-
Wannan Lokacin Tarihi Zai Iya Canza Yanayin Tsarin Duniya Da Falasɗinu Na Gaba
Wannan lokacin na "canzawar tarihi ne." Raguwar ikon mallakar ƙasashen yamma, farkawar ra'ayin jama'a, da kuma rawar da ƙasashe masu tasowa ke takawa na iya sake zana makomar tsarin duniya da makomar Falasɗinu. Gwagwarmayar Falasɗinu ba wai kawai wani labari ne na tarihi ba, sai dai ta samar da misali ga ƙasashe da ƙungiyoyi a duniya da ke wajen ikon mallakar ƙasashen yamma don yin tsayayya da tsarin jari-hujja, mulkin mallaka, da mulkin kama karya.
-
Iran Ta Dakatar Da Jirgin Ruwan Dakon Mai A Mashigin Hormuz
Rundunar Sojin Ruwan Iran Ta Kama Wani jirgin ruwan dakon Mai Dauke Da Tan 30,000 Na Man Fetur A Mashigin Hormuz.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Baje Kolin Makaman Rundunar Sojin Sama Ta Iran
Rahoto Cikin Hotuna | Baje Kolin Makaman Rundunar Sojin Sama Ta Iran
-
Amurka Ta Gwajin Bam Ɗin Nukiliya Na B61-12 Da Jirgin Yaƙin F-35
Amurka ta yi nasarar gwada bam ɗin nukiliya na B61-12 maras makami a tsakiyar lokacin rani, kamar yadda wata sanarwa daga Sandia National Laboratories ta nuna.
-
Tantuna Da Dama Sun Nutse A Khan Yunis Sanadiyyar Mamakon Ruwan Sama
Hukumar Agaji da Ceto ta Falasdinu ta sanar a yau Asabar cewa tantuna da dama mallakar mutanen da suka rasa matsuguninsu a yankin Al-Mawasi, yammacin birnin Khan Yunis da ke kudancin Zirin Gaza ruwan sama mai ƙarfi ya mamaye su.
-
Isra’ila Ta Kai Manyan Kayan Yaki Kan Iyakar Lebanon
Yayin da gwamnatin Sihiyona ke ci gaba da kai hare-haren wuce gona da iri kan Lebanon, kafofin watsa labaran gwamnatin sun wallafa hotunan mika kayan aikin soja da tankunan sojoji zuwa iyakar Lebanon.
-
Rahoton Cikin Bidiyo | Na Irin Ƙarfin Makamai Masu Linzami Na Iran
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na AhlulBaiti (As) –ABNA-ya kawo maku wani rahoto kan ƙarfin makami mai linzami masu ci gaba na Iran.
-
WFP Ta Bukaci Karin Taimako Ga Gaza A Yayin Da Isra’ila Ke Cigaba Da Keta Dokar Tsagaita Wuta
Shirin Abinci na Duniya na Majalisar Dinkin Duniya ya yi kira da a kara tallafin jin kai ga Gaza da kuma kare yarjejeniyar tsagaita wuta. A watan Oktoba, mutane 200,000 sun sami tallafin kudi na dijital wanda da sune mutane miliyan daya suka sami tallafin abinci. Duk da yarjejeniyar tsagaita wuta amma ci gaba da take hakkin Falasdinawa da Isra'ila ke ci gaba da yi na kawo cikas ga kokarin murmurewa.
-
Burtaniya Na Ci Gaba Da Aika Jirgin F-35 Zuwa Isra'ila Duk Da Ikrarin Kisan Kiyashi A Gaza
Kotun Burtaniya ta yi watsi da karar da Al-Haq ta shigar tana kalubalantar fitar da sassan F-35 na Birtaniya zuwa Isra'ila a lokacin da ake zargin kisan kare dangi a Gaza. Kotun ta yanke hukuncin cewa irin wadannan hukunce-hukuncen suna karkashin ikon gwamnati ne, ba sa karkashin binciken shari'a.
-
Shugaban Afirka Ta Kudu: Rashin Halartar Amurka Taron G20 Ya Nuna Shan Kayenta
Dangane da barazanar da shugaban Amurka Donald Trump ya yi cewa jami'an kasarsa ba za su halarci taron G20 da za a yi a Johannesburg ba, takwaransa na Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa ya ce hakan shanke ne ga Amurkawa.
