-
Talauci Da Ba A Taba Yin Irinsa Ba A Gabar Tekun Siriya
Yayin da talaucin da ba a taɓa gani ba ya mamaye gabar tekun Siriya, dubban iyalai an tilasta masu sayar da kayayyakin gidajensu, gonakinsu, har ma da abubuwan tarihinsu da aka bar masu domin su rayu.
-
Iraki Da Lebanon Sun Tattauna Faɗaɗa Haɗin gwiwar Tsaro Da Leken Asiri
Iraƙi da Lebanon Sun Tattauna Faɗaɗa Haɗin gwiwar Tsaro da Leken Asiri
-
Yemen: Majalisar (STC) Ta Kwace Ikon Hadramawt Da Al-Mahra, Yayin Da Saudiyya Ta Ja Baya
Ci gaban da Majalisar Wucin Gadi ta Kudu (STC) Da Hadaddiyar Daular Larabawa Ke Marawa Baya ke samu cikin sauri ya sake zana taswirar iko a kudancin Yemen, bayan ta kwace dukkan yankin Hadramawt da Al-Mahra, wacce hukumominta na hukuma suka bayyana goyon bayansu gare ta.
-
UNIFIL: Isra'ila Ta Karya Dokokin Ƙasa Da Ƙasa A Lebanon
Rundunar wanzar da zaman lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya a Lebanon (UNIFIL) ta ce Isra'ila ta karya dokar Majalisar Dinkin Duniya ta hanyar kai hare-hare ta sama a kudancin Lebanon.
-
Sudan: Harin Jiragen Sama A Kalogi Kudancin Kordofan Ya Kashe Fararen Hula 79
Ma'aikatar Harkokin Wajen Sudan ta fitar da wata sabuwar sanarwa da ke nuna cewa Rundunar Taimakon Gaggawa (RSF) ta kai hari a birnin Kalogi da ke Kudancin Kordofan a ranar Alhamis. Sanarwar ta bayyana cewa lamarin ya yi sanadiyyar mutuwar fararen hula 79, ciki har da yara 43 da mata shida, baya ga raunuka 38. Ma'aikatar ta bayyana harin a matsayin wani aiki da nufin haifar da asarar rayukan fararen hula mafi yawa.
-
Iran: IRGC Ta Gudanar Da Atisayen Makamai Masu Linzami
Rundunar Tsaron Juyin Juya Halin Musulunci (IRGC) ta gudanar da wani atisaye da ke kwaikwayon hare-haren makamai masu linzami da na jirgin ruwa don gwada yanayin basu umarni da ikonsu, dacewar na'urori masu aunawa firikwensin, da kuma daidaiton samun hadafi. Da manufar ƙarfafa kariya ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran da kuma tabbatar da yanayin kare 'yancin ƙasa.
-
Wace Wainar Ake Toyawa Ne A Iraki???
Fadar Shugaban Iraki Ta Musanta Sanya Ansar Allah Da Hezbollah A Matsayin Kungiyoyin Ta'addanci
Fadar Shugaban Iraki ta musanta masaniyarta ko amincewarsu da sanya Ansarullah da Hizbullah a matsayin kungiyoyin ta'addanci. A cikin wata sanarwa.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Kaddamar Da Zaman Binciken Ilimin Na Musamman Ga Sayyidah Ummul-Banin (As) A Karbala
Rahoto Cikin Hotuna | Na Kaddamar Da Zaman Binciken Ilimin Na Musamman Ga Sayyidah Ummul-Banin (As) A Karbala
-
Sakon Hizbullah: "Mun Kasance Tsananin Karfi Kuma Za Mu Ci Gaba Da Wanzuwa"
Hizbullah ta sake jaddada ci gaba da kasancewar da gudanar da gwagwarmaya ta hanyar fitar da wani sabon bidiyo mai taken "Mun Kasance Tsananin Karfi Kuma Za Mu Ci Gaba Da Wanzuwa... Da farko." Wannan sakon bidiyon tunatarwa ne game da jajircewar kungiyar gwagwarmayar wajen kare dabi'unta da kuma fuskantar kowace barazana.
-
An Kammala Atisayen Yaki Da Ta'addanci Na "Sahand 2025" + Hotuna
Aikin yaki da ta'addanci na "Sahand 2025" ya ƙare da kammala ayyukan da suka shafi yanayin atisayen cikin nasara.
