-
Labarai Cikin Hotuna| Na Taron 'Yan'uwa Mata Masu Hidima Na Haramain Sayyidah Fatima Ma’asumah (S)
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: An gudanar da bikin ibada na masu hidima a Haramin Sayyidah Fatima Ma’asumah (S) a yau, Alhamis wanda ya yi daidai da ranar haihuwar Sayyidah Fatima Zahra (S) da Ranar Mata, tare da jawabin Hujjatul-Islam Sayyid Hussain Momini.
-
Bayan Yarjejeniya An Bawa Sudan Ta Kudu Alhakin Tabbatar Da Tsaron Filin Man Fetur Na Heglig.
Hukumomin Sudan ta Kudu sun sanar a ranar Laraba cewa sun cimma yarjejeniya da bangarorin biyu a rikicin Sudan don tabbatar da tsaron filin man fetur na Heglig, wanda ke kan iyaka, bayan da RSF ta kwace shi a ranar Litinin.
-
Jagora: Da Ace Makiya Za Suyi Wani Bangaren Na Ayyukan Da Su Kayi A Iran Ga Wata Kasa To Da Sun Shafesu Nan Da Nan
Jagora: Makiyan Iran Sun Fahimci Cewa Iran Ba Zata Mika Wuya Ta Hanyar Karfin Soji Ba
Jagora: Ya kamata al'amarin waken yabo ya zama cibiyar bayanin adabin gwagwarmaya da koyarwar addini da juyin juya hali / Makiyan Iran sun fahimci cewa Iran ba zata mika wuya ba ta hanyar matsin lambar soji ba
-
Rikicin Diflomasiyya Tsakanin Ghana Da Isra'ila Ya Ƙaru Ya Kai Ga Korar ‘Yan Kasashen Biyu
Bayan kamawa da korar 'yan ƙasar Ghana a Tel Aviv, gwamnatin Accra ta kori 'yan ƙasar Isra'ila uku a matsayin ramuwar gayya.
-
Yaƙin Basasa Na Iya Ɓarkewa A Siriya A Kowane Lokaci.
Wani mai fafutukar siyasa a Siriya ya yi gargaɗin cewa ɗaukar fansa da 'yan ta'addar Takfiriyya suke yi yana ƙara haɗarin yiwuwar yaƙin ƙabilanci a Siriya.
-
Isra’ila: Hizbullah Ta Dawo Da Ikonta Na Soja A Yawancin Yankunan Rikici
Jami'an Isra'ila sun yi gargadin cewa Hizbullah, tare da tallafin kuɗi daga Iran, ta sami nasarar dawo da ikonta na soja kuma yanzu tana ɗaukarta a matsayin barazana ta siyasar yaƙi ga Tel Aviv.
-
Taya Murna Da Haihuwar Shugabar Matayen Duniya Da Lahira Sayyidah Fatimah As
Takaitaccen Tarihin Haihuwarta Da Darajojinta Da Wasu Hadisai Da Suka Zo Wajen Bayanin Girmanta As
-
Larry C. Johnson: Amurka Ba Za Ta Iya Sanya Sojojin Iran Miƙa Wuya Ba
Tsohon Mai Sharhi Kan CIA: Ƙarfin Sojojin Iran Yanzu Ya Fi Ƙarfi A Lokacinyaƙin Kwanaki 12
ƙarfin gagara badau na Iran kuma ya bayyana cewa haɗin gwiwar sojojin Iran da Rasha da China ya ƙarfafa matsayin ƙasar a kan Amurka.
-
Ikirarin Da Barak Ya Yi Game Da Canza Manufar Kifar Da Gwamnatin Iran Ƙarya Ne
Farfesan Jami'ar Minnesota: Har Yanzu Amurka Na Kokarin Sauya Gwamnati A Iran
Tom Barak, wakilin musamman na Amurka kan Siriya, ya sanar a wata hira da mujallar National cewa Washington ta yi ƙoƙari sau biyu don canza gwamnatin Iran a cikin 'yan shekarun nan, amma waɗannan ƙoƙarin ba su haifar da wani sakamako ba.
