ABNA Hausa
  • Dukkan labarai
  • Labaran Duniya
    • Yammacin Asiya
    • Asiya Ta Tsakiya
    • Gabashin Asiya
    • Turai
    • Amurka
    • Afirka
  • Tekuna
  • Labaran Cikin Gida
  • Iran
  • Shafuka Mabanbanta
    • Hotuna
    • Bidiyoyi
    • Labarai Kaitsaye
    • Kartun
    • Labarai Maraji’ai
  • Labaran Majalisar Ahlul Bayt As
  • Abubuwa Daban-Daban
    • Taruka Da Sanarwowi
    • Fasahohi
العربية English فارسی Türkçe اردو Español bahasa Indonesia हिन्दी français 汉语 русский Deutsch Melayu Hausa বাংলা Азәрбајҹан Азәрбајҹан әлифбасы Kiswahili မြန်မာဘာသာ bosanski português سورانی 日本語 Kurmancî Pilipinas Тоҷик italiano 한국어
×
filterToday News
  • Hizbullah: Tayi Bankwana Da Wasu Gungun Shahidanta + Bidiyo

    Hizbullah: Tayi Bankwana Da Wasu Gungun Shahidanta + Bidiyo

    Yadda aka gudanar da bankwana ga shahidan gwagwarmayar Musulunci.

    2025-12-17 22:08
  • Yadda Aka Gudanar Da Taron Mauludin Sayyidah Zahra As Katsina + Hotuna

    Yadda Aka Gudanar Da Taron Mauludin Sayyidah Zahra As Katsina + Hotuna

    Wasu daga cikin hotunan yadda taron Mauludin Sayyida Fatima (S.A) wanda 'yan uwa na da'irar Katsina suka gabatar a ranar Litinin 24/Jimada Thani, dai dai da 15/Disamba/2025, a muhallin Markaz.

    2025-12-17 21:58
  • Morocco Ta Ƙaddamar Da Masana'antar Samar Jiragen Yaƙi Marasa Matuƙa Na Isra'ila

    Morocco Ta Ƙaddamar Da Masana'antar Samar Jiragen Yaƙi Marasa Matuƙa Na Isra'ila

    Morocco ta fara samar da jiragen yaƙi marasa matuƙa na Isra'ila kusa da Casablanca a matsayin wani ɓangare na ƙarfafa sojojinta.

    2025-12-17 19:50
  • Iran: IAEA Ba Za Ta Taba Samun Damar Ganin Nukiliyarta Ba

    Iran: IAEA Ba Za Ta Taba Samun Damar Ganin Nukiliyarta Ba

    Ministan Harkokin Waje na Iran: IAEA ba za ta sami izinin duba wuraren da suka lalace ba

    2025-12-17 19:37
  • Rahoto Cikin Hotuna | Na Ganawar Sheikh Ibrahim Zakzaky Da Wakilin Lardin Tehran A Majalisar Kwararru

    Rahoto Cikin Hotuna | Na Ganawar Sheikh Ibrahim Zakzaky Da Wakilin Lardin Tehran A Majalisar Kwararru

    Rahoto Cikin Hotuna | Na Ganawar Sheikh Ibrahim Zakzaky Da Wakilin Lardin Tehran A Majalisar Kwararru

    2025-12-17 19:23
  • Iran Da Pakistan Za Bunkasa Harkar Kasuwanci Da Yawon Bude Ido Ta Hanyar Teku

    Iran Da Pakistan Za Bunkasa Harkar Kasuwanci Da Yawon Bude Ido Ta Hanyar Teku

    Ana gab da kafa layin jirgin ruwa kai tsaye tsakanin Iran da Pakistan wanda yake a shiga matakin karshe, kuma ana sa ran wannan zai kara wani sabon salo ga cinikayya, yawon bude ido, da kuma hulda tsakanin kasashen biyu. Watanni kadan da suka gabata, gwamnatin Pakistan ta ba wa wani kamfanin jigilar kaya na kasa da kasa izinin fara ayyukan jiragen ruwa zuwa Iran a karon farko.

    2025-12-17 10:47
  • Amurka: Trump Ya Sanar Da Sabbin Takunkumi Kan Shiga Amurka Ga Kasashe 5

    Amurka: Trump Ya Sanar Da Sabbin Takunkumi Kan Shiga Amurka Ga Kasashe 5

    Shugaban Amurka ya fitar da wata doka da ta sanya sabbin takunkumi kan shiga 'yan kasashen waje zuwa kasar.

