-
Hizbullah Ta Ƙi Amincewa Da Miƙa Makamanta Ako Wane Yanayi
Yayin da Ministan Harkokin Wajen Lebanon ya sanar da cewa "girman barnar da aka yi a kudancin kasar ya kara mana kudirin takaita makamai a hannun gwamnati," Hezbollah ta dage kan matsayinta na baya.
-
ISIS Ta Kai Hare-Haren Ta'addanci 31 A Biranen Raqqa Da Hasakah Siriya
Duk da rashin ikon mallakar yankuna, ISIS har yanzu tana da ikon kai hare-haren bama-bamai, hare-haren ba zato ba tsammani, da kuma kashe-kashen mutane a yankunan Raqqa da Hasakah.
-
Spain Ta Maka Jami'an Kamfanin Karfe Da Suka Haɗa Kai A Laifukan Yaƙi A Gaza A Kotu
Kotun Ƙasa ta Spain ta sanar da buɗe shari'a kan manyan jami'ai uku a kamfanin ƙarfe na Sedinor.
-
Amurkawa Sun Mayar Da Martani Ga Rubutun Trump Na Izgilanci + Hotuna
Bayan Trump ya saka wani bidiyo da aka nuna yana jefa sharar kazanta ga masu zanga-zangar Amurkawa, wasu masu fafutukar Amurkawa sun mayar da martani ga sakonsa mai cike da izgili.
-
Wakilin Hezbollah: Da Ba Dan Gwagwarmaya Ba, Da Isra'ila Ta Shafe Lebanon
Ali al-Miqdad, memba na Kwamitin "Amintaccen gwagwarmaya" a Majalisar Dokokin Lebanon, ya jaddada cewa: Raunanar gwagwarmaya yana nufin raunanar dukkan Lebanon; domin idan babu gwagwarmaya da makamanta, Isra'ila ta haɗiye dukkan ƙasar.
-
Saura Kwana Daya A Bude Sabuwar Tashar Jirgin Kasa Mai Suna Sayyidah Maryam A Tehran
A cikin wani rahoto, Kamfanin Dillancin Labarai na Vatican ya bayyana bude Tashar Jirgin Kasa ta Holy Maryam da ke Tehran a matsayin wata alama ta zaman lafiya tsakanin al'ummomin addini a babban birnin Iran.
-
Cikin Shekaru 2; Yadda Isra'ila Ta Jefa Tan Dubu 200 Na Bama-Bamai A Gaza
Tan dubu 200 na ababen fashewa — Isra’ila ta yi amfani da su a Gaza. A duk duniya, ana samar da tan 29,000 na TNT a shekara, amma Isra’ila cikin shekaru biyu ta yi amfani da abin da zai isa shekara bakwai na na Bama-Bamai da za a yi amfani da su a duniya.
-
Jaridar National Interest Ta Yi Gargaɗi Game Da Bullar "Sabuwar Hizbullah"
A cikin wani labarin nazari, mujallar Amurka mai suna The National Interest ta bayyana shakku game da nasarar shirin Donald Trump na cimma daidaito na dindindin a yankin Gaza, tana mai gargadin cewa shirin zai iya taimakawa wajen bullar sabuwar ƙungiya ko ƙungiya mai kama da Hizbullah a yankin.
-
Hizbullah Ta Shirya Sabon Tsarin Soja Tsaf Don Tunkarar Isra’ila
Wata jaridar Lebanon ta rubuta cewa yayin da "Isra'ila" ke buga ƙararrawa game da yaƙi, Hizbullah ta shirya don fafatawa kai tsaye da kwamandojin inuwa da sabon shirin soja; dabarar da dakaru Hizbulla suka dauka wacce ba za a iya sarrafa ta ba.
-
An Buɗe Taron Sufuri Na Yanki A Islamabad
An bude taron yini biyu na ministocin sufuri na yankin gabashin Asiya, wanda gwamnatin Pakistan ta dauki nauyin shiryawa a birnin Islamabad tare da halartar ministan kula da hanyoyi da raya birane na Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
-
Labarai Cikin Hotuna Na Yadda Aka Binne Shahidai 54 A Gaza A Ƙabarin Bai Ɗaya
An haka wani babban kabari mai dauke da gawarwakin shahidai 54 da ba a tantance ba a birnin Deir al-Balah da ke tsakiyar zirin Gaza.
-
An Kashe Uba Da 'Ya'yansa 5 A Hanyarsu Ta Zuwan Makaranta A Libiya.