-
Rahoton Cikin Hotuna |Yadda Sama Ya Mamaye Tantunan Mutanen Birnin Gaza
Ruwan sama ya mamaye tantunan mutanen da suka rasa matsuguni a unguwar Zeitoun da ke birnin Gaza
-
-
Labarai Cikin Hotuna | An Gudanar Da Taron Tsabtacewa Tare Da Share Kura A Haramin Imam Reza As
Labarai Cikin Hotuna | An Gudanar Da Taron Tsabtacewa Tare Da Share Kura A Haramin Imam Reza As
-
Jami'in Shari'a Na Iran Ya Yi Allah Wadai Da Musibar Da Ke Faruwa A Gaza A Matsayin Abun Kunya Ga Wayewar Yamma
Nasser Seraj, Mataimakin Harkokin Kasashen Duniya a Shari'ar Iran, ya yi Allah wadai da abubuwan da ke faruwa a Gaza, yana mai bayyana su a matsayin tabon aibu ga wayewar kasashen yamma da kuma zargin karya da'awar kare hakkin dan adam.
-
Ambaliyar Ruwa a Arewacin Iraki Ta Kashe Mutum Biyu, Biyar Har Yanzu Sun Bace
Wani sabon ambaliyar ruwa mai tsanani a arewacin Iraki ya kashe akalla mutane biyu tare da barna biyar, wanda ya tilasta wa jami'an tsaro ceto iyalai da aka kewaye.
-
Asusun Ajiyar Kuɗin Ƙasashen Waje Na Isra'ila Yana Raguwa
Rahoton da aka fitar kwanan nan daga Babban Bankin Isra'ila ya ba da rahoton raguwar ajiyar kuɗin ƙasashen waje na gwamnatin kafin ƙarshen Nuwamba 2025.
-
Bidiyo | Yadda Aka Kama Wani Mai Zanga-Zanga Sanye Da Abin Rufe Fuska Na Netanyahu A Majalisar Dokokin Amurka.
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: 'Yan sandan Washington sun kama wani mutum sanye da abin rufe fuska wanda ke ɗauke da hoton Firayim Ministan Isra'ila Netanyahu, wanda ke ƙoƙarin yin wasan kwaikwayo na siyasa game da kin jinin yakin Gaza a Majalisar Dokokin Amurka.
-
Wanene Hujr Ibn Addi?
Hujr ibn Adi yana ɗaya daga cikin waɗanda suka zo gaban Annabin Allah suka karbi Musulunci tun yana ƙarami. Kyawawan halayensa sun haɗa da gudun duniya, yin salloli, da sauransu. Ya kasance tare da Imam Ali (AS) a Siffin da Nahrawan kuma yana ɗaya daga cikin sahabban Imam Hasan (AS). Hujr ya ƙi Muawiyah kuma ya la'ance shi, Muawiyah kuma ya fusata da matsayin da ya dauka, ya ba da umarnin a kasheshi kuma ya shahadantar da shi a shekara ta 51 bayan hijira.
-
Labarai Cikin Hotuna Na|
Yadda Al’ummar Tanzaniya Suka Bayar Da Gudunmawar Jini Ga Marasa Lafiya
Al’ummar Bukoba Masu Imani Sun Gudanar Da Taron Jinkai Ta Hanyar Ba da Gudummawar Jini Don Ceton Rayukan Marasa Lafiya Da Ke Asibiti
-
An Saki Ɗalibai 100 Daga Cikin 315 Da Aka Sace A Najeriya.
An saki ɗalibai 100 da aka sace a Najeriya, amma makomar wasu 165 har yanzu ba a fayyace ba. Babu cikakken bayani game da yanayin sauran ɗaliban da ma'aikatan makaranta.