-
IRGC: Ta Bankaɗo Tare Da Rusa Cibiyar Ƙungiyar Leƙen Asirin Amurka Da Isra'ila
Wannan muna sanar da mutanen Iran masu daraja cewa, ta hanyar matakan da Ƙungiyar Leƙen Asiri ta Rundunar Tsaron Juyin Juya Halin ta ɗauka, an gano wata cibiyar tsaro da jami'an leƙen Asiri na Amurka da Isra'ila ke jagoranta a cikin ƙasar an kuma wargaza ta bayan wasu lokutan sa ido, bibiya, da sauran matakan leƙen Asiri.
-
Bidiyon Yadda Aka Gudanar Da Ranar Shahidai Labanon
Rahoton daga wajen gagarumin taron bikin "Ranar Shahidai" a Beirut
-
Ikirarin Trump Na Kaiwa Iran Hari Shaida Ce A Hukumce Akan Take Dokar Majalisar Dinkin Duniya
Dr. Ali Matar, farfesa a fannin ilimin siyasa kuma mai bincike kan hulɗar ƙasa da ƙasa da dokokin ƙasa da ƙasa a Jami'ar Lebanon, ya jaddada cewa ikirarin Trump na shiga yaƙi da Iran shaida ce a hukumce game da cin zarafi da keta Yarjejeniyar Majalisar Dinkin Duniya.
-
An Saki Hanibal Gaddafi Daga Gidan Yarin Lebanon Kan Beli Na Dala $900,000
Hukumomin Lebanon sun sanar da cewa an saki Hannibal Gaddafi daga gidan yari bayan ya bayar da beli na dala $900,000.
-
Mutane 9 Sun Mutu Sanadiyyar Tashin Bom A Delhi Inadiya
Aƙalla mutane 9 sun rasa rayukansu bayan fashewar wani abu kusa da tashar jirgin ƙasa ta Lal Qala a babban birnin Indiya. Ba a tantance yanayi na fashewar ba tukuna.
-
A Yau Za’a Fara Zaɓen 'Yan Majalisar Dokokin Iraki Zagaye Na Biyu
Za a gudanar da zagaye na biyu kuma na ƙarshe na zaɓen 'yan majalisar dokokin Iraki daga ƙarfe 8 na safe a yau.
-
Sudan: Birni El Fasher, Da Yaki Ya Lalata, Inda 'Ya'yansa Maza Suka Rubuta Jarumtaka A Jini
Gwamnan Darfur Minni Arko Minawi ya bayyana El Fasher a matsayin birnin da ya canza daga babban birnin zaman lafiya da mutunci zuwa kango cike da barna da kisan kiyashi cike da tashin hankali da rushewar kayayyakin more rayuwa na farar hula.
-
Yemen Ta Gargaɗi Isra’ila: Duk Wani Sabon Hari Da Zata Kai Gaza Za Ta Fuskanci Martani Mai Tsanani
A cikin wani sako, Kwamandan Sojojin Yemen ya yi gargadin cewa idan gwamnatin Sahayoniya ta sake kai wani hari a yankin Gaza, ayyukan sojojin Yemen za su kai ga yankunan da aka mamaye.
-
Hukumar Zaɓen Iraki: Kashi 82% Ne Suka Kaɗa Ƙuri'a A Zaɓen Musamman.
Shugaban Hukumar Kwamishinoni, Omar Ahmed, ya tabbatar a yayin wani taron manema labarai cewa an gudanar da zaɓen musamman cikin nasara da kwanciyar hankali, ba tare da an bayar da rahoton keta haddi ko kuma gazawar fasaha a cikin na'urorin lantarki ba. Ya lyi ishara da cewa Hukumar ta ci gaba da nuna rashin banbanci da rashin nuna son kai ga dukkan 'yan takara.
-
Ta Yi Kira Ga Masu Shiga Tsakani Da Su Kare Tsagaita Wuta
Hamas: Babu Saranda A Kamus Din Gwagwarmayarmu
A karkashin shawarar Masar, kimanin mayaka 200 za su mika makamansu ga hukumomin Masar don a yi musu izinin wucewa zuwa wasu yankuna na zirin Gaza lafiya, a cewar majiyoyin sulhu. An ruwaito cewa yarjejeniyar ta kunshi samar da bayanai game da hanyoyin sadarwa na karkashin kasa a Rafah don lalata su.