    2025-12-17 10:22
  • An Kashe Wani Masanin Kimiyyar Nukiliyar Isra’ila A Amurka

    An Kashe Wani Masanin Kimiyyar Nukiliyar Isra’ila A Amurka

    An kashe Nuno Loureiro, farfesa a fannin kimiyyar nukiliya a MIT, a gidansa da ke Brooklyn, Massachusetts.

    2025-12-17 10:13
  • Gwamnatin Iraki Ta Zata Kori Masu Hannu Da A Fitar Da Sunayen Hizbullah Da Ansarulla Daga Aikinsu

    Gwamnatin Iraki Ta Zata Kori Masu Hannu Da A Fitar Da Sunayen Hizbullah Da Ansarulla Daga Aikinsu

    Gwamnatin Iraki Ta Zata Kori Masu Hannu Da A Fitar Da Sunayen Hizbullah Da Ansarulla Daga Aikinsu

    2025-12-17 09:51
  • Bidiyon Hujjojin Da Suke Tabbatar Da Azabtar Da Falasdinawa A Kurkukun Isra’ila

    Bidiyon Hujjojin Da Suke Tabbatar Da Azabtar Da Falasdinawa A Kurkukun Isra’ila

    Isra’ila Na Gaba Da Ganawa Fursunonin Faladinawa Azaba Tare Da Fede Gawarwakin Da Suka Yi Shahada

    2025-12-17 09:44
  • MDD: Sama Da Mutane 100 Ne Suka Mutu A Harin Jiragen Sama Marasa Matuki A Kordofan Na Sudan

    MDD: Sama Da Mutane 100 Ne Suka Mutu A Harin Jiragen Sama Marasa Matuki A Kordofan Na Sudan

    Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa sama da fararen hula 100, ciki har da yara 43, sun mutu a hare-haren jiragen sama marasa matuki a Sudan tun daga ranar 04 Disamba 2025.

    2025-12-17 09:28
  • Atbatul Sayyid Abbas Ya Shirya Bikin Taklifi Ga 'Yan Mata 2,000 A Pakistan + Hotuna

    Atbatul Sayyid Abbas Ya Shirya Bikin Taklifi Ga 'Yan Mata 2,000 A Pakistan + Hotuna

    Atbatul Sayyid Abbas (A) ya gudanar da bikin ba Taklifi ga 'yan mata 2,000 a Pakistan a matsayin wani ɓangare na zagaye na uku na bikin (Fatimatuz-Zahra -As - Tafarkin Ceto).

    2025-12-16 10:26
  • Sayyid Zakzaky H: Babu Wata Gwamnati Da Za Ta Iya Rusa Akidar Da Ta Samo Asali Daga Adalci Da Gaskiya

    Harkar Musulunci Ta Najeriya Ta Tuna Shekaru 10 Bayan Kisan Zariya A Duk Fadin Najeriya

    Sayyid Zakzaky H: Babu Wata Gwamnati Da Za Ta Iya Rusa Akidar Da Ta Samo Asali Daga Adalci Da Gaskiya

    Harkar Musulunci a Najeriya ta tuna shekaru 10 bayan Kisan Zariya na 2015, inda sojoji suka kashe Musulmai 'yan Shi'a sama da 1,000. Kungiyoyin kare hakkin dan adam har yanzu suna Allah wadai da wannan kisan, yayin da shugabannin Kirista da Musulmi suka jaddada rashin adalcin wanna aika-aika.

    2025-12-16 09:38
  • Saudiyya Ta Kai Hari Kan Yankunan Kan Iyakar Yemen

    Saudiyya Ta Kai Hari Kan Yankunan Kan Iyakar Yemen

    Sakamakon hare-haren, an lalata kadarorin 'yan kasar Yemen kuma an haifar da tsoro da damuwa a tsakanin al'umma.

    2025-12-16 09:26
  • Iran: An Ƙarfafa Garkuwar Tsaron Samaniya A Matakin Karshe

    Iran: An Ƙarfafa Garkuwar Tsaron Samaniya A Matakin Karshe

    Babban Hafsan Sojojin Sama ya bayyana cewa: "Ƙarfafa hanyar haɗin gwiwar garkuwar sararin samaniya ta ƙasa don cimma nasarar magance barazanar tsaro shine matakin farko".

