-
Kuyi Aiki Kamar Basij Da Imani, Kwarin Gwiwa, Da Himma.
Jagora: Amurka Da Gwamnatin Sahyoniya Sun SHa Kaye A Hannun Al'ummar Iran
"A yaƙin kwanaki 12, babu shakka al'ummar Iran ta kayar da Amurka da gwamnatin Sahyoniyawa. Sun zo sun aikata mugunta, amma sun sha naushi sun koma ba komai a hannunsu kuma ba su cimma burinsu ba, wanda hakan ya zama babban shankaye a gare su."
-
Dr. Yaqin: Iran Abar Koyi Ce Ta Musamman A Ci Gaban Kimiyya Da Gwagwarmaya Ga Takunkumi
Cibiyoyi da dama da ke da matsala da gwagwarmayar Iran ga Amurka da Isra'ila suna yaɗa ƙarya game da Iran. Amma bayan yaƙin kwanaki 12, masana da yawa a duniya sun ikrari a fili cewa Iran ita ce kaɗai ƙasar ta iya tsayawa tsayin daka wajen fuskantar zalunci kuma take tafiya akan tafarkin gaskiya, ba kawai fada abaki ba.
-
Shekh Zakzaky Ha Aike Da Sakon Ta'aziyyar Rashin Shekh Ɗahiru Usman Bauchi
Muna roƙon Allah Maɗaukakin Sarki da Ya saukar da rahamarsa ga ruhin marigayin; Ya sanya aljanna ta zama makomarsa ta har abada; sannan kuma Ya ba wa iyalansa da masoya haƙuri da juriyar wannan rashi.
-
Dr. Alwan: "Yaren Ƙarfi" Shine Kawai Yaren Da Isra'ila Ke Fahimta
Gwamnatin mamayar Isra'ila ta sake aiwatar da kisan gilla kuma a sabon ta'addancinta, ta kashe "Haitham Ali Tabatabaei", ɗaya daga cikin fitattun kwamandojin Hizbullah na Lebanon.
-
Indonesia Ta Shirya Jirage Masu Dauke Da Asibitoci Uku Don Zirin Gaza
Rundunar sojin ruwan Indonesia ta sanar da shirin asibitoci uku masu iyo don amfani da su wajen ayyukan jin kai a Zirin Gaza.
-
Cuba: Babban Burin Amurka Shine Mamaye Taskar Man Fetur Ta Venezuela
Ministan harkokin wajen Cuba Bruno Rodriguez ya ce a cikin wata sanarwa cewa ikirarin Amurka na cewa gwamnatin Venezuela tana da alaka da kungiyoyin safarar miyagun kwayoyi ba shi da tushe.
-
Sojojin Yemen Sun Sanar Da Goyon Bayansu Ga Hizbullah A Dukkan Matakain Da Za Ta Dauka
A cikin wani sako na hukuma, Babban Hafsan Sojojin Yemen ya sanar da cikakken haɗin kai da Hizbullah ta Lebanon kuma ya jaddada ƙarfafa dangantakar soja da siyasa tsakanin ɓangarorin biyu. Wannan cibiya ta ɗauki wannan matsayi ne bayan shahadar Haitham Ali Tabataba'i, babban kwamandan Hizbullah, a harin da gwamnatin Sahyoniya ta kai a yankunan kudancin Beirut.
-
Yadda Algeria Da Morocco Suka Mayar Da Mali Fagen Gasa A Yankin Afirka Na Kudu Da Sahara
Idan aka yi la'akari da yanayin siyasa da fagen kasar Mali, za a iya cewa Algeria da Morocco suna kallon wannan ƙasar a matsayin filin gasa a yankin Afirka na Kudu da Sahara, amma hobbasa da matakin kowanne nensu ya bambanta sosai.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Zaman Makokin Shahadar Sayyidah Zahra As A Katsina Najeriya
Da yammacin ranar Litinin 03, ga watan Rabi'ul Thani, 1447, daidai da 24, ga watan Nuwamba, 2025, 'yan uwa musulmi na da'irar Katsina, suka gudanar da zaman juyayin shahadar Sayyida Fatima (S.A) a muhallin Markaz dake Kofar Marusa.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Dare Na Huɗu Na Makokin Shahadar Sayyidah Zahra (A.S) Tare Da Halartar Jagoran Juyin Juya Hali
An yi dare na huɗu na makokin shahadar Zahra (A.S) a daren Litinin (23 Azar 1404) tare da halartar Sayyid Ayatullah Khamenei, Jagoran Juyin Juya Hali na Musulunci, da dubban masu zaman juyyain Fatimiyya da sassa daban-daban na jama'a a Husainiyar Imam Khomeini (RA).
