-
Turkiyya Na Shirin Tunkarar Isra'ila
Tsohon jami'in diflomasiyyar Isra'ila: Sakonnin Isra'ila sun ƙara zafafa barazana ga Ankara kuma sun haifar da haɓaka da bunkasa tsarin tsaron sararin samaniyar Turkiyya.
-
IRGC: Ta Dakatar Da Wani Jirgin Ruwa Da Ke Dauke Da Man Fetur A Tekun Farisa
A wani aiki na musamman da cikakken bayani, sojojin Yankin Farko na Rundunar Sojojin Ruwa ta IRGC sun gano kuma sun kwace wannan jirgin, wanda ke shirin barin yankin ruwan Jamhuriyar Musulunci ta Iran tare da ma'aikatan jirgin 16 wadanda ba 'yan Iran ba.
-
Rikici Yana Kara Tsananta A Kan Iyakar Thailand Da Cambodia
Fadace-fadace kan iyaka tsakanin Thailand da Cambodia ya sake barkewa tun farkon Disamba. Thailand ta zargi Cambodia da harba rokoki sama da 200 na BM-21, yayin da Cambodia ta zargi Thailand da karya yarjejeniyar tsagaita wuta da jiragen sama marasa matuki, F-16, da manyan makamai. Kafin tattaunawar ASEAN da aka tsara a yau, rikici ya ci gaba a lardunan Sa Kaeo, Surin, da Trat; gidaje 40 sun lalace kuma fararen hula sama da 7 sun ji rauni.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Akayi Taron Gabatar Da Littafin "Waqi’ar Zariya" A Tehran
An gudanar da bikin gabatar da sabon littafin "Waqi’ar Zariya", wanda yak e kunshe da labari mai ban mamaki game da kisan kiyashin da aka yi wa ‘Yan Shia’a Musulmin Najeriya a shekarar 2015.
-
An Sace Mutane Da Dama Daga Wuraren Ibada A Hare-Hare Daban-Daban.
'Yan Ta'adda Sun Sace Mutane 28 A Kan Hanyarsu Ta Zuwa Bikin Maulidi A Najeriya
Wani rahoto na tsaro da aka shirya wa Majalisar Dinkin Duniya kuma AFP ta yi bitarsa ya bayyana cewa "masu dauke da makamai sun sace mutane 28, ciki har da mata da yara, kusa da kauyen Zak a yankin Bashar na Jihar Plateau".
-
Muhawara Da Sa’insa Kan Shirin Nukiliyar Iran da Kuduri Mai Lamba 2231 A MDD
Taron Majalisar Tsaron Majalisar Dinkin Duniya kan Iran ya zama wurin muhawara tsakanin jami'an diflomasiyya da membobin dindindin na majalisar kan dakatar da Kuduri Mai Lamba 2231 game da aiwatar da tsarin JCPOA.
-
Rahoto Cikin Hotuna / Na Kafa Tutocin Farin Ciki Tsakanin Haramain Karbala Haihuwar Imam Bakir As
An sanya tutocin farin ciki tsakanin wuraren ibada guda biyu masu tsarki a birnin Karbala a munasabar haihuwar Imam Baqir (amincin Allah ya tabbata a gare shi).
-
Musulmai Ba Sa Yin Shiru Ba Idan Aka Ci Zarafi Ga Abubuwa Masu Tsarki
Majalisar Ahlul Bayt (As) Ta Duniya Ta Yi Allah Wadai Da Cin Zarafin Alqur'ani A Amurka
Bayan cin zarafin Alqur'ani mai tsarki a Amurka, Majalisar Duniya ta Ahlul Bayt (AS) ta fitar da wata sanarwa da ta yi Allah wadai da wannan aiki tare da kiransa cin zarafi kai tsaye ga dukkan al'ummar Musulmi.
-
Shugaban Hukumar Leken Asirin Turkiyya Ya Gana da Wakilan Hamas Kan Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza
Shugaban Hukumar Leken Asirin Turkiyya ya gana da Khalil al-Hayya, shugaban tawagar tattaunawa ta Hamas, da tawagarsa da ke rakiya a Istanbul domin tattauna ci gaban yarjejeniyar tsagaita wuta ta Gaza.