-
Kokarin Sa Karfin Soja Da Trump Ke Yi Wa Venezuela Ya Ƙaruwa
Tare da ƙaruwar tura sojojin Amurka da jiragen ruwa a kewayen Venezuela, ayyukan da gwamnatin Trump ta bayyana a matsayin "batun ya wuce yaƙi ma", tambayoyi da damuwowi sun taso game da ainihin manufofin Washington da kuma sahihancin hare-haren da aka kai kwanan nan kan waɗanda ake kira manufar miyagun ƙwayoyi.
-
Hamas Ta Kashe Yasir Abu Shabab
An kashe Yasir Abu Shabab, shugaban wata kungiya da ke hada kai da Isra'ila a birnin Rafah da ke kudancin zirin Gaza, tare da wasu abokansa, kamar majiyoyin Isra'ila suka bayyana a matsayin "wani lamari mara dadi ga Isra'ila".
-
Sojojin Isra'ila Sun Kai Hari A Kudancin Lebanon
Sojojin Isra'ila sun kai hari kan birane da ƙauyuka da dama a kudancin Lebanon, ciki har da Mahrunah, Jabba'a, Al-Mujadal da Barashit.
-
Rundunar Sojojin Ruwan Iran Tana Gudanar Da Manyan Atisaye A Tekun Farisa Da Mashigar Hormuz
Rundunar Sojojin Ruwa ta Iran ta sanar da cewa tana gudanar da atisayen sojojin ruwa mai taken Shahid Mohammad Nazeri a Tekun Farisa.
-
Labarai Cikin Hotuna | Na Taron: Hakkokin Kasa da Halastaccen 'Yanci A Mahangar Sayyid Qa’id
Taron Kasa da Kasa kan "Hakkokin Kasa da Halattaccen 'Yanci a Mahangar Ayatollah Khamenei"
-
Cin Zarafin Alqur'ani Da Hare-Haren Kin Jinin Musulunci A Faransa Na Karuwa
Majalisar Musulmin Faransa ta bayar da rahoton sabbin ayyuka biyu na kyamar Musulunci a kasar. A wani masallaci da ke birnin Le Poy-en-Vela, wani mutum da ba a san ko waye ba ya yaga kwafin Alqur'ani da dama ya jefar a kasa, wani aiki da majalisar ta bayyana a matsayin "mummunan cin Zarafin Musulunci".
-
Labarai Cikin Hotuna| Hubbaren Amirul Muminin (A.S.) Ya dauki aamar baƙaƙen tutoci a ranar tunawa da wafatin Sayyidah Ummu Banin (A.S.)
Labarai Cikin Hotuna| Hubbaren Amirul Muminin (A.S.) Ya dauki aamar baƙaƙen tutoci a ranar tunawa da wafatin Sayyidah Ummu Banin (A.S.)
-
Rahoto Cikin Hotuna | Bikin Ma'aurata Sama Da 50 A Gaza
A Khan Younis, a tsakiyar baraguzan kudancin Gaza, inda yaƙi na shekaru biyu ya lalata rayuwa, ma'aurata sama da 50 na Falasɗinawa sun taru a ƙarƙashin inuwar tsagaita wuta don yin bikin aure. Hoton farin ciki da haɗin kai da ke shawo kan ɓarna, tunatarwa ce ta ƙudurin mutanen Gaza na ci gaba da rayuwa.
-
Sayyidah Ummul-Banin As; Abar Koyi Ce Wajen Kyawawan Ɗabi'u, Imani, Da Tarbiyar Yara
Bayan waki'ar Karbala da shahadar ya'yanta, Sayyidah Ummul-Banin ta kasance tana zuwa makabartar Baqi'ah kowace rana ta yi wa 'ya'yanta addu'o'i, da wakem jajantawa musamman ga Sayyid Aba Abdillah (AS). Waƙoƙin juyayinta sun kasance mai ban tausayi da kona zuciya har ya kai ga ana cewa Marwan ibn Hakam (wanda maƙiyin Ahlul-Bait ne) yana yin kuka idan ya ji muryar kukanta. Amma ba ta taɓa ambaton sunan ɗaya daga cikin 'ya'yanta a cikin wakokin ta ba.
