-
Rahoto Kan Hare-Haren Da Gwamnatin Mamaya Ta Kai A Yankuna Daban-Daban Na Gaza Cikin Sa'o'i Kadan Da Suka Gabata
Dakarun mamaya sun kai hari a yankunan arewacin birnin Gaza, kuma a lokacin da aka kai hare-hare ta sama a yankin Al-Tuffah da ke gabashin birnin Gaza, Falasdinawa biyu sun yi shahada tare da jikkata wasu da dama.
-
Fashewar Tashar Jiragen Ruwan Shahid Rajaee Ta Yi Sanadiyyar Mutuwa Da Bacewar Da Dama, Da Jikkatar Sama Da 700
Wani babban fashewa da ya auku a yau, Asabar 26 ga watan Aprilu 2025, a tashar jirgin ruwa ta Shahid Rajaee da ke Bandar Abbas, ya yi sanadin mutuwar mutane da dama da bacewar wasu da har yanzu ba iya sanin adadinsu ba tare da jikkatar 700, amma babu cikakken bayani kan musabbabin lamarin.
-
Ana Ci Gaba Da Gudanar Da Jarrabawar Mako-Mako A Jami’atul Mustafa (S) Science College, Darus-Salaam - Tanzania + Hotuna
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul Bayt As – ABNA - ya habarta cewa: Daliban Jami'atu Al-Mustafa (s) na ci gaba da gudanar da jarrabawarsu na mako-mako. Ana gudanar da wadannan jarrabawa ne duk ranar Asabar a wannan Kwalejin. Jarabawa ne masu mahimmanci waɗanda ke taimaka wa ɗalibai haɓaka karatunsu da ƙara mai da hankali kan abin da ake koya musu a cikin aji. Wannan matakin yana gina ɗalibi kuma yana ƙarfafa su a fannin ilimi, a ƙarshe su zama ƙwararrun ɗalibai wadanda suka sami nasara a karatunsu.
-
Dubban 'Yan Ƙasar Yemen Ne Suka Gudanar Da Zanga-Zanga A Faɗin Ƙasar Domin Yin Allah Wadai Da Ta'addancin Amurka Da Isra'ila
Al'ummar kasar Yemen sun sake gudanar da jerin gwano a fadin kasar, inda suke jaddada goyon bayansu ga Falasdinawa yayin da suke yin Allah wadai da hare-haren da Amurka ke kaiwa kasarsu.
-
Abubuwa Sun Fashe A Tashar Ruwan Bandar Abbas
A cewar wasu kafofin yada labarai: Ba tankin ammonia ne ya haddasa fashewar ba. Fashewar wani kwantena ne, amma har yanzu ba a san abin da ke cikin kwantenan ba.
-
Araghchi Ya Isa Birnin Muscat Domin Shiga Tattaunawar Ba Ta Tsaye Ba Tsakanin Iran Da Amurka.
Ministan harkokin wajen Iran ya isa birnin Muscat ne domin halartar zagaye na uku na tattaunawar da ba ta kai tsaye ba tsakanin Iran da Amurka, wanda masarautar Oman ke shiga tsakani.
-
Zababbun Hadisai 20 na Imam Jafar Sadik (AS)
Imam Ja’afar Sadik (a.s.) yana cewa: “Hadisina hadisin babana ne, kuma hadisin babana hadisin kakana ne, kuma hadisin kakana hadisin Imam Husaini (a.s.), hadisin Imam Husaini As kuwa hadisin Imam Hasan (a.s.) ne, hadisin Imam Hasan (a.s) hadisin Amirul Muminin (a.s) hadisin Amirul Muminin (a hadisin manzon Allah (a.s.) ne, kuma hadisin manzon Allah (a.s.) maganar Allah ne madaukaki ne”.
-
Bidiyoyin Yadda Aka Hana Shigar Da Kayan Masarufi Ga Yan Shi'ar Parachina
Yankin Parachinar da mabiya Shi'a ke Rayuwa acikinsa yana fama da yunwa inda kayan abinci da suka gagara a isar da su saboda rashin tsaro
-
Adadin Shahidai A Zirin Gaza Ya Karu Zuwa 51,439.