-
Hashdush Sha’aby: ta yi kira da a fito tattaki don tunawa da ranar shahadar Shahid Qasim Da Muhandis
Kungiyar ta yi wa al'ummar Iraki jawabi kai tsaye, tana mai tabbatar da cewa fitowar dimbin jama'a fili suna nuna matsayinsu ba tare da wata rufa-rufa ba, da sabunta alkawarin da ba ja baya sakone mai karfi cewa tafarkin shahidai yana ci gaba mai wanzuwa ne, kuma jinin da ya kare Iraki ba zai taba yin kasa a gwiwa ba. Sun jaddada cewa duk wanda ya yi imanin cewa kisan kai zai kawo karshen wannan yunkuri ya yi kuskure kwarai da gaske.
-
Hizbullah Ta Iraki Ta Mayar Da Martani Ga Qudirin Kwace Makamai Gwagwarmaya
Hizbullah ta Iraki ta sake nanata kin amincewarta da duk wani magana na kwace makamai daga hannun 'yan gwagwarmaya.
-
An Rusa Kungiyar 'Yan Ta'adda Ta ISIS A Kudancin Damascus, An Kama Shida, Har Da Shugabanta
Ma'aikatar Harkokin Cikin Gida ta Siriya ta sanar da wargaza wata kungiyar 'yan ta'adda ta ISIS a yankin Daraya da ke kudancin Damascus tare da kama wasu 'yan ta'adda shida, ciki har da shugabanta.
-
Sun Toshe Manyan Hanyoyin Mota Da Taraktoci
Manoman Girka Suna Ci Gaba Da Zanga-Zangar Neman Biyan Hakkokinsu
Manoman Girka sun ci gaba da zanga-zangar adawa da gwamnati a ranar Lahadi, sun taru da taraktocinsu a wurare masu mahimmanci a manyan hanyoyin kasar.
-
Kisan Da Aka Yiwa Yahudawa Shiri Ne Na Isra’ila Don Nuna Ana Kyamar Yahudawa
Janar Mousawi: Kisan Yahudawa Wani Aiki Ne Na Yaudara Da Gwamnatin Sahyuniya Ta Yi Don Nuna Ana Kyamar Yahudawa
-
Koriya Ta Arewa Ga Japan: Da'awar Tallafawa Zaman Lafiyar Duniya Ba Ta Da Alaƙa Da Kokarin Samar Da Nukiliya
Darektan Cibiyar Nazarin Japan a Ma'aikatar Harkokin Waje ta Jamhuriyar Demokradiyyar Koriya ya bayyana cewa sabuwar gwamnatin Japan tana bin manufofin soja mafi haɗari da tsauri idan aka kwatanta da gwamnatocin da suka gabata.
-
Al’ummar Morocco Sun Yi Zanga-Zangar Kin Amincewa Da Daidaitawa Da Isra'ila.
Al’ummar Morocco Sun Yi Zanga-Zangar Nuna Goyon Falasdinu
Dubban 'yan Morocco sun yi zanga-zangar a daren Asabar don nuna goyon baya ga mutanen Gaza da ake zalunta, da kuma kin amincewa da daidaita dangantaka da gwamnatin Isra’ila.
-
Netanyahu Na Shirin Yi Wa Trump Bayani Kan Shirin Yiwuwar Sabbin Hare-Hare Kan Iran
Kafafen Yada Labarai Na Amurka Sun Yi Ikirarin Game Da Sabuwar Ganawar Da Netanyahu Da Trump Suke Kokarin Yi | Sabon Mummunan Mafarkin Tel Aviv Game Da Makamai Masu Linzami Na Iran
-
Labarai Cikin Hotuna | Ziyarar Sheikh Zakzaky H Kabarin Shahidai A Behesht-E-Zahra (A.S.)
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: Sheikh Ibrahim Zakzaky H, Babban Shugaban Harkar Musulunci ta Najeriya, ya ziyarci kaburburan shahidai, ciki har da Janar Baqeri, a lokacin ziyararsa zuwa Iran.
-
Kamfanonin A Birtaniya Suna Ɗaukar Sojojin Haya Na Colombia Don Yaƙi A Sudan
Binciken da Guardian ta yi ya nuna cewa kamfanonin da suka yi rijista a Burtaniya sun ɗauki ɗaruruwan sojojin haya na Colombia don yaƙi tare da Rundunar Gaggawa a Sudan.