-
An Kaiwa Sojojin Isra'ila Hari A Arewacin Ramallah
Sojojin Isra'ila biyu sun ji rauni a wani hari a arewacin Ramallah
-
Amurka Ta Buɗe Sansanin Tsaron Sama A Bahrain
Jami'an rundunar tsaron sama ta Amurka (CENTCOM) da jami'an gwamnatin Bahrain jiya sun buɗe cibiyar tsaron sama ta haɗin gwiwa a Bahrain.
-
Shekh Zakzaky {H}: ‘Ya’yan Shahidai Su Tsaya Ne Kyam Akan Abinda Iyayensu Sukai Shahada Akai
Da yake jawabin rufe Mu’utamar na yini uku da Iyalan Shuhada suka gabatar karo na biyu a Abuja a ranar Lahadi 9 ga Jimadal Thani 1447 (30/11/2025), Jagoran Harkar Musulunci, Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ya ja hankalinsu akan dakewa da tsayawa kyam akan tafarkin da aka kashe iyayensu akansa.
-
Sojojin Sudan Sun Yi Ruwan Wuta Kan Sojojin SPLM-N SUn Ci Gaba Zuwa Kudancin Kordofan
Majiyoyi daga rundunar sojojin Sudan sun shaida wa Al Jazeera cewa sojojin sun yi ruwan wuta kan taron sojojin SPLM-N a yammacin garin Al-Abbasiya a jihar Kudancin Kordofan.
-
Jiragen Sama Shida Sun Tashi A Tashar Jiragen Saman Venezuela Duk da Gargaɗin Amurka
Bayanan jiragen sama daga Flightradar24 sun nuna jirage shida dauke da lambobin rajista na Panama da Colombia suna ketare sararin samaniyar Venezuela, duk da gargadin da Shugaban Amurka Donald Trump ya bayar na ayyana rufe sararin samaniyar Venezuela gaba daya.
-
An Gudanar Da Sallar Jana’izar Sheikh Dahiru Bauchi + Hotuna
Takaitaccen Tarihin Masanin Tafsirin Kur’ani, Marigayi Sheikh Dahiru Bauchi
-
Kuyi Aiki Kamar Basij Da Imani, Kwarin Gwiwa, Da Himma.
Jagora: Amurka Da Gwamnatin Sahyoniya Sun SHa Kaye A Hannun Al'ummar Iran
"A yaƙin kwanaki 12, babu shakka al'ummar Iran ta kayar da Amurka da gwamnatin Sahyoniyawa. Sun zo sun aikata mugunta, amma sun sha naushi sun koma ba komai a hannunsu kuma ba su cimma burinsu ba, wanda hakan ya zama babban shankaye a gare su."
-
Dr. Yaqin: Iran Abar Koyi Ce Ta Musamman A Ci Gaban Kimiyya Da Gwagwarmaya Ga Takunkumi
Cibiyoyi da dama da ke da matsala da gwagwarmayar Iran ga Amurka da Isra'ila suna yaɗa ƙarya game da Iran. Amma bayan yaƙin kwanaki 12, masana da yawa a duniya sun ikrari a fili cewa Iran ita ce kaɗai ƙasar ta iya tsayawa tsayin daka wajen fuskantar zalunci kuma take tafiya akan tafarkin gaskiya, ba kawai fada abaki ba.
-
Shekh Zakzaky Ha Aike Da Sakon Ta'aziyyar Rashin Shekh Ɗahiru Usman Bauchi
Muna roƙon Allah Maɗaukakin Sarki da Ya saukar da rahamarsa ga ruhin marigayin; Ya sanya aljanna ta zama makomarsa ta har abada; sannan kuma Ya ba wa iyalansa da masoya haƙuri da juriyar wannan rashi.
-
Dr. Alwan: "Yaren Ƙarfi" Shine Kawai Yaren Da Isra'ila Ke Fahimta
Gwamnatin mamayar Isra'ila ta sake aiwatar da kisan gilla kuma a sabon ta'addancinta, ta kashe "Haitham Ali Tabatabaei", ɗaya daga cikin fitattun kwamandojin Hizbullah na Lebanon.
-
Indonesia Ta Shirya Jirage Masu Dauke Da Asibitoci Uku Don Zirin Gaza
Rundunar sojin ruwan Indonesia ta sanar da shirin asibitoci uku masu iyo don amfani da su wajen ayyukan jin kai a Zirin Gaza.