-
Rosatom Ta Fara Aike Ma'aikata Zuwa Tashar Nukiliya Ta Bushehr
Babban manajan Rosatom ya sanar da fara sake aike da ƙwararrun wannan kamfani zuwa tashar nukiliya ta Bushehr, kuma ya bayyana cewa mutum biyar na farko sun isa wurin, kuma har zuwa lokacin kaka adadin ma'aikatan Rasha zai ƙaru zuwa 100.
-
Vance: Amurka Za Ta Ci Gaba Da Matsa Lamba Mafi Girma A Kan Iran
"J.D. Vance," mataimakin shugaban Amurka, yayin da ya sanar da ci gaba da matsin lamba na Washington a kan Iran, ya ce Amurka a lokaci guda za ta yi ƙoƙarin sauƙaƙe fitar da man fetur da iskar gas ta mashigar Hormuz gwargwadon iko. Ya kuma nanata cewa batun da ya shafi Iran bai ƙare ba tukuna, kuma Washington za ta yi amfani da kayan aikinta na diflomasiyya, tattalin arziki, da soji.
-
Al-Zubaidi: Aikin Mika Makamai, Shirin Amurka Da Isra’ila Ne Don Cutar Da Tsaron Iraki
Ali al-Zubaidi, ɗaya daga cikin membobin tsarin daidaitawa na Iraki, yayin da ya nanata cewa shirin keɓence makamai a hannun gwamnati ya kamata ya haɗa da dukkan ƙungiyoyin da ke ɗauke da makamai ciki har da Peshmerga da gardin Nineveh, ya ce ba za a iya ɗaukar makaman Hashdush-Sha'abi a wajen ikon gwamnati ba, domin wannan hukuma ce ta tsaro ta hukuma wadda ke bin umarnin babban kwamandancin sojojin kasar.
-
Amurka Ta Ɗauki Alhakin Gudanar Da Kamfanonin Siminti A Kan Iyakar Gaza
Rediyon sojojin Isra’ila ya ba da rahoton cewa an bawa Amurka hakkin kulawa da samar da kuɗaɗe da gudanar da kamfanonin siminti a kan iyakar Gaza; kamfanonin da aka kafa don samar da kayan da ake amfani da su wajen rufe ramummuka. A lokaci guda, wannan kafar ta yi iƙirarin cewa Benjamin Netanyahu da "Yisrael Katz" sun amince a asirce da fara wani aiki don ƙirƙirar ababen more rayuwa da gina rukunin gidaje na Falasdinawa a gabashin Rafah; iƙirarin da ofishin Netanyahu ya bayyana a matsayin karkatarwa ga abinda yak e faruwa a gaske da yada bayanan da suka shude a baya.
-
Yamen Ta Kai Hari Kan Sojoji Saudiyya Da Kayayyakin Da Ta Aike A Tashar Al-Mokha
Ansarullah Yamen sun kai hare-hare kan wuraren 'yan hayan Saudiyya a Tashar Al-Mokha
-
Amurka Jiragen Ruwa Fiye Da 30 Suka Ketare Daga Killacewar Iran Bayan Canja Hanya
Cibiyar sojojin Amurka (CENTCOM) a cikin sanarwarsa ta daren jiya game da yanayin mashigar Hormuz da killacewar ruwa na Iran, ta riya cewa "jiragen ruwa fiye da 30" sun ketare mashigar.
-
Ƙungiyoyin Gwagwarmayar Iraki Sun Buƙaci A Mayar Da Martani Ga Hare-Haren Saudiya
A daidai lokacin da fushin ƙungiyoyin gwagwarmaya na Iraki ke ƙaruwa game da hare-haren baya-bayan nan na Saudiya a kan wuraren Hashdush-Sha'abi, babban sakataren ƙungiyar Nujaba' ya nanata cewa "diflomasiyya ga Al Saud ba ta da amfani," kuma ya buƙaci mayar da martani mai tsauri ga waɗannan hare-haren; matsayin da ke nuna azamar ƙungiyoyin gwagwarmaya na fuskantar zaluncin ikon Iraki.
