-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Masu Zanga-Zanga Sun Bukaci A Kawo Karshen Kisan Kiyashin Da Isra'ila Ke Yi A Gaza
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: Dubban mutane a Ireland sun shiga zanga-zangar suna nuna goyon baya ga al'ummar Falasdinu yayin da ake ci gaba da kai hari a Gaza. Masu zanga-zangar sun yi Allah wadai da ci gaba da hare-haren sra'ila tare da sukar gwamnatin Ireland kan gazawarta wajen kawo karshen hadin gwiwarta.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Majalisar Koli Ta Alqur'ani
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: An gudanar da taron Majalisar Koli ta Alqur'ani a yau Talata, 25,02,2026 tare da halartar Shugaban kasar Iran Dr. Masoud Pezhakian a Fadar Shugaban Kasa.
-
Reuters: Iran Na Gab Da Kammala Yarjejeniyar Sayen Makamai Masu Linzami Na CM-302 Daga China.
Reuters ta yi ikirarin cewa Iran na gab da kammala yarjejeniyar sayen makamai masu linzami na CM-302 daga China.
-
Turkiyya Ta Shirya Don Fuskantar Harin Da Amurka Ke Shirin Kai Wa Iran
Tare da karuwar yawan sojojin Amurka kusa da Iran, Turkiyya ta tsara shirye-shiryen gaggawa domin hasashen sakamakon yakin.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Mummunan Halin Da 'Yan Gudun Hijirar Gaza Ke Ciki Bayan Ambaliyar Ruwa
Rahoto Cikin Hotuna | Na Mummunan Halin Da 'Yan Gudun Hijirar Gaza Ke Ciki Bayan Ambaliyar Ruwa
-
Isra'ila Ta Gargadi Lebanon Game Da Manyan Hare-Hare Idan Hizbullah Ta Shiga Rikicin Amurka Da Iran
Isra'ila ta yi gargadi ga Lebanon cewa za ta kai hari kan manyan kayayyakin more rayuwa na fararen hula, ciki har da filin jirgin saman Beirut, idan Hezbollah ta shiga tsakani a rikicin Amurka da Iran. Gargadin ya zo ne yayin da Washington da Tehran ke shirin tattaunawa kan nukiliya, yayin da rikicin yankin ke ci gaba da karuwa.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Wallafe-Wallafen Al-Qur'ani Da Bincike Na Atbatul Husainiyya A Tehran
An gudanar da taron bikin wallafe-wallafen Al-Qur'ani da sauran bincike na Atbatul Husainiyya a bikin baje kolin Al-Qur'ani Mai Tsarki na kasa da kasa karo na 33 a Tehran
-
Isra'ila Ta Tarwatsa Gidaje Biyu A Kudancin Lebanon Tana Mai Ci Gaba Da Keta Yarjejeniyar Tsagaita Wuta
Rundunar sojojin mamayar Isra'ila ta tarwatsa gidaje biyu a garuruwan kan iyaka a gundumar Nabatieh, kudancin Lebanon, ranar Talata, a ci gaba da keta yarjejeniyar tsagaita wuta wadda ta fara aiki tun daga karshen shekarar 2024.
-
Ƙarfafa Tsaron Sararin Samaniyar Yemen Da Sabbin Tsare-Tsare
Yemen Tana Ƙarfafa Shirin Kariyar Tsaronta Don Yanayin Yaƙin Yanki
Tare da ƙaruwar tashin hankali a yankin da kuma ƙaruwar hasashe game da yiwuwar kai hari, Yemen ta ƙara yawan shirye-shiryenta na soji da na farar hula.