An harbe su a kusa da kusa inda aka gano wasu bulet a wurin da aka aikata laifin
-
Alexander Turbanov fursunan Haramtacciyar ƙasar Isra'ila da Hamas ta saki.
Ku ne 'yan ƙasa masu 'yanci da aka kewaye da duhu, ni kuwa a matsayin fursuna... ku ne kuka tsare rayuwata... kuka kula da ni kamar yadda uba mai ƙauna ke kula da yaransa... kuka kiyaye lafiyata, mutuncina da walwalata...
-
Amurka Ta Kashe Dala Biliyan 30 A Yakin Gaza/ Babu Makoma Mai Inganci A Shirin Trump Ga Gaza
Rahotanni sun nuna cewa Amurka ta taka muhimmiyar rawa wajen ci gaba da aiwatar da kisan kiyashi a Gaza, inda ta kashe sama da dala biliyan 30, kuma ana aiwatar da wani shiri na tafiyar da makomar yankin a karkashin wata cibiya ta kasa da kasa karkashin jagorancin Trump; wani abu da masu suka suka yi la'akari da matsayin tuwo na mai na na mulkin mallaka ba tare da wani kyakkyawan fata ba.
-
An Kawar Da Shugabannin ISIS A Iraki
Wani mamba a kwamitin tsaro da kariya na majalisar dokokin Iraki ya sanar da kawar da dimbin jigogi a cikin kungiyar ta ISIS da aka fi sani da jagororin kungiyar na tsatso na uku.
-
Kasashen Turai Sun Yi Duk Abin Da Za Su Iya Yi Amma Bai Yi Tasiri Ba
Takunkumin da kasashen Yamma suka kakaba wa Iran domin mayar da ita saniyar ware da kuma matsin lamba ga gwamnatinta kan shirinta na nukiliya a halin yanzu ya ba da akasin tasirin da suke so inda ya hada kan al'ummar kasar kan wata barazana daga waje. Haka kuma, kasar ta ci gaba da bunkasa hanyoyin tattalin arzikinta tsawon shekaru da dama, kuma ta yi hadin gwiwa da sauran kasashe masu tasowa don dakile illar takunkumin, a cewar wani manazarciyar siyasa Elaheh Nouri a jami'ar Tehran.
-
Al-Jubouri: Amurka Ta Tanadi 'Yan Kungiyar ISIS 11,000 A Syria Domin Kai Hari Iraki
Wani dan Majalisar Wakilan kasar Iraki ya bayyana cewa: Amurka ta ajiye 'yan kungiyar ta'addanci ta Da'ish su 11,000 a kasar Siriya domin su yi amfani da su a kan Iraki a nan gaba.
-
Labarai Cikin Hotuna | Kasuwanni Gaza Sun Dawo Aiki Bayan Tsagaita Wuta
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: Bayan aiwatar da yarjejeniyar tsagaita bude wuta da kuma janyewar sojojin yahudawan sahyuniya, kasuwannin yankin Al-Jalaa da ke cikin birnin Gaza sun dawo da cigaba da ayyukansu, inda suka shaida yadda mutane ke kaiwa da komowa. ‘Yan kasar Falasdinu, wadanda aka hana su shiga kasuwanni na tsawon lokaci saboda hare-haren sojin Isra’ila, yanzu sun koma saye da sayarwa da samar da muhimman kayayyaki don biyan bukatunsu na yau da kullun tare da bude wadannan cibiyoyin kasuwanci.
-
Mummunan Fashewar Bam A Khartoum, Babban Birnin Sudan
A yayin da ake shirye-shiryen sake bude filin tashi da saukar jiragen sama na Khartoum, babban birnin kasar Sudan, an samu wasu munanan fashe-fashe sakamakon hare-haren da jiragen yaki marasa matuka suka haddasa.
-
Hotunan Zanga-Zangar Kin Jinin Trump A Jihar Arizona Ta Amurka
Hakan na faruwa ne saboda ci gaba da rufe gwamnatin Amurka a rana ta 20, yayin da majalisar dattawan Amurka ta gaza zartar da kudirin bayar da kudade a ranar Litinin.
-
Labarai Cikin Hotuna| Imam Khamenei Ya Karbi Bakuncin Zakarun Wasanni Na Iran
Jagoran juyin juya halin Musulunci Imam Khamenei ya gana da zakaran wasannin motsa jiki na kasar Iran da kuma wadanda suka lashe gasar kimiyya ta kasa da kasa da safiyar yau 20 ga Oktoba, 2025.