-
Sanatocin Amurka 11 Sun Nemi Da A Dakatar Da Yaƙi Kan Iran
Sanatocin Amurka 11 na jam'iyyar Democrat, ta hanyar gabatar da wani kuduri a majalisar dokoki, sun buƙaci ficewar sojojin ƙasarsu daga ayyukan soji kan Iran.
-
Rahoto CIkin Bidiyo |Na Makokin Arba'in Na Shi'ar Na Ghana
Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Bayt (AS) – ABNA: 'Yan Shi'a a Ghana, a daidai lokacin da Arba'in na Imam Husaini, sun fito kan titunan Accra, babban birnin ƙasar, suna nuna makoki da juyayi na shahadar Imam Husain As suna masu shelanta "Labbaik Ya Husain!"
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Gudanar Da Tattakin Arba'in A Tabriz, Iran
Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Bayt: Da safiyar ranar Talata (4 ga Agusta, 2026), a daidai lokacin tarukan ƙasa, an gudanar da tatttakin Arba'in ga waɗanda ba su iya tafiya Karbala ba a Tabriz, tare da mahalarta da sukai tattakin daga dandalin Shahid Beheshti zuwa babban Masallacin Imam Khomeini.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Gudanar Da Taron Arba'in A Haramin Aqa Sayyid Jalalul-Din Ashraf (AS) A Gilan, Iran
Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Bayt: An gudanar da babban taron makokin Imam Husaini As a ranar Talata (4 ga Agusta, 2026) a harami mai tsarki na Aqa Sayyid Jalalul-Din Ashraf (AS), ɗan'uwan Imam Reza (AS), a birnin Astaneh-ye Ashrafiyeh, lardin Gilan.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Gudanar Da Tattakin Arba'in A Shiraz, Iran
Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Bayt: Da safiyar ranar Talata (4 ga Agusta, 2026), an gudanar da tattakin Arba'in ga waɗanda ba su iya tafiya Karbala a Shiraz, tare da dubban masu makoki da sukai tattaki zuwa harami mai tsarki na Shah Cheragh (AS). Taron, wanda ya zo daidai da ranar 20 ga Safar da Arba'in, yana cikin tafiye-tafiyen alamtawa na ƙasa da ake gudanarwa a duk faɗin Iran ga waɗanda ba su iya yin tattaki zuwa Iraki ba.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Yadda Daliban Makaranta Suka Gudanar Da Arba'in A Kwale County, Kenya
Rahoto Cikin Hotuna | Na Yadda Daliban Makaranta Suka Gudanar Da Arba'in A Kwale County, Kenya
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Ranar Arba'in A Ebadatgah Jamae Al-Zahra A Taunggyi, Myanmar
Rahoto Cikin Hotuna | Na Ranar Arba'in A Ebadatgah Jamae Al-Zahra A Taunggyi, Myanmar
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Hotunan Jirgin Sama Na Tsakanin Haramai Biyu A Daren Arba'in
Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Bayt: A daidai lokacin Arba'in, ana gudanar da tarukan makoki a haramai masu tsarki na Imam Hussain da sayyid Abul Fadl (AS) a tsakanin haramai biyu, tare da mahalarta ziyara da suka yi zo Karbala, suna gudanar da ayyukan makoki
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Gudanar da Tattakin Arba'in A Tehran
Kamfanin dillancin labarai na Ahl al-Bayt: Da safiyar ranar Talata (4 ga Agusta, 2026), wanda ya zo daidai da ranar 20 ga watan Safar da Arba'in, ɗaya daga cikin manyan tarurrukan addini na ƙasar Iran ya fara, kuma an fara tattakin Arba'in ga waɗanda ba su iya tafiya Karbala ba a duk faɗin ƙasar. Wannan tafiya, wadda ake gudanarwa kowace shekara, tana farawa ne daga dandalin Imam Husain kuma tana ci gaba zuwa haramin Hazrat Sayyid Abdul-Azim al-Hasani (AS).