-
Labarai Cikin Hotuna | Taron Manema Labarai Cika Shekaru Shida Na Tunawa Da Shahid Hajj Qasem Suleimani
An gudanar da taron manema labarai na cika shekaru shida na tunawa da shahidi Hajj Qasem Suleimani a safiyar yau, Asabar (20 ga Disamba, 2025), tare da halartar Abbas Ali Kadkhodaei, kakakin hedikwatar tunawa da wannan shahid mai daraja, a zauren Soura na Hozeh Honari, kuma an bayyana tambarin da taken wannan lokacin. Hoto: Mohammad Vahdati
-
Yahudawa Da Dama Sun Shiga Gaza: "Matakin Farko Na Samar Masu Da Matsugunai " A Yankin
Kimanin mazauna Isra'ila 20 sun shiga Gaza a ranar Alhamis da motocinsu na sirri, sun bawa daruruwan mitco baya daga kan iyaka zuwa wani yanki da suka sanya wa suna "Kufar Kfar Darom," inda suka kafa tutar Isra'ila.
-
Daukar Fansar Amurkawa Kan ISIS; Barazanar Da Suka Ƙirƙira Da Kansu
Yadda Amerika Da Jordan Su Kai Tarayya A Hare-Haren Kan Syria
Rundunar sojin Jordan ta sanar da shigarta kai tsaye da rundunar sojin samanta a cikin wani aikin hadin gwiwa da Amurka kan abin da ta kira "wuraren ISIS" a kudancin Syria.
-
Yemen Tayi Allawadai Da Keta Alfarmar Alkur’ani Da Amurka Ta Yi
'Yan Yemen Sun Yi Allah wadai da Amurka bayan wulakanta Alqur'ani Mai Tsarki
-
Isra'ila Ta Kama Wani Ɗan Ƙasar Rasha Bisa Zargin Leƙen Asiri Ga Iran
Shin Bet da Hukumar Tsaro ta Ma'aikatar Tsaron Isra'ila sun tsare Vitaly Zvyagintsev, mai shekaru 30, bisa zargin hannu a wani bincike na ɓoye a farkon Disamba.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Jana'izar Shahid Saleh Amani a Tabriz
An yi jana'izar shahidin tafarkin hidima, shahidin mai kashe gobara "Saleh Amani", a safiyar yau Juma'a (19 ga Disamba, 2025) daga hedikwatar sashen kashe gobara ta Tabriz zuwa Saat Square, tare da halartar Al’ummar shahid, shahidan juyin juya hali, da abokan aikin shahidin. Hoto: Masoud Sepehrinia
-
Amurka Ta Sanya Takunkumai Kan Manyan Jiragen Ruwa 29 Da Kamfanonin Iran
Amurka Ta Sanya Takunkumai Kan Manyan Jiragen Ruwa 29 Da Ke Dauke Da Man Fetur Na Iran Da Kamfanonin Gudanarwa.
-
An Gudanar Da Mauludin Iyayen Annabi (S) Karo Na Biyu A Da'irar Katsina + Hotuna
A ranar Laraba 27/Jimada Thani/1447, daidai da 17/Disamba/2025, 'yan uwa na da'irar Katsina, suka gudanar da babban taron Mauludin Iyayen Annabi (S) karo na biyu wanda wasu gungun matasa (mawaƙa) na Fiyayyar Mata (Khadiman Iyayen Annabi (S) ke shiryawa.
-
Labarai Cikin Hotuna | Sheikh Zakzaky Ya Ziyarci Haramin Sayidah Ma'asumah (As)
Sayyid Sheikh Ibrahim Zakzaky {H}, shugaban 'yan Shi'a na Najeriya, ya ziyarci Haramin Sayyidah Fatima Ma'asumah (Alaihassalam) da ke birnin Qom a yammacin yau, Alhamis (18.12.1404).
-
Labarai Cikin Hotuna | Na Taron Gabatar Da Littafin " Runbun Ilimin Shi'a"
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: An gudanar da bikin buɗe "Ƙwafi na littafin Runbun Ilimin Shi'a" mai taken "Gabatar da Shi'a a Duniyar Yau; Bukatu da Kalubale" a yau, Alhamis, 18 ga Disamba, 2025 a zauren taro na Majalisar Duniya ta Ahlul Bayt (AS).
-
Tsarin Ilimi Don Gabatar Da Shi'a, Bisa Ga Hankali Da Fahimtar Ɗan Adam
An Gudanar Da Bikin Buɗe Babban Littafi Na "Runbun Ilimin Shi'a"
A wani biki da aka gudanar a yau, Alhamis, 18 ga Disamba, 2025, a zauren taro na Majalisar Duniya ta Ahlul Bayt (AS) da ke Qom, an bayyana "Ƙwafi Runbun Ilimin Shi'a".