-
Jagora: Samuwar Amurka A Yankin Gabas Ta Tsakiya Shike Haifar Da Yake-Yake
A wani bangare na jawabin nasa, Jagoran juyin juya halin Musuluncin yayin da yake ishara da irin shirmen da shugaban kasar Amurka ya yi a baya-bayan nan dangane da yankin da kuma kasar Iran, ya ce: Shugaban kasar Amurka ta hanyar zuwa Palastinu da aka mamaye da kuma fadin wasu tarin maganganun shirme tare da nuna rashin gaskiya ya yi kokarin sanyawa sahyoniyawan da suka yanke kauna fata,
-
Sojojin Amurka 200 Sun Isa Falasdinu Domin Sanya Ido Kan Tsagaita Wuta A Gaza
Majiyoyin labaran Amurka sun rawaito cewa dakarun Amurka 200 ne suka isa kasar Falasdinu da ke mamaya domin sanya ido kan yadda ake aiwatar da yarjejeniyar tsagaita bude wuta da kuma saukaka shigar da kayan agajin jin kai. Wannan matakin dai wani bangare ne na kokarin da Washington ke yi na karfafa yarjejeniyar tsagaita bude wuta a zirin Gaza.
-
Jagora: Idan Har Trump Na Da Iko Ya Je Ya Kwantar Da Hankalin Amurkawa Da Ke Zanga-Zangar Kyamarsa
Ganawar Zakarun Wasanni da Masu Gasar Cin Kofin Kimiya ta Duniya tare da Jagoran juyin juya halin Musulunci
-
Falasdinawa 97 Ne Suka Yi Shahada A Harin Isra’ila Bayan Tsagaita Bude Wuta
Ofishin yada labarai na gwamnatin zirin Gaza ya sanar a cikin wata sanarwa cewa sojojin mamayar sahyuniya sun karya wannan yarjejeniya a lhar sau 47 tun bayan sanar da tsagaita bude wuta a zirin Gaza, wanda ke cin karo da dokoki das sharuddan tsagaita aiwatar da tsagaita wutar da dama dokokin kare hakkin bil'adama na kasa da kasa.
-
Gwamnan Darfur: Harin Da Dakarun RSF Suka Kai Harin El Fasher Na Kisan Kiyashi Ne
Gwamnan Darfur da ke yammacin Sudan ya bayyana hare-haren baya bayan nan da Dakarun Ba da Agajin Gaggawa suka kaddamar kan El Fasher, babban birnin Darfur ta Arewa a matsayin kisan kare dangi.
-
Amurka; Manyan ‘Yan Siyasa Na Amurka Sun Yi Kukan Rashin Amincewa Da Mulkin Kama-Kary Na Trump! + Bidiyoyi
Ana ci gaba da zanga-zanga mai grima a Amurka domin nuna kin maincewa da mulkin kama karya na Trupm
-
Hizbullah: Ba Za Zamu Taba Yin Tattunawa Kai Tsaye Da Gwamnatin Sahyoniyawa Ba
Wakilin kungiyar Hizbullah Ali al-Miqdad ya yi ishara da cewa akwai wata makarkashiyar da Amurka da sahyoniyawan Amurka suka kulla na jawo kasar Labanon kan turbar sasantawa da wannan gwamnati, inda ya jaddada cewa ba za su taba yin tattaunawa kai tsaye da 'yan mamaya ba, kuma gwagwarmaya tana kan matsayinta mai karfi kuma wajibi ne gwamnatin Labnon ta sauke nauyin da ke kanta.
-
Masallacin Da Ya Zama Mafaka Ga Marasa Gida Bayan An Rusa Shi + Bidiyo A Gaza
Iyalai da dama da suka rasa matsugunansu suna kwana a cikin rushasshen wannan masallaci; wanda a da ya kasance wurin ibada a yanzu ya zama mafaka ga marasa matsuguni.
-
Netanyahu Ya Ba Da Sanarwar Tsayawa Takara A Zaben Isra'ila A 2026
Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu, wanda kotun hukunta manyan laifuka ta duniya ke nema ruwa a jallo saboda ayyukan ta’addancin majalisar ministocinsa a yakin Gaza da laifukan yaki, ya bayyana matakinsa na sake tsayawa takara a zaben 'yan majalisar dokokin Isra'ila da aka shirya gudanarwa a watan Nuwamban shekarar 2026.