-
Bidiyon Harin Sojojin Isra'ila A Daren Yau A Yammacin Birnin Gaza Shahidai 13
Sojojin Isra'ila sun kai hari da makami mai linzami a yammacin yau Laraba a wani gidan Falasdinawa a yammacin birnin Gaza.
-
Mutane Biyu Sun Yi Shahada A Harin Isra’ila A Gabashin Lebanon
Majiyoyin labarai sun rawaito cewa wasu ‘yan kasar Labanon biyu sun yi shahada a wani harin da jiragen yakin Isra’ila suka kai kan wata mota.
-
Labarai Cikin Hotuna | Yadda Falasdinawa Ak Yin Hijira Daga Arewa Gaza Zuwa Yamma
Kamfanin dillancin labarai na Ahlul Baiti (ABNA): Ci gaba da kai hare-haren Isra’ila ya sake tilasta wa Falasdinawa yin hijira daga arewacin Gaz zuwa kudancinta.
-
Wadanda Harin Labanon Ya Rutsa Da Su: Mun Samu Lafiya
Shekarar 1 Da Kisan Kiyashin "Pager" A Labnon Ba Tare Da Tallafin Gwamnatin Lebanon Ba
An yi taron tunawa da kisan kiyashin "Pager" na farko a kasar Labanon; wata musibar harin ta’addanci da gwamnatin sahyoniya ta haddasa wacce sanadiyyarta mutane dayawa ne sukai shahada tare da raunata dubban 'yan kasar Labanon. Ko da yake hukumomin gwamnati sun yi maganin gaggawa a farkon waki’ar, amma nan da nan sai suka koma gefe suka dora alhakin kula da lafiya a wuyan kungiyar Hizbullah da cibiyoyin da suke kawance da su.
-
Isra'ila Ta Katse Internet A Wani Babban Yankin Gaza
Hukumar sadarwar Falasdinu ta sanar da katse ayyukan intanet da na wayar tarho a birnin Gaza da arewacin zirin Gaza sakamakon hare-haren da sojojin Isra'ila suka kai kan manyan hanyoyin sadarwar.
-
Isra’ila Ta Kai Harin Ne Kan Asibitin Yara Na Al-Rantisi Da Ke Gaza
Ma'aikatar Lafiya Gaza: Ta Yi Kira Ga Duniya Da Ta Ba Da Kariya Ga Cibiyoyin Lafiya, Ma'aikatan Lafiya, Da Marasa Lafiya A Zirin Gaza Isra’ila ta kai harin bam a benayen sama na asibitin sau uku a jere, tsakanin 'yan mintuna kadan.
-
Tawagar Sojojin Isra'ila Ta Ziyarci Birnin Alkahira Domin Ci Gaba Da Gudanar Da Ayyukan Tsaro Da Masar
Jaridar Al-Zaman, ta nakalto majiyar ta cewa, wata tawagar sojojin Isra'ila ta ziyarci birnin Alkahira domin ci gaba da gudanar da harkokin tsaro da kasar Masar.
-
Isra'ila Ta Yi Shiga A Wasu Garuruwa Biyu A Kudancin Syria Tare Da Jirage Marasa Matuka Domin Bincike
Dakarun mamaya na Isra'ila sun kutsa cikin garuruwan Jubatal-Khashab da Ufaniya da ke yankin arewacin Quneitra da ke kudancin kasar Syria, a wani harin ta’addanci na baya bayan nan da suka kai kan yankin na Siriya.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Yara Jarirai Suke Mutuwa A Gaza Sakamakon Kawanya Da Rashin Magunguna Da Kuma Karancin Abinci
Yara kanana jarirai da dama ne suke mutuwa a Gaza sakamakon killace su da rashin magunguna da karancin abinci
-
Kasar Yemen Ta Dauki Alkawarin Daukar Fansa Kan Harin Da Isra'ila Ta Kan Tashar Alhudaida
Gwamnatin kasar Yamen, ta bakin kakakinta, ta dorawa makiya sahyoniya da abokan huldarta Amurka, cikakken alhakin harin da jiragen yakin Isra’ila suka kai tashar jiragen ruwa ta Hodeidah, tare da jaddada cewa matakin da kasar Yemen za ta dauka kan wannan harin na nan kusa.
-
Iran: An Rataye Dan Leken Asirin Mossad Babak Shahbazi.
Babak Shahbazi, dan Rahmkhoda, ya yi aiki a fannin kerawa da sanya na'urorin sanyaya masana'antu a matsayin dan kwangila a kamfanoni masu alaka da harkokin sadarwa, soja, da ma’aikatar tsaro da cibiyoyi.
-
Yemen: Ta Kai Hari Da Makamai Masu Linzami linzami Tel Aviv
Kakakin Rundunar Sojin Yaman: Mun kai hari da makami mai linzami na Falasdinu 2 a Tel Aviv.
-
Ana Ci Gaba Da Gudanar Da Zanga-Zanga A Isra'ila Ta Neman Sakin Fursunoni + Bidiyo
Masu zanga-zangar yahudawan sahyoniya sun nufi ofishin Netanyahu
-
Isra'ila Ta Kai Hare-Hare 12 A Yamen + Bidiyo
Majiyar Yaman: Ya zuwa yanzu Isra'ila ta kai hare-hare 12 kan tashoshi 3 da ke tashar jiragen ruwa na Hodeidah sannan an kai wasu harin bama-bamai a birnin Hodeidah.
