ABNA Hausa
  • Dukkan labarai
  • Labaran Duniya
    • Yammacin Asiya
    • Asiya Ta Tsakiya
    • Gabashin Asiya
    • Turai
    • Amurka
    • Afirka
  • Tekuna
  • Labaran Cikin Gida
  • Iran
  • Shafuka Mabanbanta
    • Hotuna
    • Bidiyoyi
    • Labarai Kaitsaye
    • Kartun
    • Labarai Maraji’ai
  • Labaran Majalisar Ahlul Bayt As
  • Abubuwa Daban-Daban
    • Taruka Da Sanarwowi
    • Fasahohi
العربية English فارسی Türkçe اردو Español bahasa Indonesia हिन्दी français 汉语 русский Deutsch Melayu Hausa বাংলা Азәрбајҹан Азәрбајҹан әлифбасы Kiswahili မြန်မာဘာသာ bosanski português سورانی 日本語 Kurmancî Pilipinas Тоҷик italiano 한국어
×
filterToday News
  • Sheikh Zakzaky (H): Ya Kamata Kafafen Yaɗa Labarai Su Guji Haifar Da Rarrabuwar Kawuna A Cikin Al'umma + Hotuna

    Sheikh Zakzaky (H): Ya Kamata Kafafen Yaɗa Labarai Su Guji Haifar Da Rarrabuwar Kawuna A Cikin Al'umma + Hotuna

    A wani taron ganawa da ya yi da membobin Kungiyar 'Yan Jarida ta Yanar Gizo ta Yankin Arewa, shugaban Harkar Musulunci ta Najeriya, ya jaddada nauyin da ke kan kafofin watsa labarai, ya shawarci 'yan jarida da su yi taka-tsantsan wajen wallafa labarai domin kada abubuwan da ke ciki su zama hujjar haifar da rashin jituwa da tashin hankali a cikin al'umma da sunan addini.

    2025-11-20 21:51
  • Iran Ga IAEA: Yarjejeniyar Alkahira Ba Ta Da Wani Inganci A Yanzu

    Iran Ga IAEA: Yarjejeniyar Alkahira Ba Ta Da Wani Inganci A Yanzu

    Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araqchi ya sanar da cewa Iran ta sanar da Hukumar Makamashin Nukiliya ta Duniya (IAEA) cewa Yarjejeniyar Alkahira ba ta da inganci.

    2025-11-20 19:30
  • Isra'ila Ta Yi Amfani Da Munanan Makaman Da Aka Haramta A Kudancin Lebanon

    Isra'ila Ta Yi Amfani Da Munanan Makaman Da Aka Haramta A Kudancin Lebanon

    The Guardian ta bayyana cewa "hotunan ragowar baraguzan makamai a kudancin Lebanon sun nuna cewa Isra'ila ta yi amfani sosai da makamai masu guba na rukuni da aka haramta a yakin da ta yi na kwanan nan da Lebanon."

    2025-11-20 16:53
  • Hizbullah: Raunin Da Gwamnatin Lebanon Ke Nunawa Shi Ke Kara Ta’azzarar Hare-Haren Isra’ila

    Hizbullah: Raunin Da Gwamnatin Lebanon Ke Nunawa Shi Ke Kara Ta’azzarar Hare-Haren Isra’ila

    Hizbullah ta jaddada a cikin wata sanarwa cewa ya kamata gwamnatin Lebanon ta san cewa duk wani nuna sassauci, rauni, da biyayya ga Yahudawa shi zai ƙara musu aikata zalunci da wuce gona da iri.

