-
Yemen Tayi Allawadai Da Keta Alfarmar Alkur’ani Da Amurka Ta Yi
'Yan Yemen Sun Yi Allah wadai da Amurka bayan wulakanta Alqur'ani Mai Tsarki
-
Isra'ila Ta Kama Wani Ɗan Ƙasar Rasha Bisa Zargin Leƙen Asiri Ga Iran
Shin Bet da Hukumar Tsaro ta Ma'aikatar Tsaron Isra'ila sun tsare Vitaly Zvyagintsev, mai shekaru 30, bisa zargin hannu a wani bincike na ɓoye a farkon Disamba.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Jana'izar Shahid Saleh Amani a Tabriz
An yi jana'izar shahidin tafarkin hidima, shahidin mai kashe gobara "Saleh Amani", a safiyar yau Juma'a (19 ga Disamba, 2025) daga hedikwatar sashen kashe gobara ta Tabriz zuwa Saat Square, tare da halartar Al’ummar shahid, shahidan juyin juya hali, da abokan aikin shahidin. Hoto: Masoud Sepehrinia
-
Amurka Ta Sanya Takunkumai Kan Manyan Jiragen Ruwa 29 Da Kamfanonin Iran
Amurka Ta Sanya Takunkumai Kan Manyan Jiragen Ruwa 29 Da Ke Dauke Da Man Fetur Na Iran Da Kamfanonin Gudanarwa.
-
An Gudanar Da Mauludin Iyayen Annabi (S) Karo Na Biyu A Da'irar Katsina + Hotuna
A ranar Laraba 27/Jimada Thani/1447, daidai da 17/Disamba/2025, 'yan uwa na da'irar Katsina, suka gudanar da babban taron Mauludin Iyayen Annabi (S) karo na biyu wanda wasu gungun matasa (mawaƙa) na Fiyayyar Mata (Khadiman Iyayen Annabi (S) ke shiryawa.
-
Labarai Cikin Hotuna | Sheikh Zakzaky Ya Ziyarci Haramin Sayidah Ma'asumah (As)
Sayyid Sheikh Ibrahim Zakzaky {H}, shugaban 'yan Shi'a na Najeriya, ya ziyarci Haramin Sayyidah Fatima Ma'asumah (Alaihassalam) da ke birnin Qom a yammacin yau, Alhamis (18.12.1404).
-
Labarai Cikin Hotuna | Na Taron Gabatar Da Littafin " Runbun Ilimin Shi'a"
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: An gudanar da bikin buɗe "Ƙwafi na littafin Runbun Ilimin Shi'a" mai taken "Gabatar da Shi'a a Duniyar Yau; Bukatu da Kalubale" a yau, Alhamis, 18 ga Disamba, 2025 a zauren taro na Majalisar Duniya ta Ahlul Bayt (AS).
-
Tsarin Ilimi Don Gabatar Da Shi'a, Bisa Ga Hankali Da Fahimtar Ɗan Adam
An Gudanar Da Bikin Buɗe Babban Littafi Na "Runbun Ilimin Shi'a"
A wani biki da aka gudanar a yau, Alhamis, 18 ga Disamba, 2025, a zauren taro na Majalisar Duniya ta Ahlul Bayt (AS) da ke Qom, an bayyana "Ƙwafi Runbun Ilimin Shi'a".
-
Jakadun Amurka, Saudiyya, Da Faransa Sun Gana Da Kwamandan Sojojin Lebanon
Jakadun musamman na Amurka, Saudiyya, da Faransa zuwa Lebanon sun fitar da wata sanarwa daga Paris a ranar 18 ga Disamba, 2026, inda suka sanar da ganawarsu da Kwamandan Sojojin Lebanon, Manjo Janar Rodolphe Heikel, don tattauna ci gaban "Shirin Garkuwar Kasa".