-
Hizbullah: Ba Za Mu Mika Wuya Ga Manufar Amurka Da Isra'ila Ba Kuma Za Mu Yi Gwagwarmaya
Hizbullah: Gwagwarmaya Za Ta Yaki Shirin Amurka Da Isra’ila Da Dukkan Karfinta
Hussein Jamshi, fitaccen memba Amintacce ga Kungiyar gwagwarmaya a Majalisar Dokokin Lebanon, ya bayyana cewa matsin lambar Amurka kan Lebanon na nufin taimaka wa Isra’ila ta cimma manufofinta, wanda ta kasa cimmawa a lokacin yakin. Ya jaddada cewa gwagwarmaya za ta yaki shirin Amurka da Isra’ila da dukkan karfinta. Jamshi ya bayyana cewa gwagwarmaya ita ce babbar rundunar da ta 'yantar da kasar daga mamayar, kuma ikirarin cewa kwance damarar makamai shine mafita karya ce kawai.
-
Labarai Cikin Hotuna | Na
Labarai Cikin Hotuna | Na
An yi wa hubbaren Imam Hussain (amincin Allah ya tabbata a gare shi) ado da furanni a jajibirin haihuwar Sayyida Zahra (amincin Allah ya tabbata a gare ta).
-
Ministan Tsaron Iran: Hakikanin Ci Gaban Iran Ya Bambanta Da Yadda Turawan Yamma Ke Kwatantawa
A yau, muna cikin yanayi inda dole ne a binciki kowane batu kuma a gamsu da shi. Dole ne ɗalibi ya ga ko cikakken hoton da wasu mutane ke zanawa ya yi daidai da gaskiya ko a'a.
-
Membobin Cibiyar Binciken Musulunci Sun Gana Da Ayatullah Ramazani + Hotuna
Membobin Cibiyar Binciken Musulunci ta Majalisar Shawarwari ta Musulunci sun gana da Ayatullah Ramazani
-
Nasarar Fagen Gwagwarmaya Ita Ke Bayyanar Da Hasashen Alqur'ani
Nasarorin da fagen gwagwarmaya ke samu, tun daga fagen gwagwarmayar Yemen wajen fuskantar Amurka, ta sanadin wannan koyarwar ta Alƙur'ani da kuma tsantsar biyayya ga mai waliyil Amr ne.
-
Kasashen Taurai Ne Ke Ƙara Ta'azzara Rikicin Sudan
Rahoton Al Jazeera ya nuna cewa kasashen Turai, ta hanyar bayar da tallafi sama da Yuro miliyan 200 ga Sudan, sun taimaka kai tsaye ko a kaikaice wajen ƙarfafa Rundunar Gaggawa ta Sudan
-
Ma'aikatar Lafiya ta Gaza Ta Nemi a Saki Dr. Abu Safiya Cikin Gaggawa
Ma'aikatar Lafiya ta Gaza ta nemi a saki Dr. Hussam Abu Safiya, wanda sojojin Isra'ila suka sace a lokacin wani samame da suka kai a Asibitin Kamal Adwan. Kungiyoyin kare hakkin dan adam sun ce an azabtar da shi kuma an yi masa mummunar azaba, inda ya rasa fiye da kilogiram 40 a tsare.
-
Labarai Cikin Hotuna | Ganawar Sarakunan Sharifai Da Shekh Ibrahim Alzakzaky {H}
Sarakunan Sharifai daga yankunan Zariya, Taraba, Jigawa, Adamawa, Kano, Gombe da Benue, sun ziyarci Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) yau Asabat 06/12/2025, a gidansa dake Abuja. 06/12/2025
-
Isra'ila Ta Sace 'Yan Siriya 39 a Lardin Quneitra, Syria
Cibiyar Golan ta ruwaito cewa an samu rahotannin sace mutane 39 a Lardin Quneitra da sojojin Isra'ila suka yi.
-
Pakistan: Sojin Pakistan Sun Kashe 'Yan Ta'adda 9
Jami'an tsaro sun kashe 'yan ta'adda 9 a ayyukan leƙen asiri a gundumomin Tank da Lakki Marwat na Khyber Pakhtunkhwa.
-
Yamen: Mamayar Da Saudiyya Da Hadaddiyar Daular Larabawa Suke Yi Wa Gabashin Yemen Zai Kawo Karshe.
Ansarullah tayi gargadi ga yan barandan kasashen Saudiyya da Daular Larabawa game da mamaye wasu yankunan kasar