    2025-11-20 14:06
  • Basij A Wajen Bada Kariyar Mai Tsarki A Kwanaki 12 Ya Nuna Sabon Tafarki Na Karfin Al'ummar Iran

    Basij A Wajen Bada Kariyar Mai Tsarki A Kwanaki 12 Ya Nuna Sabon Tafarki Na Karfin Al'ummar Iran

    Babban Hafsan Sojojin Kasar Iran ya jaddada cewa: Basij A Wajen Bada Kariyar Mai Tsarki A Kwanaki 12 na yakin da kawancen Amurka da gwamnatin sahyoniya suka aiwatar a kan Iran Ya Nuna Sabon Tafarki Na Karfin Al'ummar Iran mai girma kuma ya nuna cewa a yau, da irin wannan ruhin jihadi da juyin juya hali kamar yadda yake a da, yana kan gaba wajen kare manufofin tsarki na juyin juya halin Musulunci, tsaro da 'yancin kai na kasar, kuma shi ne shingen karfe da ba za a iya cin nasara a kansa ba daga barazanar abokan gaba a fagage da fannoni daban-daban.

    2025-11-20 11:46
  • Majalisar Tsaron MDD Ta Zartar Da Kudiri Kan Gaza Tana Mai Goyon Bayan Isra'ila

    Majalisar Tsaron MDD Ta Zartar Da Kudiri Kan Gaza Tana Mai Goyon Bayan Isra'ila

    Farfesa a fannin shari'a na kasa da kasa ya bayyana kudurin Majalisar Tsaro kan Gaza a matsayin goyon bayan Isra'ila gaba daya kuma ya ce wannan kuduri ya tabbatar da kwance makaman gwagwarmaya, ba tare da bukatar Isra'ila ta janye ba.

    2025-11-20 10:39
  • An Yi Artabu Mai Tsanani Tsakanin Sojojin SDF Da Sojojin Syria A Raqqa

    An Yi Artabu Mai Tsanani Tsakanin Sojojin SDF Da Sojojin Syria A Raqqa

    Majiyoyin labarai sun ruwaito cewa an yi arangama mai tsanani a lardin Raqqa na Syria tsakanin dakarun Syrian Democratic Forces (SDF) da sojojin Syria tare da kungiyoyi masu alaƙa da ma'aikatar tsaro.

    2025-11-20 10:27
  • Sojojin Isra'ila Na Ci Gaba Da Kutsawa Cikin Birane Siriya

    Sojojin Isra'ila Na Ci Gaba Da Kutsawa Cikin Birane Siriya

    Sojojin Isra'ila sun shiga garin Buraiqa da ke yankin Quneitra a kudancin Syria ranar Laraba.

    2025-11-19 14:27
  • Ƙarfi Da Dabaru Da Iran Ta Mallaka A Yunkurinta Na Shiga Tsakanin Pakistan Da Afghanistan

    Ƙarfi Da Dabaru Da Iran Ta Mallaka A Yunkurinta Na Shiga Tsakanin Pakistan Da Afghanistan

    A cikin 'yan makonnin nan, kasashe kamar Turkiyya da Qatar, suna amfani da dangantakar da ke tsakaninsu da bangarorin biyu da kuma matsayinsu na yankin, sun dauki nauyin tattaunawa da dama tsakanin jami'an Pakistan da Taliban, suna fatan samun hanyar samun zaman lafiya mai dorewa. Duk da haka, wadannan kokarin ba su haifar da tsagaita wuta na dogon lokaci ba saboda rashin yarda da juna da kuma rashin garantin aiki, wanda hakan ya kara ta'azzara rikicin.

    2025-11-19 10:23
  • Malama Zeinat: Addinin Musulunci Zai Tabbata A Najeriya Masu Ikon Duniya Ba Za Su Iya Hana Hakan Ba

    Malama Zeinat: Addinin Musulunci Zai Tabbata A Najeriya Masu Ikon Duniya Ba Za Su Iya Hana Hakan Ba

    An gudanar da wani taron na tunawa da ranar shahadar Sayyida Fatima Zahra (A.S) a Tehran a ranar Litinin, wanda ya kunshi jawabi mai muhimmanci daga Malama Zeinatudden Ibrahim, matar Sheikh Ibrahim Zakzaky - shugaban Harkar Musulunci a Najeriya.