Rundunar Qassam: Mun bindige sojojin mamaya 4 da suka hada da sojoji biyu a gabashin Beit Hanoun da ke arewacin zirin Gaza.
-
Rahoto Cikin Hotuna Na Zaman Makokin Shahidar Imam Sadik (As) A Haramin Sayyidah Ma'asumah (As).
Kamfanin dillancin labaran ƙasa da ƙasa na Ahl-Bait As -Abna- ya kawo rahotan cewa: an gudanar da zaman makoki na ranar shahadar Imam Jafar Sadik (AS) tare da jawabin HUjjatul Islam "Sayyid HUssain Momini" da waken jaje daga Sayyid Ali HUssaininajad a cikin hubbaren Imam Khumaini (RA) Shabestan na Haramin Sayyidah Ma'asumah (As).
-
Ansarullah: Wajibi Ne Ga Al'ummar Musulmi Su Tanadi Ƙarfin Kare Kansu
Jagoran Ansarullah na kasar Yaman: Makiya yahudawan sahyoniya a Gaza ba su iya katabus na soji ba, don haka suka koma yin karya.
-
Juyayin Shahadar Imam Ja'afar Sadik (AS)
Al'ummar Musulmai mabiya mazhabar Shi'a a faɗin duniya sun gudanar da zaman makokin shahadar Imam Sadik (a) shugaban mazhabar shia Imamiya a daren jiya da yau.
-
Addinin Mutanen Palastinu Kafin Zuwan Musulunci
A tsawon lokaci, yankin Palastinawa yana da abubuwa da dama da suka yi ta samun kwan gaba kwan baya, amma a mafi yawan lokuta suna rike da addanin tauhidi, ko da yake a wasu lokuta ana samun karkata a kan akidar mutane.
-
Rahoto Cikin Hotuna| Jana'izar Shahidan Hizbullah 2 A Birnin Al-Khayyam Na Kasar Lebanon
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa Ahlul Bayt (as) - ABNA – ya bayar da rahoton cewa: an binne gawawwakin shahidai masu tsarki "Muhammad Jaafar Manah Abdullah" da ake yi wa lakabi da "Ahmad" da "Muhammed Riad Abdullah" da ake yi wa lakabi da "Shabbir" mayakan kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon a birnin "Al-Khayyam" da ke kudancin kasar Lebanon.
-
Hudubar Nahjul Balagha 4/ Matsayin Ahlul Baiti (A.S) A Wajen Shiryar Da Al'ummah.
Hudubar Nahjul Balagha ta hudu wacce Sayyid Al-Radi ya gabatar a matsayin daya daga cikin mafi kyawun fasahar jawabai na Imam Ali (a.s.) tana magana ne game da matsayin Ahlul Baiti (a.s) wajen shiryar da al'umma, wadda aka yi ta bayan waki'ar Fitinar yakin Jamal.
-
Paparoma Francis Ya Rasu
Fadar Vatican ta sanar da mutuwar shugaban Katolika na duniya.
-
Mutane 12 Ne Su Kai Shahada A Harin Da Jiragen Yaƙin Amurka Suka Kai A Yaman
Jiragen yakin Amurka sun tsananta hare-harensu a daren jiya da safiyar yau. Hare-haren sun kai su a garuruwa daban-daban a kasar Yaman sun yi sanadiyar mutuwar mutane akalla 12 tare da jikkata wasu 30 na daban.
-
An Fara Zanga-Zangar Adawa Da Trump A Duk Faɗin Amurka A Yau
Kungiyoyin fararen hula sun sanar da cewa za su gudanar da zanga-zangar adawa da manufofin Trump daga yau (Asabar) da fatan wadannan zanga-zangar za su kai ga akwatunan zabe. Guardian: An Tsara Fiye da tarurrukan nuna adawa 400
-
Amurka Na Ci Gaba Da Kai Hare-Hare A Ƙasar Yemen
Majiyar Yaman ta bayar da rahoton wasu jerin hare-hare da jiragen yakin Amurka suka kai kan wasu yankuna a lardin Sanaa.