-
Wanene Haitham Tabtaba'I (Abu Ali) Babban Kwamandan Hizbullahi Da Isra'ila Ta Kashe A Kudancin Labnan?
Da yammacin ranar Lahadi a kudancin birnin ta Beirut, wani babban abin fashewa mai ƙarfi ya fashe, inda haramtacciyar ƙasar Isra’ila ta ce ita ce ta kai harin. Babban kwamandan dakarun Hizbullahi Hitham al-Tabtaba’i (Abu Ali al-Tabtaba’i), wanda shi ne mutum na biyu a Hezbollah bayan Shugaba Shaikh Naim Ƙaseem ya yi shahada wanda dama shi aka kaiwa wannan mummunan harin
-
Aikin Layin Jirgin Ƙasa Tsakanin Isra’ila Da Hadaddiyar Daular Larabawa (Uae) Na Ci Gaba A Boye
Kafofin watsa labarai na Isra'ila sun bayyana cewa gina layin dogon sirri da ya haɗa Hadaddiyar Daular Larabawa da "Isra'ila" ya ci gaba a lokacin yaƙin Gaza. Aikin, wanda aka fi sani da "Layin Jirgin Ƙasa na Zaman Lafiya," yana da nufin haɗa Asiya da Turai ta hanyar Abu Dhabi, Saudiyya, Jordan, da Haifa.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Mabiya Sheikh Zakzaky Sun Yi Zanga-zangae Neman Sakin Daliban Da Aka Sace
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: Academic Forum Kungiyar Ilimi ta Harkar Musulunci karkashin jagorancin Sheikh Ibraheem Zakzaky a Kano ta shirya wani gagarumin gangami, inda ta bukaci a gaggauta ceto dalibai mata da 'yan ta'adda suka sace, tare da yin kira ga gwamnati da ta kare makarantu daga barazanar tsaro da ke ci gaba da wanzuwa.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Gudanar Da Zaman Makokin Sayyidah Zahra (As) A Daren Uku Hussainiyyah Imam Khomeini
Rahoto Cikin Hotouna | Na Gudanar Da Zaman Makokin Sayyidah Zahra (As) A Daren Uku Hussainiyyah Imam Khomeini
-
Iran Ta Yi Allah Wadai Da Harin Da Isra'ila Ta Kai A Yankin Kudancin Beirut
Ofishin Jakadancin Iran a Lebanon ya yi Allah wadai da abin da ya bayyana a matsayin harin "matsorata" da gwamnatin sahyoniya ta kai a yankin kudancin Beirut a gundumar Dahiyeh.
-
Rasha Ta Kai Hari Kan Cibiyoyin Wutar Lantarki Na Ukraine
Ma'aikatar Makamashi ta Ukraine ta sanar a ranar Talata cewa Rasha ta kai wani babban hari kan cibiyoyin wutar lantarki na kasar.
-
Kungiyar Masu Kutse Ta Iran Hanzala Ta Kai Hari Ga Ma'aikatan Tsaro Da Fasahar Isra'ila
Kungiyar masu kutse ta Iran Hanzala ta buga sabon jerin sunayen da ke rike da muhimman mukamai a fannin tsaro da fasaha na Isra'ila. Kungiyar tana bayar da lada mai yawa ga duk wanda ya bayar da bayanai da suka kai ga inda wadannan mutane suke, wanda hakan ke kara tsananta gwagwarmayar Iran ta yanar gizo.
-
Rahoto Cikin Hotouna | Na Taron Makoki A daren shahadar Sayyidah Zahra (A) a Rasht.
Rahoto Cikin Hotouna | Na Taron Makoki A daren shahadar Sayyidah Zahra (A) a Rasht.
-
Hizbullah Ta Sanar da Shahadar Kwamandanta Haitham Tabatabai
Kungiyar Hizbullah ta sanar a wata sanarwa a hukumance a ranar Lahadi (23) shahadar babban kwamandanta, Haitham Tabatabai (Sayyid Abu Ali), bayan wani "harin Isra'ila na ha’inci" a yankin Haret Hreik da ke yankin kudancin Beirut.
-
Sojojin Isra'ila Sun Kai Hare-Hare Dayawa A Yankunan Gabas Da Kudancin Zirin Gaza
Birnin Rafah da ke kudancin Zirin Gaza ya fuskantar hare-haren bindigogi da na sama. An kuma bayar da rahoton hare-haren sama a jere tare da manyan tankuna a sassan Khan Yunis.