    2025-12-16 09:15
  • Labarai Cikin Hotuna | Yadda Aka Gudanar Da Muzahar Tunawa Da Waki'ar Buhari A Katsina

    Labarai Cikin Hotuna | Yadda Aka Gudanar Da Muzahar Tunawa Da Waki'ar Buhari A Katsina

    Daga birnin Katsina Ƴan'uwa Musulmi Almajiran Sayyid Ibrahim Zakzaky sun fito don nunawa duniya raɗaɗin da suke ciki na tunawa da kisan kiyashin da Mataccen tsohon shugaban kasar Nijeriya Buhari yasa aka yi musu a ranar 12/12/2025. Allah ya kara tsinewa buhari da wanda suka tayashi wannan mummunan Ta'addanci. Abu Sabaty Katsina Media Lahadi_14/12/2025

    2025-12-16 08:39
  • Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Harkar Musulunci Ta Muzahara Cika Shekaru 10 Da Waki’ar Buhari A Zaria

    Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Harkar Musulunci Ta Muzahara Cika Shekaru 10 Da Waki’ar Buhari A Zaria

    Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya kawo maku rahoton cewa: Harkar Musulunci a Najeriya, karkashin jagorancin Sheikh Ibraheem Zakzaky, ta gudanar da zanga-zanga a Zariya domin tunawa da shekaru goma da waki’ar Buhari lokacin da sojojin Najeriya suka kai wa Zakzaky da mabiyansa hari a Zariya, suka kuma kashe kusan Musulmai 'yan Shi'a 1000 marasa laifi.

    2025-12-15 10:45
  • Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Harkar Musulunci Ta Muzahara Cika Shekaru 10 Da Waki’ar Buhari A Hadejia,

    Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Harkar Musulunci Ta Muzahara Cika Shekaru 10 Da Waki’ar Buhari A Hadejia,

    Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya kawo maku rahoton cewa: Harkar Musulunci a Najeriya, karkashin jagorancin Sheikh Ibraheem Zakzaky, ta gudanar da zanga-zanga a Hadejia domin tunawa da shekaru goma da waki’ar Buhari lokacin da sojojin Najeriya suka kai wa Zakzaky da mabiyansa hari a Zariya, suka kuma kashe kusan Musulmai 'yan Shi'a 1000 marasa laifi.

    2025-12-15 10:43
  • Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Mutanen Gaza Ke Rayuwa Cikin Ruwan Sama Mai Ƙarfi Da Guguwar Hunturu

    Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Mutanen Gaza Ke Rayuwa Cikin Ruwan Sama Mai Ƙarfi Da Guguwar Hunturu

    Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya kawo maku rahoton cewa: a tsakiyar ruwan sama mai ƙarfi da guguwar hunturu a yankin Gaza, ambaliyar ruwa ta mamaye sansanonin wucin gadi da ke ba Falasdinawa mafaka, inda suka rufe tantuna da hanyoyin ƙasa da laka. Waɗannan mawuyacin yanayi sun ƙara wa dubban 'yan gudun hijira matsannaciyar wahala a yau da kullun.

    2025-12-15 10:38
  • Ko Kun San Wa Ne Bayahuden Malami Ne A Kashe A Harin Sydney Da Ke Goyon Bayan Yakin Gaza + Hoto

    Ko Kun San Wa Ne Bayahuden Malami Ne A Kashe A Harin Sydney Da Ke Goyon Bayan Yakin Gaza + Hoto

    Ɗaya daga cikin waɗanda harin Sydney ya shafa, Rabbi Eli Schlinger, wakilin ƙungiyar Chabad ne wanda a baya ya yi tafiya zuwa Isra'ila don tallafawa sojoji wajen ci gaba da yaƙin Gaza.

    2025-12-15 10:33
  • Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Mabiya Sheikh Zakzaky Suka Yi Taron Tunawa Da Shahidan Kisan Kiyashin Zariya A Gombe

    Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Mabiya Sheikh Zakzaky Suka Yi Taron Tunawa Da Shahidan Kisan Kiyashin Zariya A Gombe

    Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya kawo maku rahoton cewa: Mabiya Sheikh Zakzaky a Gombe sun shirya wani taron tunawa da Shahidai a Fudiyya Pantami bayan zanga-zanga, domin tunawa da ranar da abin da ya faru a lokacin mulkin Buhari, wanda sojojin Najeriya suka kashe kimanin mutane 1000.

    2025-12-15 10:15
  • Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Daliban Najeriya suka Gudanar da babban bikin haihuwar Sayyidah Fatima (AS) a Karbala

    Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Daliban Najeriya suka Gudanar da babban bikin haihuwar Sayyidah Fatima (AS) a Karbala

    Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya kawo maku rahoton cewa: Daliban Najeriya sun gudanar da wani babban biki a lokacin haihuwar Sayyidah Fatima (AS) a Karbala, inda dalibai da dama suka halarta.