-
Qassam: Sun Kai Hari Kan Wasu Motocin Buldozar Isra'ila Guda Biyu
Qassam rashen Hamas, sun sanar da cewa mayakansu sun yi wa wani gungun sojojin mamaya na Isra'ila kwanton bauna a yankin "Qayzan al-Najjar" da ke kudancin birnin Khan Yunus da ke kudancin zirin Gaza a yammacin Laraba.
-
Yamen Ta Kai Hare-Hare Kan Jirage Da Wuraren Amurka Da Isra'ila
Yemen ta kai harin farko kan jirgin ruwan USS Vinson a tekun Larabawa da ma'aikatar lantarki ta Yafa
-
Sakamako Mafi Muni A Ta'addancin Kisan Kiyashin Isra'ila A Gaza Bayan Kwanaki 560
Ofishin yada labarai na gwamnati a zirin Gaza ya wallafa a yau Juma'a, wani cikakken kididdiga kan mafi girman sakamakon yakin kisan kare dangi da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ta yi a zirin Gaza, kwanaki 560 bayan fara kai hare-hare daga ranar 7 ga Oktoba, 2023 zuwa 18 ga Afrilu, 2025.
-
Cikakken Bidiyo Mummunar Harin Amurka A Yamen
Jiragen yakin Amurka sun sake kai hari a tashar mai na Ra'as Isa a kasar Yemen
-
Kungiyoyin Gwagwarmayar Falasdinawa Sun Yi Allah Wadai Da Harin Amurka A Yaman
Bayan harin da jiragen yakin Amurka suka kai kan tashar man fetur ta Ra'as Isa da ke lardin Hudaidah na kasar Yaman, wanda ya yi sanadin shahadar ma'aikata da fararen hula da dama, kungiyoyin gwagwarmaya na Palasdinawa sun yi kakkausar suka ga wannan mummunan hari.
-
Amurka Ta Kai Mummunan Hari Kan Tashar Mai A Yemen
Majiyar Yaman ta bayar da rahoton cewa, jiragen yakin Amurka sun yi ruwan bama-bamai a gundumar "Arhab" da ke birnin Sanaa sau biyu da kuma yankin "Ra'as Isa" da ke lardin Hudaidah sau hudu. Zuwa yanzu mutane 79 ne suka jikkata 38 su kai shahada
-
Qassam: Ku Zamo Cikin Shiri, Nan Ba Da Jimawa 'Ya'yanku Za Su Dawo Cikin Bakaken Akwatuna
Bidiyo Da Hotunan Gargadin Rundunar Qassam Ga Isr’aila: Ku Zamo Cikin Shiri, Nan Ba Da Jimawa 'Ya'yanku Za Su Dawo Cikin Bakaken Akwatuna
-
Ana Samun Tsaurara Bincike A Kasashen Turai Akan Hizbullah
Kara matsin lamba daga kasashen duniya kan gwagwarmayar Lebanon ta hanyar kame wasu mutane da ake zargi da alaka da Hizbullah a Turai.
-
Fitaccen Kwamandan Hizbullah Yayi Shahada A Harin Isra'ila
Rudwan Al-Hashim daya daga cikin fitattun kwamandojin Ridwan na kungiyar Hizbullah ya yi shahada a wani hari da jirgin yaki mara matuki suka kai kan motarsa a yankin Taya.
-
Ansarullah: Ziyarar Trump A Yankin Ba Za Ta Kasance Lafiya Ba Idan Aka Yi La’akari Da Yakin Da Ake Yi A Gaza
Samun zaman lafiya a tekun Mediterrenean da kuma Red Sea ya dogara da kawo karshen yakin da ake yi da Gaza.
-
Rahoto Cikin Hotuna Na | Zanga-zangar a birnin Paris ta yin Allah wadai da Ta’addancin gwamnatin sahyoniyawa A Gaza
Rahoto Cikin Hotuna Na | Zanga-zangar a birnin Paris ta yin Allah wadai da Ta’addancin gwamnatin sahyoniyawa A Gaza