-
Majalisar Wakilan Amurka Ta Ki Amincewa Da Takunkumin Soji Akan Venezuela
Trump: Ba Za Mu Bar Kowa Ya Karya Dokar Hana Shigowa Da Fita Daga Venezuela Ba
Donald Trump ya yi ikirarin a cikin wata sanarwa cewa Venezuela ta "Mallake" albarkatun mai da makamashi na Amurka kuma ya jaddada cewa gwamnatinsa tana da niyyar kwace dukkan wadannan albarkatu; sa'o'i bayan haka, Majalisar Wakilai ta Amurka ta kada kuri'a kan kudirin hana daukar matakin soja kan Venezuela, wanda hakan bai haifar da wani cikas ga qudirin da Washington ke aikatawa ga Venezuela ba.
-
Rahoto Cikin Hotuna Na | Yadda Aka Karrama Manyan Masu Yaɗa Koyarwar Imam Khumaini Qs Na Duniya
Jagoran Harkar Musulunci Sheikh Ibraheem Yakoub Zakzaky (H) ne ɗaya daga cikin na fari a karramawar.
-
An Gano Wasu Ƙabarin Bai Ɗaya A Wani Tsohon Hedikwatar Tsaro
Siriya: An Kama Wata Tawagar ISIS A Idlib
Ma'aikatar Harkokin Cikin Gida ta Siriya ta sanar da kama wata kungiyar 'yan ta'adda ta ISIS mai mambobi 8 a lardin Idlib a arewacin kasar.
-
Hizbullah: Tayi Bankwana Da Wasu Gungun Shahidanta + Bidiyo
Yadda aka gudanar da bankwana ga shahidan gwagwarmayar Musulunci.
-
Yadda Aka Gudanar Da Taron Mauludin Sayyidah Zahra As Katsina + Hotuna
Wasu daga cikin hotunan yadda taron Mauludin Sayyida Fatima (S.A) wanda 'yan uwa na da'irar Katsina suka gabatar a ranar Litinin 24/Jimada Thani, dai dai da 15/Disamba/2025, a muhallin Markaz.
-
Morocco Ta Ƙaddamar Da Masana'antar Samar Jiragen Yaƙi Marasa Matuƙa Na Isra'ila
Morocco ta fara samar da jiragen yaƙi marasa matuƙa na Isra'ila kusa da Casablanca a matsayin wani ɓangare na ƙarfafa sojojinta.
-
Iran: IAEA Ba Za Ta Taba Samun Damar Ganin Nukiliyarta Ba
Ministan Harkokin Waje na Iran: IAEA ba za ta sami izinin duba wuraren da suka lalace ba
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Ganawar Sheikh Ibrahim Zakzaky Da Wakilin Lardin Tehran A Majalisar Kwararru
Rahoto Cikin Hotuna | Na Ganawar Sheikh Ibrahim Zakzaky Da Wakilin Lardin Tehran A Majalisar Kwararru
-
Iran Da Pakistan Za Bunkasa Harkar Kasuwanci Da Yawon Bude Ido Ta Hanyar Teku
Ana gab da kafa layin jirgin ruwa kai tsaye tsakanin Iran da Pakistan wanda yake a shiga matakin karshe, kuma ana sa ran wannan zai kara wani sabon salo ga cinikayya, yawon bude ido, da kuma hulda tsakanin kasashen biyu. Watanni kadan da suka gabata, gwamnatin Pakistan ta ba wa wani kamfanin jigilar kaya na kasa da kasa izinin fara ayyukan jiragen ruwa zuwa Iran a karon farko.
-
Amurka: Trump Ya Sanar Da Sabbin Takunkumi Kan Shiga Amurka Ga Kasashe 5
Shugaban Amurka ya fitar da wata doka da ta sanya sabbin takunkumi kan shiga 'yan kasashen waje zuwa kasar.
-
An Kashe Wani Masanin Kimiyyar Nukiliyar Isra’ila A Amurka
An kashe Nuno Loureiro, farfesa a fannin kimiyyar nukiliya a MIT, a gidansa da ke Brooklyn, Massachusetts.