    2025-12-15 10:11
  • An Kashe Mutane 7, 12 Sun Jikkata A Harin Da Jiragen Sama A Asibitin Al-Daling Sudan

    An Kashe Mutane 7, 12 Sun Jikkata A Harin Da Jiragen Sama A Asibitin Al-Daling Sudan

    Harin ya zo kwana ɗaya bayan wani hari da jirgin sama mara matuki ya kai kan sansanin wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya a Kadugli wanda ya kashe sojoji shida na Bangladesh. Rundunar Sudan ta zargi Rundunar gaggawa da kai harin, amma ƙungiyar ta musanta cewa tana da hannu a ciki.

    2025-12-15 09:46
  • An Jefa Gawarwakin Aladu A Wata Makabartar Musulmai A Sydney

    An Jefa Gawarwakin Aladu A Wata Makabartar Musulmai A Sydney

    Wannan lamari ya faru ne bayan harin makami da aka kai a bakin tekun Bondi jiya, Lahadi, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutane sama da 16.

    2025-12-15 09:27
  • Yadda Wani Musulmi Ya Ceci Yahudawa A Harin Ostiraliya + Bidiyo

    Yadda Wani Musulmi Ya Ceci Yahudawa A Harin Ostiraliya + Bidiyo

    Kafafen yada labarai na Ostiraliya sun ruwaito cewa Ahmed al-Ahmad, wani Musulmi ɗan ƙasar, ya sami damar kwace makamin ɗaya daga cikin maharan da hannunsa a lokacin harin da aka kai a wani bikin Yahudawa a Sydney ranar Lahadi wanda harin an kashe mutane sama da 20 sama da 100 su jikkata.

    2025-12-14 21:32
  • Talia Lankeri: Dole Ne Mu Yarda Da Shankayen Leken Asiri A 7 Ga Oktoba

    Talia Lankeri: Dole Ne Mu Yarda Da Shankayen Leken Asiri A 7 Ga Oktoba

    Tsohuwar Shugabar Majalisar Tsaron Isra'ila: Dole Ne Mu Yarda Da Shankayen Leken Asiri A 7 Ga Oktoba

    2025-12-14 21:28
  • Rahoto Cikin Hotuna | Ƙungiyar Ɗaliban Kargil (Ladakh) Ta Delhi Ta Shirya Taron: "Fatima Ita Ce Fatima"

    Rahoto Cikin Hotuna | Ƙungiyar Ɗaliban Kargil (Ladakh) Ta Delhi Ta Shirya Taron: "Fatima Ita Ce Fatima"

    Rahoto Cikin Hotuna | Ƙungiyar Ɗaliban Kargil (Ladakh) Ta Delhi Ta Shirya Taron: "Fatima Ita Ce Fatima"

    2025-12-14 20:35
  • Rahoto Cikin Hotuna | An Gudanar Da Mu’atamar Na Shugabar Matayen Duniya Karo Na 22 A Landan

    Rahoto Cikin Hotuna | An Gudanar Da Mu’atamar Na Shugabar Matayen Duniya Karo Na 22 A Landan

    Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya kawo maku rahoton cewa: an gudanar da taron Mu’atamar na Shugabanr Matayen Duniya karo na 22 a Landan domin tunawa da zagayowar ranar haihuwar Sayyidah Zahra As.

    2025-12-14 15:37
  • Dangantaka Mai Zurfi Tsakanin 'Yan Tawayen Yaman Da Isra'ila

    Dangantaka Mai Zurfi Tsakanin 'Yan Tawayen Yaman Da Isra'ila

    Jaridar The Times ta bayyana kyakkyawar alaƙa tsakanin gwamnatin Yemen da gwamnatin Isra'ila, musamman tsakanin wani ɓangare da Hadaddiyar Daular Larabawa ke marawa baya a kudancin Yemen da ke yaƙi da ƙungiyar Houthi.

    2025-12-14 15:31
  • Labarai Cikin Hotuna |Sheikh Zakzaky Ya Karbi Bakuncin Wakilan Nijar A Abuja

    Labarai Cikin Hotuna |Sheikh Zakzaky Ya Karbi Bakuncin Wakilan Nijar A Abuja

    A ranar Asabar, 13/12/2025, Sheikh Ibrahim Zakzaky ya karbi bakuncin tawagar wakilai daban-daban daga jamhuriyar Nijar, a gidansa da ke Abuja, Najeriya.

    2025-12-14 14:51
  • Previous
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
  • Next
Muryar 'yan shi'a marasa kafar yada labarai
Desktop version Mobile version

Ya halatta anfani da batutuwan kamfanin ba tare da ambaton madogara ba.

Nastooh Saba Newsroom