    2025-11-18 10:58
  • Labarai Cikin Hotuna: An Kaddamar Da Aikin "Barguna Ga Falasdinu" A Masallacin Claremont Da Ke Cape Town

    Labarai Cikin Hotuna: An Kaddamar Da Aikin "Barguna Ga Falasdinu" A Masallacin Claremont Da Ke Cape Town

    An gayyaci mahalarta su dinka murabba'ai 15cm x 15cm a launukan Falasdinu. Kowane murabba'i yana wakiltar yara goma da aka kashe a kisan kare dangi da ake ci gaba da yi a Gaza. Manufar wannan aiki ita ce a dinka murabba'ai 2,000, wanda ke wakiltar yara sama da 20,000 waɗanda aka ɓatar da rayukansu. Za a buɗe bargon Falasdinu da aka kammala a Ranar Nuna Goyon Baya ta Duniya ga Al'ummar Falasdinu, 29 ga Nuwamba, 2025.

    2025-11-18 08:55
  • Shugabannin Shi'a Sun Taru Don Tattaunawa Kan Zaɓen Firayim Ministan Iraki

    Shugabannin Shi'a Sun Taru Don Tattaunawa Kan Zaɓen Firayim Ministan Iraki

    An gudanar da taron "Shugabanin Tuntuba" na ƙungiyoyin Shi'a na Iraki a gidan Haider al-Abadi, tare da halartar Firayim Minista Muhammad al-Sudaani.

    2025-11-18 08:46
  • Bin Salman Zai Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Nukiliya A Tafiyarsa Zuwa Washington

    Bin Salman Zai Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Nukiliya A Tafiyarsa Zuwa Washington

    Yariman Saudiyya mai jiran gado zai sanya hannu kan "Yarjejeniyar Tsarin Haɗin Kan Makamashin Nukiliya na zaman lafiya" a lokacin ziyararsa ta aiki a Amurka tare da Shugaban Amurka Donald Trump.

    2025-11-18 08:38
  • Labarai Cikin Hotuna: Koyar Da Littafin 'Arba'una Hadith' A Hussainiya Sheikh Zakzaky Da Ke Jos, Najeriya

    Labarai Cikin Hotuna: Koyar Da Littafin 'Arba'una Hadith' A Hussainiya Sheikh Zakzaky Da Ke Jos, Najeriya

    A Hussainiya Sheikh Zakzaky da ke Jos, Sheikh Muhammad Auwal Abubakar ya gabatar da darasin Lahadi na mako-mako. Zaman na wannan makon ya mayar da hankali ne kan illolin Riya (bayyana aiki a cikin ibada) a cikin littafin Arba'una na Imam Khomeini Qs.

    2025-11-18 08:28
  • Riyadh: Shugaban Iran Ya Aikewa Da Yarima Saudiyya Saƙon Wasika

    Riyadh: Shugaban Iran Ya Aikewa Da Yarima Saudiyya Saƙon Wasika

    Hukumar Yaɗa Labarai ta Saudiyya ta sanar da cewa Yarima Mai Jiran Gado Na ƙasar ya karɓi saƙon rubutu daga Shugaban Iran.

    2025-11-18 08:22
  • Jam'iyyar RDC Iraqi Ta Lashe Zaɓen 2025 A Iraq

    Jam'iyyar RDC Iraqi Ta Lashe Zaɓen 2025 A Iraq

    Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Iraki ta sanar da sakamakon ƙarshe na zaɓen 'yan majalisar dokoki na shida da aka gudanar a ƙasar.

    2025-11-17 21:39
  • Mahajjatan Indiya Sama Da 42 Ne Suka Mutu A Hatsarin Mota A Saudiyya

    Mahajjatan Indiya Sama Da 42 Ne Suka Mutu A Hatsarin Mota A Saudiyya

    Gidan talabijin Indiya Today ya ruwaito a yau Litinin cewa akalla mahajjatan Musulmin Indiya 42 daga Hyderabad sun mutu a hatsarin mota a Saudiyya.