-
Gwamnatin Iraki Ta Zata Kori Masu Hannu Da A Fitar Da Sunayen Hizbullah Da Ansarulla Daga Aikinsu
Gwamnatin Iraki Ta Zata Kori Masu Hannu Da A Fitar Da Sunayen Hizbullah Da Ansarulla Daga Aikinsu
-
Bidiyon Hujjojin Da Suke Tabbatar Da Azabtar Da Falasdinawa A Kurkukun Isra’ila
Isra’ila Na Gaba Da Ganawa Fursunonin Faladinawa Azaba Tare Da Fede Gawarwakin Da Suka Yi Shahada
-
MDD: Sama Da Mutane 100 Ne Suka Mutu A Harin Jiragen Sama Marasa Matuki A Kordofan Na Sudan
Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa sama da fararen hula 100, ciki har da yara 43, sun mutu a hare-haren jiragen sama marasa matuki a Sudan tun daga ranar 04 Disamba 2025.
-
Atbatul Sayyid Abbas Ya Shirya Bikin Taklifi Ga 'Yan Mata 2,000 A Pakistan + Hotuna
Atbatul Sayyid Abbas (A) ya gudanar da bikin ba Taklifi ga 'yan mata 2,000 a Pakistan a matsayin wani ɓangare na zagaye na uku na bikin (Fatimatuz-Zahra -As - Tafarkin Ceto).
-
Harkar Musulunci Ta Najeriya Ta Tuna Shekaru 10 Bayan Kisan Zariya A Duk Fadin Najeriya
Sayyid Zakzaky H: Babu Wata Gwamnati Da Za Ta Iya Rusa Akidar Da Ta Samo Asali Daga Adalci Da Gaskiya
Harkar Musulunci a Najeriya ta tuna shekaru 10 bayan Kisan Zariya na 2015, inda sojoji suka kashe Musulmai 'yan Shi'a sama da 1,000. Kungiyoyin kare hakkin dan adam har yanzu suna Allah wadai da wannan kisan, yayin da shugabannin Kirista da Musulmi suka jaddada rashin adalcin wanna aika-aika.
-
Saudiyya Ta Kai Hari Kan Yankunan Kan Iyakar Yemen
Sakamakon hare-haren, an lalata kadarorin 'yan kasar Yemen kuma an haifar da tsoro da damuwa a tsakanin al'umma.
-
Iran: An Ƙarfafa Garkuwar Tsaron Samaniya A Matakin Karshe
Babban Hafsan Sojojin Sama ya bayyana cewa: "Ƙarfafa hanyar haɗin gwiwar garkuwar sararin samaniya ta ƙasa don cimma nasarar magance barazanar tsaro shine matakin farko".
-
Labarai Cikin Hotuna | Yadda Aka Gudanar Da Muzahar Tunawa Da Waki'ar Buhari A Katsina
Daga birnin Katsina Ƴan'uwa Musulmi Almajiran Sayyid Ibrahim Zakzaky sun fito don nunawa duniya raɗaɗin da suke ciki na tunawa da kisan kiyashin da Mataccen tsohon shugaban kasar Nijeriya Buhari yasa aka yi musu a ranar 12/12/2025. Allah ya kara tsinewa buhari da wanda suka tayashi wannan mummunan Ta'addanci. Abu Sabaty Katsina Media Lahadi_14/12/2025
-
Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Harkar Musulunci Ta Muzahara Cika Shekaru 10 Da Waki’ar Buhari A Zaria
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya kawo maku rahoton cewa: Harkar Musulunci a Najeriya, karkashin jagorancin Sheikh Ibraheem Zakzaky, ta gudanar da zanga-zanga a Zariya domin tunawa da shekaru goma da waki’ar Buhari lokacin da sojojin Najeriya suka kai wa Zakzaky da mabiyansa hari a Zariya, suka kuma kashe kusan Musulmai 'yan Shi'a 1000 marasa laifi.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Harkar Musulunci Ta Muzahara Cika Shekaru 10 Da Waki’ar Buhari A Hadejia,
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya kawo maku rahoton cewa: Harkar Musulunci a Najeriya, karkashin jagorancin Sheikh Ibraheem Zakzaky, ta gudanar da zanga-zanga a Hadejia domin tunawa da shekaru goma da waki’ar Buhari lokacin da sojojin Najeriya suka kai wa Zakzaky da mabiyansa hari a Zariya, suka kuma kashe kusan Musulmai 'yan Shi'a 1000 marasa laifi.