-
Iran: A Yaƙin Gaba, Za Mu Yi Amfani Da Makaman Da Ba Makamai Masu Linzami Ba
Birgediya Janar Ahmad Reza Pourdastan, shugaban cibiyar nazarin dabarun sojan Jamhuriyar Musulunci ta Iran: A cikin yiwuwar yakin nan gaba, za mu yi amfani da makaman da va makamai masu linzami ba
-
Ana Rusa Gaza Amma Shiru.../Mutuwa Ta Kowane Bangare/Kaura Mutuwa Ce /Kudi Ba Su Da Amfani.
A Gaza, ba a auna tazarar kilomita, ko cikin mintuna ko sa'o'i. Lokaci ya zama lokacin jira don mutuwa ko tsira na ɗan lokaci. Nisan da ke tsakanin gidanku da "wuri samun aminci" ya zama nisa tsakanin ku da mutuwa.
-
Bidiyon | Jana'izar Shahidi Hussein Khalil Mansour "Gharib" A Garin Aitarun Dake Kudancin Kasar Lebanon
Bidiyon | Jana'izar Shahidi Hussein Khalil Mansour "Gharib" A Garin Aitarun Dake Kudancin Kasar Lebanon
-
Dubi Cikin Watan Satumba Watan Shekar Da Jini; Tun Daga Ta’addancin Pagers Zuwa Ga Hakuri Da Juriyar Hizbullah Bayan Shahadar Sayyid Hasan Nasrullah
Wadannan ranaku na tunawa ne da laifuffukan da Isra'ila ta aikata a kasar Labanon, tun daga fashewar wayoyin hannu na Pagers zuwa kisan gillar da ta yi wa manyan kwamandojin kungiyar Hizbullah, lamarin da ya sa a watan Satumban bara ya zama wata mutanen na Lebanon ba za su taba mantawa da shi ba.
-
Rahoto Cikin Hotuna: Na Taron Majalisar Koli ta Majalisar Ahlul Baiti ta Duniya
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: an gudanar da taro karo na 195 na majalisar koli ta majalisar kolin Ahlulbaiti ta duniya a birnin Tehran, tare da halartar mambobin majalisar koli ta duniya.
-
Yadda Aka Gudanar Da Bikin Maulidin Annabi Muhammad (SAW) A Arusha Tanzaniya + Hotuna
Yadda Aka Gudanar Da Bikin Maulidin Annabi Muhammad (SAW) A Arusha Tanzaniya + Hotuna
-
Hotunan Tauraron Dan Adam Da Ke Nuna Irin Barna Da Isra’ila Ta Yi A Gaza
Hotunan tauraron dan adam da aka dauka a watan Satumba na Gaza sun nuna munin barnar da aka yi a birnin Gaza saboda mummnan kai hare-haren bama-bamai da Isra'ila ke kaiwa.
-
Labarai Cikin Hotuna: Manjo Janar Mousavi Ya Gana Da Iyalan Shahidan Kwamandojin Yakin Kwanaki 12
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: Shugaban hafsan sojojin Iran ya gana tare da tattaunawa da iyalan kwamandojin shahidai: Shahidai Mohammad Bagheri, Gholamali Rashid, Hossein Salami, Ali Shadmani, Amirali Hajizadeh, Mahmoud Bagheri, Mehdi Rabbani, Gholamreza Mehrabi, Alireza Lotfi, da Alireza Bustan-Afrouz.
-
Yamen Ta Kai Hari Isra’ila Da Jirage 4 Marasa Matuki + Bidiyo
Sojojin Yaman sun kai farmakin da jiragen yaki marasa matuka guda 4 kan gwamnatin Sahayoniya
-
Kasuwancin Iran Da Pakistan Ya Zarce Dala Biliyan 3
Tehran da Islamabad sun sanya tushen kasuwanci da kimarsa zata kai dala biliyan 10 anan gaba
-
Yanayin Tsaka Mai Wuya Tsakanin Tsaro Da Siyasar Cikin Gida Da Huldar Kasa Da Kasa
Yadda Ta Kaya A Majalissar Iran Kan Batun Yarjejeniyar Kwanan Nan
Tare da gabatowar wa’adin aiwatar da takunkuman kasashen turai kan lamarin nukiliyar Iran, yanayin siyasa da diflomasiyya da ke tattare da wannan lamari ya kara zafafa fiye da kowane lokaci. Daya daga cikin muhimman sharuddan Turai don hana kunna wannan takunkuman shi ne kulla yarjejeniyar Iran da Hukumar Makamashin Nukiliya ta Duniya, wadda aka cimma a baya-bayan nan.
-
Labarai Cikin Hotuna: Haramin Imam Riza As Na Murnar Zagayowar Ranar Haihuwa. Annabi Muhammadu {Sawa}
Kamfanin dillancin labarai na AhlulBaiti: A ranar 10 ga watan Satumba ne Haramin Imam Riza ya shirya gagarumin biki na zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammad (SAW). Taron ya gudana ne a zauren Vilayat tare da halartar Ayat Ahmad Marvi, mai kula da Ustan Quds Razavi wurin mauludin.
-
-
Shaikh Zakzaky H: Hadin Kai Umarni Ne Daga Allah, Ku Yi Riko Da Igiyar Allah, Kada Ku Rarraba".
Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya (IMN) Allamah Shekh Ibrahim Zakzaky H ne ya gabatar da jawabin rufe taron makon hadin kai a Abuja ranar Laraba Ina a jawabinsa ya yi gargadi akan hare-haren da ake kaiwa kasashen musulunci, tare yin kiran hadin kai.
-
Kasar Yemen Ta Tsaya Tsayin Daka Wajen Narkar Da Karfin Makiya
Kakakin rundunar sojin kasar Yemen Birgediya Janar Yahya Sari ya sanar a cikin wata sanarwa a jiya Asabar cewa, rundunar sojin kasar ta kai hari kan wasu yankunan Jaffa da ke cikin yankunan Falasdinawa da aka mamaye.
-