    2025-11-17 21:19
  • Isra'ila Ta Na Shiri Tsaf Domin Yaƙar Lebanon

    Isra'ila Ta Na Shiri Tsaf Domin Yaƙar Lebanon

    Wannan rahoton ya zo ne yayin da Babban Hafsan Sojin Isra'ila, Eyal Zamir, ya sake yin kalamai masu tayar da hankali da tayar da jijiyar wuya game da yaƙi da Gaza.

    2025-11-17 21:05
  • An Kama Wani Malami Ɗan Kasar Senegal A Amurka

    An Kama Wani Malami Ɗan Kasar Senegal A Amurka

    Kama Imam El-Hadji Hadi Toub, shugaban 'yan asalin ƙasar Senegal na al'ummar Musulmin Yammacin Afirka a birnin New York, ya haifar da damuwa da kuma ƙoƙari da neman a sako shi da masu fafutukar kare haƙƙin baƙi.

    2025-11-17 20:37
  • Sheikh Naim Qassem: Hizbullah Ita Ce Mai Kare Haƙƙin Lebanon

    Sheikh Naim Qassem: Hizbullah Ita Ce Mai Kare Haƙƙin Lebanon

    Sheikh Naim Qassem: Hizbullah Ita Ce Mai Kare Haƙƙin Lebanon

    A bikin cika shekaru ɗaya da shahadar Hajj Muhammad Afif, Sheikh Naim Qassem, Sakatare Janar na Hizbullah a Lebanon, ya bayyana shi a matsayin shahararren a fagen kafofin watsa labarai da al'adun gwagwarmaya.

    2025-11-17 19:39
  • Daruruwan Fursunonin Gaza Na Ci Gaba Da Shahada A Gidajen Yarin Isra'ila

    Daruruwan Fursunonin Gaza Na Ci Gaba Da Shahada A Gidajen Yarin Isra'ila

    Likitoci kare haƙƙin ɗan adam sun yi gargaɗin cewa ainihin adadin mutuwar Falasdinawa a gidajen yarin Isra'ila na iya zama mafi girma saboda ɗaruruwan fursunonin da suka ɓace daga Gaza.

    2025-11-17 19:22
  • Ƙasashen Yammacin Duniya Za Su Kirkiro Sabbin Ka'idoji Don Sa’idon Masu Kula IAEA A Iran

    Ƙasashen Yammacin Duniya Za Su Kirkiro Sabbin Ka'idoji Don Sa’idon Masu Kula IAEA A Iran

    Kafar yada labarai ta Amurka Bloomberg ta ruwaito cewa kasashen Yamma na shirin samar da sabbin ka'idoji don sa ido kan masu kula da su a Iran a taron da za a yi na Hukumar Makamashin Nukiliya ta Duniya; batun da ya shafi matsayin ma'ajiyar uranium da aka inganta bayan hare-haren jiragen sama na Amurka da Isra’ila.

    2025-11-16 11:22
  • Makomar Yammacin Asiya Anan Gaba A Binda Ya Faru Iran Da Siriya Zai Iya Faruwa A Iraqi

    Makomar Yammacin Asiya Anan Gaba A Binda Ya Faru Iran Da Siriya Zai Iya Faruwa A Iraqi

    Iraƙi ita ce sansanin soja na ƙarshe kuma mafi mahimmanci ga Tehran, sai dai idan Tehran ta yi abin da ya saba wa dabarunta na tsaro na shekaru biyu da suka gabata ya zamo sabon yaƙi ya faru a Iraki da Siriya. Yayin da rikicin yankin ke ci gaba da ƙaruwa, masu sharhi sun yi gargaɗin cewa matakin da Amurka da Iran za su ɗauka a Iraki da Siriya na iya canza makomar tsaro da siyasa a Gabas ta Tsakiya.