-
Tsohon Jakadan Isra’ila A Washington: Trump Ya Shiga Damuwa Game Da Rasa Ikon Yaƙi Da Iran
Tsohon jakadan gwamnatin Isra’ila a Washington ya yi imanin cewa shugaban Amurka yana shakka da kokwanto dangane da Iran saboda barazana masu ban tsoro da yawa, ciki har da yiwuwar rasa iko idan yaƙi ya ɓarke.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Zaman Tafsirin Alqur'ani Da Shugaban Shi'ar Ghana Ya Gudanar A Ramadan
Rahoto Cikin Hotuna | Na Zaman Tafsirin Alqur'ani Da Shugaban Shi'ar Ghana Ya Gudanar A Ramadan
-
Rahoto Cikin Bidiyo | Makamai Masu Linzami Na Iran Da Ke Iya Nutsar Da Jiragen Ruwan Amurka (1)
Rahoto Cikin Bidiyo | Makamai Masu Linzami Na Iran Da Ke Iya Nutsar Da Jiragen Ruwan Amurka (1)
-
Rahoto Cikin Bidiyo | Hare-Hare Masu Hatsari Tsakanin Afghanistan Da Pakistan
Rahoto Cikin Bidiyo | Hare-Hare Masu Hatsari Tsakanin Afghanistan Da Pakistan
-
Iran Za Ta Gabatar Da Tsarin Yarjejeniya Ga Washington; Trump Ya Bayyana Shirinsa
Tehran na da niyyar gabatar da daftarin yarjejeniya ga Washington cikin 'yan kwanaki masu zuwa, a cewar Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araqchi.
-
Laberiya: Ana Ci Gaba Da Zaman Dardar Bayan Gwamnati Ta Rusa Wata Kungiyar Tsaron Musulmi
Masu adawa sun soki rushewar wata kungiyar tsaro ta Musulmi a Laberiya, suna zargin hakan da barazana ga tsaron kasa.
-
Najeriya: 'Yan Bindiga Sun Kai Hare-Hare A Arewa Maso Yammacin Najeriya; Akalla Mutane 33 Sun Mutu
Hare-haren 'yan bindiga a lokaci guda a arewa maso yammacin Najeriya sun kashe akalla mutane 33; an tura jami'an tsaro don dakile lamarin kuma hadin gwiwar sojojin kasar da Amurka na ci gaba da fafatawa da kungiyoyin masu dauke da makamai.
-
Labarai Cikin Hotuna | Haramin Sayyid Abbas ya ƙaddamar da Khatmah na Alƙur'ani na Ramadan
Haramin mai tsarki na Sayyid Abbas ya ƙaddamar da Khatmah na Alƙur'ani a matsayin wani ɓangare na Taron Alƙur'ani na Al-Nūrayn na Biyar a Babila, tare da halartar ƙungiyoyin al'umma goma sha uku daga sassan kasar, wanda aka shirya tare da haɗin gwiwar Haramin sayyidah al-Alawiyya, zai ci gaba a tsawon watan Ramadan yana mai jawo hankulan mutane masu bibiya da yawa.
-
Labarai Cikin Hotuna | Na Shirye-shiryen Ramadan a Masallacin Shi'a Kampala
Masallacin Shi'a na Khoja da ke Kampala ya kaddamar da shirye-shiryen Ramadan tare da karatun Alqur'ani da kuma Addu'ar Iftitah, wanda hakan ya nuna farkon watan mai tsarki da yanayi na ruhaniya. Masu ibada da yara sun taru don halartar ayyukan ibada na dare da ke karfafa ibada da kuma dankon zumunci tsakanin al'umma.
-
Labarai Cikin Hotuna | Na Atisayen Sojin Ruwa Na Iran Da Rasha
Iran da Rasha sun gudanar da atisayen sojin ruwa na hadin gwiwa a Tekun Oman.
-
Hizbullah Ta Fitar Da Sanarwa Da Ke Tabbatar Da Shahadar Dakarunta Guda 8
Kungiyar Hizbullah ta tabbatar da shahadar dakarunta guda 8 a yankin Bekaa na Lebanon.
-
An Kai Makamai Masu Linzami Na Dongfeng-17 Zuwa Iran
Manyan Katafaren Makamai Masu Linzami Na China Sun Shiga Iran
Iran ta karɓi madakar jigilar makamai masu linzami na Dongfeng-17 daga China.
