu Sun Kan Kunama Don Zartar Da Umarnin Jagora
A cikin sakonsa, kwamandan IRGC ya bayyana cewa: "Hannun rundunar Tsaron Juyin Juya Halin Musulunci da kuma Iran madaukakiya suna suna a shirye, kuma sun fi shirye fiye da kowane lokaci don aiwatar da umarni da tsare-tsaren da Babban Kwamandan Sojojin Kasa, Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci".
-
Kremlin: Mahmoud Abbas Da Witkoff Za Su Gana Da Putin Ranar Alhamis
Kremlin ta sanar da cewa: Shugaban Falasdinawa Mahmoud Abbas da wakilin musamman na shugaban Amurka Donald Trump Steve Witkoff za su gana a kebe da shugaban Rasha Vladimir Putin a ranar Alhamis.
-
Greenland; Zoben Zinare Na Kare Makamai Masu Linzami Na Amurka
Greenland tana ɗaya daga cikin wurare mafi mahimmanci a duniya a cikin lissafin makami mai linzami na Amurka.
-
Trump Ga Netanyahu: Iron Dome Na Amurka Ne, Ba Isra'ila Ba
Trump: Greenland Tamu Ce, 'Yan Denmark Basu San Mutunci Ba
Trump: Mun mayar wa Denmark Greenland ne bayan Yaƙin Duniya na Biyu. Kai amma mun zama wawaye a lokacin; amma duk da hakan mun yi. Yanzu ku duba yadda suke ['yan Denmark] marasa godiya!
-
Iran: Cikakkun Bayanai Game Da Ɓarnar Da Tarzoma Ta Haifar
Wannan wani takaicen ƙididdiga ne da zuwa yanzu aka tabbatar da shi na Irin asarar da tarzoma ta haifar a Iran a kwanakin baya na kayayyakin more rayuwa baya ga shahadantarwa
-
Iran: An Kama Tare Da Kashe 'Yan Ta'adda 12 Na Ƙungiyar Ansarush-Shaytan
Ma'aikatar Leken Asirin Iran : An kama mambobi 11 na wannan ƙungiyar ta'addanci-Takfiri a cikin ayyukan haɗin gwiwa guda 3 da Hedikwatar IRGC Quds.
-
Isra'ila Ta Kashe 'Yan Jaridar Falasdinawa 3
Majiyoyin Falasdinawa sun ruwaito cewa sojojin Isra'ila sun kai hari kai tsaye kan wata mota kirar Jeep da ke dauke da gungun 'yan jarida kusa da Asibitin Turki da ke tsakiyar Zirin Gaza.
-
Isra'ila Ta Kai Hari Ga Kwamitin Masar Da Ke Kula Da Tsagaita Wuta A Zirin Gaza
Majiyoyin Falasdinu sun ruwaito cewa gwamnatin Sahiyoniya ta kai hari kan wata mota da ke dauke da membobin kwamitin Masar da ke kula da tsagaita wuta a Zirin Gaza.
-
Isra'ila: Rundunar Ƙasa Da Ƙasa Ba Za Ta Shiga Gaza Ba Idan Har Hamas Ba Ta Ajiye Makamai Ba
Isra'ila ta yi ikirarin cewa duk wani yunƙuri na ƙirƙirar irin wannan rundunar yayin da Hamas ke da makamai kuma tana iko da yankunan yamma da "Layin Rawaya" zai zamo kawai a banza ba tare da ikon zartarwa ba.
-
Isra'ila Ba Za Ta Buɗe Mashigar Rafah Ba
Takaddama Mai Zafi Na Karuwa Tsakanin Tel Aviv Da Washington
A daidai lokacin da takaddama ke ƙara ƙamari tsakanin gwamnatin Isra'ila da Amurka kan Majalisar Kula da Zaman Lafiya a Gaza, majalisar tsaron gwamnatin Sahyoniya ta yanke shawarar kada ta buɗe mashigar Rafah duk da buƙatar Washington ta yi ga hakan a matsayin wani ɓangare na mataki na biyu na shirin Shugaban Amurka.
-
Jakadan Iran: Matakin Da Wasu Gwamnatocin Yamma Suka Ɗauka Kan Jami'an Tsaron Iran Misali Ne Na Munafunci
"Ali Bahreini," Jakadan kuma Wakilin Dindindin na Jamhuriyar Musulunci ta Iran a Ofishin Majalisar Dinkin Duniya da Sauran Kungiyoyin Kasa da Kasa da ke Geneva, ya shirya wani taro da jakadu da wakilan wasu kasashe kan abubuwan da suka faru kwanan nan a Iran a ranar Litinin da yamma, 20 ga Janairu, 2026, tare da halartar jakadu da wakilan wasu kasashe.
-
Jakadan Iran: Iran Ba Za Ta Taɓa Yin Watsi Da 'Yancinta Na Samar Da Sinadarai Ba
Jakadan kuma Wakilin Dindindin na Jamhuriyar Musulunci ta Iran a Ofishin Majalisar Dinkin Duniya da ke Geneva ya bayyana a ranar Talata a taron Majalisar Dinkin Duniya kan Makamai cewa Tehran ba za ta taɓa yin watsi da 'yancinta na samar da wadataccen sinadarai ba.
-
Iran Ta Kera Makamin Nukiliya Mai Tsananin Sauri Ba Tare Da Sauti Ba
Iran ta kirkiri wannan Fasahar Mai tasiri ne don tabbatar da girman ikonta da ficenta akan wannan fage
-
Adadin Waɗanda Suka Mutu A Harin Bom A Kabul Ya Kai 7
ISIS Ta Kai Harin Bom A Kabul
Wani bam da ya tashi a wani gidan cin abinci a Kabul babban birnin Afghanistan jiya ya kashe mutane 7 tare da raunata sama da 10.
-
Iran: An Kama Shugabannin Tayar Da Tarzoma Guda 134
An kama kungiyoyin ta'addanci dake da alaka da Amurka da Isra'ila, cikin wannan aiki an kama wata tawaga mai mutane uku da ke da alaka da kungiyar ta'addanci ta Monarchist da wata tawaga mai mutane 5 da ke da alaka da kungiyar munafukai, kuma an kama nau'o'in bindigogi da bama-bamai daban-daban a yayin binciken maboyar wadannan mutane.