    2025-11-16 08:20
  • Wannan Lokacin Tarihi Zai Iya Canza Yanayin Tsarin Duniya Da Falasɗinu Na Gaba

    Wannan Lokacin Tarihi Zai Iya Canza Yanayin Tsarin Duniya Da Falasɗinu Na Gaba

    Wannan lokacin na "canzawar tarihi ne." Raguwar ikon mallakar ƙasashen yamma, farkawar ra'ayin jama'a, da kuma rawar da ƙasashe masu tasowa ke takawa na iya sake zana makomar tsarin duniya da makomar Falasɗinu. Gwagwarmayar Falasɗinu ba wai kawai wani labari ne na tarihi ba, sai dai ta samar da misali ga ƙasashe da ƙungiyoyi a duniya da ke wajen ikon mallakar ƙasashen yamma don yin tsayayya da tsarin jari-hujja, mulkin mallaka, da mulkin kama karya.

    2025-11-15 20:17
  • Iran Ta Dakatar Da Jirgin Ruwan Dakon Mai A Mashigin Hormuz

    Iran Ta Dakatar Da Jirgin Ruwan Dakon Mai A Mashigin Hormuz

    Rundunar Sojin Ruwan Iran Ta Kama Wani jirgin ruwan dakon Mai Dauke Da Tan 30,000 Na Man Fetur A Mashigin Hormuz.

    2025-11-15 19:01
  • Rahoto Cikin Hotuna | Baje Kolin Makaman Rundunar Sojin Sama Ta Iran

    Rahoto Cikin Hotuna | Baje Kolin Makaman Rundunar Sojin Sama Ta Iran

    Rahoto Cikin Hotuna | Baje Kolin Makaman Rundunar Sojin Sama Ta Iran

    2025-11-15 14:54
  • Amurka Ta Gwajin Bam Ɗin Nukiliya Na B61-12 Da Jirgin Yaƙin F-35

    Amurka Ta Gwajin Bam Ɗin Nukiliya Na B61-12 Da Jirgin Yaƙin F-35

    Amurka ta yi nasarar gwada bam ɗin nukiliya na B61-12 maras makami a tsakiyar lokacin rani, kamar yadda wata sanarwa daga Sandia National Laboratories ta nuna.

    2025-11-15 14:33
  • Tantuna Da Dama Sun Nutse A Khan Yunis Sanadiyyar Mamakon Ruwan Sama

    Tantuna Da Dama Sun Nutse A Khan Yunis Sanadiyyar Mamakon Ruwan Sama

    Hukumar Agaji da Ceto ta Falasdinu ta sanar a yau Asabar cewa tantuna da dama mallakar mutanen da suka rasa matsuguninsu a yankin Al-Mawasi, yammacin birnin Khan Yunis da ke kudancin Zirin Gaza ruwan sama mai ƙarfi ya mamaye su.

    2025-11-15 11:12
  • Isra’ila Ta Kai Manyan Kayan Yaki Kan Iyakar Lebanon

    Isra’ila Ta Kai Manyan Kayan Yaki Kan Iyakar Lebanon

    Yayin da gwamnatin Sihiyona ke ci gaba da kai hare-haren wuce gona da iri kan Lebanon, kafofin watsa labaran gwamnatin sun wallafa hotunan mika kayan aikin soja da tankunan sojoji zuwa iyakar Lebanon.

    2025-11-13 11:08
  • Rahoton Cikin Bidiyo | Na Irin Ƙarfin Makamai Masu Linzami Na Iran

    Rahoton Cikin Bidiyo | Na Irin Ƙarfin Makamai Masu Linzami Na Iran

    Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na AhlulBaiti (As) –ABNA-ya kawo maku wani rahoto kan ƙarfin makami mai linzami masu ci gaba na Iran.

    2025-11-13 10:40
  • Previous
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • Next
Muryar 'yan shi'a marasa kafar yada labarai
Desktop version Mobile version

Ya halatta anfani da batutuwan kamfanin ba tare da ambaton madogara ba.

Nastooh Saba Newsroom