-
Labanon: Mutane 28 Su Kai Shahada A Lebanon A Hare-Haren Isra'ila
Ministan Lafiya na Lebanon ya sanar da shahadar mutane 28 a cikin watan da ya gabata sakamakon hare-haren sama na Isra'ila a kasar.
-
Rahoto Cikin Hotuna / Babban Taron Makokin Sayyidah Fatimah Zahra (As) A Basra
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: dubban mazauna Basra sun halarci jana'izar girmamawa da jajantawa ga shahadar sayyidah Fatimah Zahra (amincin Allah ya tabbata a gare ta) a Basra.
-
Ilimin Mata Wajibi Ne Daga Mahangar Musulunci
Hijabi, Alama Ce Ta Tsarki Da Biyayya Ga Sayyidah Zahra (AS)
Sakataren Majalisar Ahlul Bayt (AS), ta duniya a wani taro da ya yi da masu wa'azin tabligi da mata masu kokirin a makarantun hauza na Rasha ya jaddada bukatar fahimtar Musulunci gaba daya kuma ya dauki nauyin da ya hau kan mata Musulmai a wannna zamani shi ne su kasance dauke da makamai guda biyu na "Ilimi da Imani." Tare da yin raddi ga ra'ayoyi biyu masu tsauri masu bin al'ada da yada alfasha, ya dauki ilimin mata a matsayin wajibi kuma ya bayyana hijabi a matsayin muhimmiyar alama da ke nuna matan Musulmai a cikin al'ummar Rasha.
-
Yemen Ta Kama Wata Babbar Cibiyar Leƙen Asirin Isra’ila Da Amurka Da Saudiyya
Yemen ta ƙara da cewa: "Wannan cibiyar tana da alaƙa da ɗakin ayyukan haɗin gwiwa tsakanin hukumomin leƙen asiri na Amurka da Isra'ila da hukumar leƙen asiri ta Saudiyya. Hedikwatar cibiyar tana cikin yankin Saudiyya".
-
Hizbullah Ta Shirye Tsaf Don Fuskantar Duk Wani Hari Na Isra'ila
Makamai masu linzami 7,500 masu ingancin da tabbacin kaiwa ga hadafi a shirye suke domin habarwa.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Gudanar Da Zaman Makokin Shahadar Sayyida Fatima Zahra (AS) A Kaduna Najeriya
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na AhlulBaiti (As) –ABNA-ya habarta cewa: bisa raya munasabar Kwanakin Fatimiyya ‘yan uwa musulmi 'yan Shi'a da masoya Ahlul Bayt (AS) a birnin Kadunan Najeriya sun yi taron jajantawa na tunawa shahadar shugabar matayen duniya da lahira Sayyidah Fadimah Siddiqah Tahirah (AS).
-
Labarai Cikin Hotuna | Na Gudanar Da Zaman Makokin Shahadar Sayyida Fatima Zahra (AS) A Kano Najeriya
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na AhlulBaiti (As) –ABNA-ya habarta cewa: bisa raya munasabar Kwanakin Fatimiyya ‘yan uwa musulmi 'yan Shi'a da masoya Ahlul Bayt (AS) a birnin Kano, Najeriya sun yi taron jajantawa na tunawa shahadar shugabar matayen duniya da lahira Sayyidah Fadimah Siddiqah Tahirah (AS).
-
Hizbullah Ta Yi Kira Ga Gwamnatin Lebanon Da Ta Dauki Tsauraran Matakai Kan Hare-Haren Isra’ila
Da yake magana kan sakon Hizbullah ga manyan jami'ai a kasar, dan majalisar Lebanon ya yi gargadi kan kokarin Amurka da gwamnatin Sahyoniya na jawo Lebanon cikin tarkon siyasa da diflomasiyya, sannan ya yi kira ga gwamnati da ta dauki tsauraran matakai.
-
Amurka Na Shirin Kafa Sansanin Soja A Sansanin Sojin Sama Da Ke Damascus.
Shirin da Amurka ba ta bayar da rahoto a baya ba na kafa sansanin soja a babban birnin Siriya na nuna cewa an sake daidaita dangantakar da ke tsakanin Siriya da Amurka bayan faduwar tsohon shugaban kasar Siriya Bashar al-Assad a bara.
-
Isra’ila Na Ci Gaba Da Kai Hari Ta Sama Da Kasa A Kudancin Lebanon.
Jiragen yaƙin Isra'ila sun kai hare-hare kan garuruwa da dama a kudancin Lebanon.