-
An Kori Tare Da Kama Shugaban Tsaron Shugaban Venezuela Bisa Zargin Cin Amana
Cikakkun bayanai game da abin da ke faruwa a Venezuela na ci gaba da bayyana, tare da yin bayanin kan yanayin siyasa a Venezuela sabbin rahotanni ke fitowa suna ba da cikakkun bayanai game da abin da ya faru dangane da cin amanar da ta kai ga kama Shugaban kasar.
-
Rikici A Halab Syria Yayi Sandin Mutuwa Da Jikkatar Mutane 62
Majiyoyin labarai sun ruwaito cewa karuwar rikicin tsakanin Kurdawan Syrian Democratic Forces (SDF) da sojojin gwamnatin wucin gadi na kasar ya zuwa yanzu ya haifar da mutuwar fararen hula 8 da kuma raunata wasu 54.
-
Pakistan: Muna Adawa Da Duk Wani Katsalandan Na Ƙasashen Waje A Harkokin Iran
Mai magana da yawun Ma'aikatar Harkokin Wajen Pakistan ya sanar da cewa ƙasarsa tana adawa da duk wani katsalandan na ƙasashen waje a harkokin cikin gidan Iran, kuma wannan batu wani ɓangare ne na manufofin ƙasashen waje na ƙasar.
-
Iran: Ba Ma Son Yin Yaƙi Amma Mun Shirya Masa
Ministan Harkokin Wajen Iran a Beirut: "Ba ma son yaƙi, amma mun shirya don yaƙin"
-
China Za Ta Sayi Mai Daga Iran Maimakon Venezuela
Bayan Amurka ta sace shugaban Venezuela, 'yan kasuwar mai da masu sharhi sun ce matatun mai masu zaman kansu na China za su shigo da mai mai yawa daga Iran a madadin haka, tunda jigilar mai daga Venezuela ya zama ba zai yiwu ba.
-
Al Jazeera: Tehran Ba Caracas Ba Ce! Yunkurin Trump Na Sauya Gwamnati A Iran Ya Gagara
Kasancewar tana da babbar rundunar soja, wuri mai wahalarwa na yanki da kuma gogewar shiga cikin takunkumi da matsin lamba na shekaru arba'in, hakan ya sa sauyin gwamnati a Iran ya zama ba zai yiwu ba.
-
Trump Zai Yanke Qudirin Kan Man Fetur Na Venezuela Ranar Juma'a
Trump zai yanke shawara kan man fetur na Venezuela ranar Juma'a a gaban manyan jami'an manyan kamfanonin mai.
-
Amurka Ta Dakatar Da Manyan Jiragen Ruwa Guda Biyu A Rana Daya
Rundunar Sotcom ta rundunar sojin Amurka ta sanar a wani sako a shafin sada zumunta na X cewa Amurka ta kwace jirgin ruwan mai suna Sophia (M/T Sophia).
-
Lebnon: Dole Ne A Wargaza Hizbullah
Ministan Harkokin Wajen Lebanon: Sojoji Na Iya Fuskantar Hizbullah Da Karfin Tuwo
Ministan Harkokin Waje Youssef Raji ya bayyana cewa "batun kwance damarar Hizbullah shine babban abin da gwamnati ta sa a gaba’ sojojin Lebanon suna da cikakken ikon fuskantar Hizbullah ta hanyar soja idan ya zama dole."
-
Isra’ila Ta Kai Hari Kudancin Lebonan
Gwamnatin Isra'ila ta kai hari kan wata mota a wajen birnin Joya, kudancin Lebanon, inda ta yi sanadin shahadar mutum daya da raunata wani dayan.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Bikin Tunawa Da Haihuwar Yesu Almasihu (SAW) A Jami'ar Ahlul Bayt Ta Duniya
Taron Mauludin Yesu Almasihu (SAW) A Jami'ar Ahlul Bayt Ta Duniya
-
Iran: Amurka Tana Yin Munafurcin Zubar Da Hawayen Kada Ga Al'ummar Iran
Colombia A Majalisar Tsaron: Amurka T Yi Barazanar Sace Shugabanmu
Taron gaggawa na Majalisar Tsaron Majalisar Dinkin Duniya kan cin zarafin Amurka a kan Venezuela ya tabbatar da cewa: Dole ne a amince da amfani da karfi akan siyasa da 'yancin kai na kasashe da ikon mallakar yankuna.
-
Isra'ila Ta Kai Munanan Hare-Hare A Kudancin Lebanon
Gwamnatin Isra'ila ta kai manyan munanan hare-haren da a yankuna daban-daban a kudancin Lebanon
-
Amurka: Hotuna Da Bidiyon Yadda Aka Kai Maduro Zuwa Kotu A New York
Kafafen yada labarai sun wallafa sabbin hotuna na mika Nicolas Maduro, shugaban Venezuela a hukumance, zuwa kotun tarayya ta New York bayan harin sojojin Amurka.
-
Iran: Ta Gano Muggan Makamai A Tehran + Bidiyo
Ƴan Sandan Tehran sun gano bindigogi da da manyan makamai a maɓoyar wasu da ake zargi da tayar da tarzoma a Tehran
-
Iran: Nan Ba Da Jimawa Ba Mahukunta Zasu Fitar Da Rahotanni Kan Masu Tada Zaune Tsaye
Arif: A cikin abubuwan da suka faru kwanan nan, an fallasa shirye-shiryen maƙiya cikin ɗan gajeren lokaci, kuma a cikin makonni masu zuwa, cibiyoyi masu alhakin za su gabatar da rahoto ga jama'a game da maciya amana da ke ɓoye a bayan zanga-zangar halal ta ƴan kasuwa.