-
Yemen Ta Kai Hari Akan Sansanin Sojin Saudiya A "Sahn Al-Jinn" A Marib
Sojojin Yemen sun kai hari kan tarin sojojin Saudiya a sansanin "Sahn Al-Jinn" da makamai masu linzami da jirage marasa matuki, kuma sun tabbatar da ci gaba da kafa daidaiton kan kara da na ice wato: "killacewa da killacewa tsanantawa da tsanantawa."
-
Lebanon: Isra’ila Ta Aiwatar Da Fashe-fashe A Meis Al-Jabal, Houla, Da Talusa…
A cikin sabon cin zarafinsa har zuwa yanzu a kudancin Lebanon, mamayan Isra'ila sun aiwatar da fashe-fashe a Meis Al-Jabal, Houla, da Talusa.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Tattakin Arba'in A Dhaka, Bangladesh
Rahoto Cikin Hotuna | Na Tattakin Arba'in A Dhaka, Bangladesh
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Ziyarar Arba'in A Haramin Imam Al-Kazim Mai Tsarki
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Ziyarar Arba'in A Haramin Imam Al-Kazim Mai Tsarki
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Mata Na Arba'in A Jabal Amil, Kudancin Lebanon
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Mata Na Arba'in A Jabal Amil, Kudancin Lebanon
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Arba'in A Masallacin Imam Husain A Malmo, Sweden
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Arba'in A Masallacin Imam Husain A Malmo, Sweden
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Arba'in 2026 A Birni Mai Tsarki Na Karbala, Iraki
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Arba'in 2026 A Birni Mai Tsarki Na Karbala, Iraki
-
Gwagwarmayar Musulunci Ta Iraki: Mun Dage Mayar da Martani Ga Amurka Da Saudiya
Gwagwarmayar Musulunci ta Iraki a cikin wata sanarwa ta sanar da dage mayar da martani ga Amurka da Saudiya.
-
Labarai Cikin Hotuna | Na Zaman Makokin Arba'in A Cibiyar Rasul Akram A Lusaka, Zambia
Labarai Cikin Hotuna | Na Zaman Makokin Arba'in A Cibiyar Rasul Akram A Lusaka, Zambia
-
Labarai Cikin Hotuna | Na Ranar Arba'in A Haramin Mai Tsarki Na Sayyida Ruqayya A Damascus, Syria
Labarai Cikin Hotuna | Na Ranar Arba'in A Haramin Mai Tsarki Na Sayyida Ruqayya A Damascus, Syria
-
Shahidin Jagora: Idan Al’umma Suka Shiga Fage, Juyin Juya Hali Ba Ya Shan Kaye
Jama'a ne suke kafa taken, suke tantance manufofi, suke gano maƙiyi da bayyana shi da bibiyarsa, suke zana makomar da ake so, ko da a takaice ne, kuma sakamakon haka ba sa barin masu son siyasa masu sulhu da gurbatattu, kai ta hanyar da tafi dacewa a kirasu 'yan leƙen asirin maƙiyi, su karkata ko su yi sulhu da maƙiyi ko su canza hanya.
-
Labarai Cikin Hotuna | Na Tattakin Arba'in A Gundumar Ibrahim Zai Korom Na Parachinar, Pakistan
Labarai Cikin Hotuna | Na Tattakin Arba'in A Gundumar Ibrahim Zai Korom Na Parachinar, Pakistan
-
Yemen: Duk Wani Motsin Sojin Saudiya Zuwa Yemen Ko Akasin Haka Za A Kai Masa Hari Kai Tsaye
Wata majiya ta Yemen ta bayyana cewa Saudiya ta sani duk wani motsi na sojojin Saudiya zuwa Yemen ko akasin haka za a kai masa hari kai tsaye.
-
Manazarcin Isra’ila: Hizbullah Na Neman Canza Dokokin Yaki; Sojojin Isra'ila Na Fuskantar Kalubale Masu Yawa
Wani manazarcin soji na jaridar "Ma'ariv," yayin da yake nuni ga mutuwar sojojin Isra’ila biyu a kudancin Lebanon, ya yi iƙirarin cewa Hizbullah na canza dokokin fage kuma tana motsawa zuwa yaƙin chiri; batun da a cewarsa, ya sa sojojin Isra’ila su fuskanci sabbin kalubale na tsaro da aiki.