-
Trump Yana Shirin Takaitacen Yaƙi Kan Iran
Wasu jami'ai da ba a bayyana sunayensu ba sun bayyana cewa gwamnatin shugaban Amurka Donald Trump na tunanin yaƙi mai iyaka kan Iran. Manufar yaƙin zai tilasta wa Iran amincewa da yarjejeniyar nukiliya tare da sharuɗɗan Washington.
-
Amurka Na Karfafa Dakarunta A Yankunan Da Ke Kusa Da Iran
Sojojin Amurka Suna Shirye Don Ficewa Gaba Ɗaya Daga Siriya Cikin Watanni Biyu
Kafafen watsa labarai na Amurka sun ruwaito niyyar Washington na janye sojojinta gaba ɗaya daga Siriya. An sanar da adadin waɗannan sojojin kimanin dubu ɗaya kuma ana sa ran kammala wannan tsari cikin watanni biyu masu zuwa.
-
Bikin Cika Shekaru 47 Na Nasarar Juyin Juya Halin Musuluncin Iran A Ivory Coast + Hotuna
Jakadan Iran a Ivory Coast: Duk da takunkumin da aka sanya wa Iran na banagre daya da matsin lamba daga kasashen waje da ba a taba ganin irinsa ba, Iran ta cimma manyan nasarori a fannonin kimiyya, fasaha, tattalin arziki da kayayyakin more rayuwa.
-
Makamai Da Jiragen Yakin Iran A Shirye Suke Don Kaiwa Jiragen Ruwan Amurka Farmaki
Jami'in Isra'ila ya yi gargaɗi ga Amurka: Makamai masu linzami na Iran, jiragen sama marasa matuƙa da jiragen sakai a shirye suke su don kai hari kan jiragen ruwan Amurka!
-
Tel Aviv Ta Tsorata Ga Zabin Tehran Na Ranar Kiyama
Shirye-Shiryen Amurka Na Kai Hari Kan Iran
Kafafen yada labarai na Amurka sun ba da rahoton cewa Pentagon a shirye take ta kai hare-hare kan Iran; a lokaci guda, Isra'ila tana nuna damuwa game da yanayin harin tashin kiyama idan Tehran ta mayar da martani.
-
Dubban Falasdinawa Sun Yi Sallah A Masallacin Aqsa A Ranar Farko Ta Ramadan
Duk da sabbin takunkumin da gwamnatin Sahyuniyawa ta sanya, dubban Falasdinawa sun yi Sallah a Masallacin Aqsa a ranar farko ta Ramadan.
-
Axios: Dalilai 6 Da Zasu Iya Wajabtawa Amurka Da Iran Shiga Yaƙi
Wani sabon rahoto da shafin Axios ya fitar ya nuna cewa wasu dalilai sun kawo Washington da Tehran gaf da shiga yaki kai tsaye fiye da.
-
An Ga Jinjirin Watan Ramadan A Iran + Bidoyo Da Hotuna
Da isowar watan mai albarka na Ramadan, an ga jinjirin wannan wata mai albarka a sararin samaniyar Ira a wurare da dama daga ciki akwai haramin Sayyidah Fatima Ma’asumah (A.S.) da masallacin Jamkaran da wurare a lardunan Tehran, Qom, Isfahan da sauran yankunan ƙasar.
-
Taron Ƙasa Da Kasa Kan "Hikimar Gudanarwa A Tsarin Siyasa Bisa Koyarwar Alƙur'ani Mai Tsarki"
An gudanar da taron ƙasa da ƙasa mai taken: " Hikimar Gudanarwa A Tsarin Siyasa Bisa Koyarwar Alƙur'ani Mai Tsarki " a yammacin yau Laraba (18 Fabrairu 2026) da nufin bayyana sabbin tsare-tsare na gudanarwa, shugabanci da kuma tsari da manufofin siyasa bisa koyarwar wahayin Alkur’ani a zauren taro na Babban Cibiyar Horarwa ta Mujtama’a Ali Tarbiyatu Mojtahid bangaren Mohammadiyeh da ke Qom.