-
Rahoto Cikin Hotouna | Mataimakin Shugaban Majalisar Hadin Kan Musulmi Ta Pakistan Ya Ziyarci Abna
Shekh Haji Sayyidd Ahmed Iqbal Razawi, Mataimakin Shugaban Majalisar Hadin Kan Musulmi ta Pakistan, ya ziyarci Kamfanin Dillancin Labarai na Abna a ranar Laraba da yamma. A lokacin rangadin da ya yi a sassa daban-daban na kamfanin dillancin labarai na duniya, ya yi tattaunawa da 'yan jaridar kamfanin dillancin labaran kuma ya amsa tambayoyi kan halin da Musulmin Pakistan ke ciki da kuma ci gaban kasar.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Zaman Makokin Shahadar Sayyidah Fatimah (As) Tare Da Halartar Jagoran Juyin Juya Hali A Dare Na Biyu
Rahoto Cikin Hotuna | Zaman Makokin Shahadar Sayyidah Fatimah (As) Tare Da Halartar Jagoran Juyin Juya Hali A Dare Na Biyu
-
Labanon: A Ranar 'Yanci Jini Na Ci Gaba Da Kwarara A Kudancin Lebanon
Ana ci gaba da bukukuwan yan ci kai a Labanon amma Isra'ila Na Ci Gaba Da Zubar Da Jinin a Kudancin kasar… Shahidai biyu a hare-haren sama da aka kai a garuruwan Zawtar al-Sharqiyah da Frun
-
Sojojin Mamaye Suna Sake Kutsawa Yankuna Da Suka Janye Bayan Yarjejeniyar Tsagaita Wuta.
A rana ta 43 da tsagaita wuta a Gaza, yankunan gabashin birnin Gaza na fuskantar sabon tashin hankali, bayan da aka tilasta wa iyalai da dama barin unguwannin Al-Tuffah da Al-Shuja'iyya bayan wani hari da sojojin mamaye suka kai musu da kuma faɗaɗa kasancewar dakarunsu zuwa yankunan da suka janye daga cikinsu a baya bisa ga yarjejeniyar.
-
Netanyahu: "Yemen Tana Ci Gaba Da Bunkasa Ƙera Makamanta Kuma Tana Barazana Ga Isra'ila"
Benjamin Netanyahu ya yi Ikrarin Yemen a matsayin babbar barazana ga Isra'ila saboda samar da makamai masu zaman kansu. Ya yi alƙawarin cewa Gwamnatin Sahyoniyawa ba za ta bar wannan haɗarin ya ƙaru ba. A halin yanzu, sojojin Yemen sun harba makamai masu linzami da jiragen sama marasa matuƙa sama da 1,835, sun kai hari kan jiragen ruwa 228, sannan sun sanya dokar hana zirga-zirgar jiragen ruwa na Isra'ila, inda suka rufe tashar jiragen ruwa ta Eilat.
-
Mamdani: Isra'ila Ta Aikata Kisan Kare Dangi A Gaza / Tare Da Alƙawarin Kama Netanyahu
Zababben magajin garin New York ya sake zargin Isra'ila da aikata "kisan kare dangi" a Zirin Gaza. ya yi waɗannan kalamai ne a lokacin ganawarsa da shugaban Amurka Donald Trump a Fadar White House.
-
An Samu Shahidi A Harin Da Isra'ila Ta Kai Kan Wata Mota A Kudancin Lebanon
Wani harin sama da Isra'ila ta kai kan wata mota a Zutar Sharqiya a kudancin Lebanon ya yi sanadin shahadar mutum daya.
-
Wani Jirgin Saman Yaƙi Na Indiya Ya Yi Hatsari A Dubai Airshow
Rahoton ya a ɗauke da Bidiyon lokacin da wani jirgin saman Indiya ya yi hatsari a Dubai Airshow.
-
Sheikh Zakzaky (H): Ya Kamata Kafafen Yaɗa Labarai Su Guji Haifar Da Rarrabuwar Kawuna A Cikin Al'umma + Hotuna
A wani taron ganawa da ya yi da membobin Kungiyar 'Yan Jarida ta Yanar Gizo ta Yankin Arewa, shugaban Harkar Musulunci ta Najeriya, ya jaddada nauyin da ke kan kafofin watsa labarai, ya shawarci 'yan jarida da su yi taka-tsantsan wajen wallafa labarai domin kada abubuwan da ke ciki su zama hujjar haifar da rashin jituwa da tashin hankali a cikin al'umma da sunan addini.
-
Iran Ga IAEA: Yarjejeniyar Alkahira Ba Ta Da Wani Inganci A Yanzu
Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araqchi ya sanar da cewa Iran ta sanar da Hukumar Makamashin Nukiliya ta Duniya (IAEA) cewa Yarjejeniyar Alkahira ba ta da inganci.