-
Yaƙin Da Ake Yi Da Gurguzu A Panama
Tarihin Hare-Haren Sojin Amurka A Latin Amurka Kafin Venezuela
Harin da Amurka ta kai wa Venezuela kwanan nan abin tunawa ne na dogon tarihin Washington na kai harin soji a Latin Amurka; yankin da ya fuskanci juyin mulki na shekaru da dama, yaƙe-yaƙen basasa da ayyukan soji da Amurka ke marawa baya.
-
Takaitaccen Rahoto Kan Ra’ayoyin Kasashen Duniya Kan Harin Da Amurka Ta Kai Venezuela
Ana Allah wadai da kuma kiran a saki: Musamman haɗa da ƙasashe kamar China, Rasha, Iran, Cuba, da Bolivia. Gabaɗaya suna bayyana ayyukan Amurka a matsayin babban keta haƙƙin mallaka da dokokin ƙasa da ƙasa.
-
Akwai Wajibcin Samar Da Ingantattun Bayanai Ga Masu Bibiyar Iran Daga Ƙasashen Waje
Farhat: Yunkurin Tayar Da Hankali A Iran Ɗaukar Nauyin Amurka Ba Sabon Abu Bane
Malama Zeinab Farhat wata mai fafutukar kare hakkin 'yan jarida ta Lebanon a wata hira da ABNA ta ce: "Wannan ba shine karo na farko da Amurka da Isra'ila suka kashe daruruwan daloli don aiwatar da irin wadannan ayyuka don kawo cikas ga yanayin cikin gida da tsaron Iran ba; mafi kyawun mafita don fuskantar wannan fitina ita ce fadakarwa da yin bayani, wanda wannan muhimmin aiki alhakin kafofin watsa labarai ne.
-
Sojojin Amurka Suna Sabbin Yunkuri A Iraki Da Siriya
Wata majiyar tsaro ta Iraki ta ba da rahoton motsin manyan motoci kimanin 150 dauke da sojojin Amurka da kayan aikin soja daga sansanin Ain al-Assad da ke yammacin lardin Anbar zuwa sansanin Al-Tanf da ke Siriya da kuma sansanin Harir da ke Erbil.
-
Labarai Cikin Hotuna | Yadda Ɗaliban Da Ba 'Yan Iran Ba Sika Gudanar Da Ibadar I'tikafi
Da yawa daga cikin ɗaliban da ba 'yan Iran ba ne na Jami'ar Al-Mustafa Al-Alamiyah, da kuma 'yan ƙasashen waje da ke zaune a Qom, sun halarci ibadar I'tikafi a Masallacin Imam Hassan Askari (AS) da ke Qom. Hoto: Hamid Abedi
-
Za Mu Ci Gaba A Kan Tafarkinmu Da Ƙarfi Kuma Muna Ci Gaba Da Yin Ƙarfi Fiye Da Da
Iran Ba Ta Samu Komai Ba Sakamakon Goyon Bayan Da Ta Yi Wa Hizbullah
Sakataren Janar na Hizbullah na Lebanon ya bayyana cewa: "Iran tana son zaman lafiya a yankin kuma ba ta dauki wani mataki don sauya yanayin da ake ciki a Lebanon ba har zuwa yanzu". Ya kuma kara da cewa: "Muna alfahari da samun dangantaka da Iran."
-
Sheikh Zakzaky (H) Ya Gabatar Da Jawabin Mauludin Imam Ali (AS) + Hotuna
Da yammacin jiya Juma'a 13 ga Rajab 1447 (daidai da 2/1/2026) Jagoran Harkar Musulunci, Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ya gabatar da jawabin Mauludin Amirulmuminin (AS), tare da Walima da ba'adin 'yan uwa Musulmi a gidansa da ke Abuja.
-
Taya Murna Da Haihuwar Imam Ali As 13 Ga Watan Rajab A Dakin Ka’abah
Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na Ahlul Bayt (AS) na - ABNA - ya kawo maku bayanai dangane da haihuwa da kuma rayuwar Imam Ali As wanda a Ranar Juma’ah 13 ga watan Rajab shekara ta 23KH.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Ganawar Jagora Da Iyalan Shahidai A Ranar Haihuwar Amirul Muminin (A.S.)
A ranar 13 ga Rajab, ranar haihuwar Amirul Muminin (A.S.), a safiyar yau Asabar (03 ga Janairu 2026), iyalan shahidai Suleimani da mataimakansa, da wasu rukuni na iyalan shahidai, sun gana da Jagoran Juyin Juya Hali na Musulunci, Ayatullah Khamenei, a Husainiyah Imam Khomeini (RA). Hoto: Shafin Jagora
-
An Hana Ministoci Yin Tsokaci Kan Iran
Ana Cikin Ko Ta Kwana A Isra'ila
Bayan karin zaman dar-dar da gargadin da aka yi a Isra'ila, hukumomin tsaron gwamnatin sun nemi ministocin majalisar ministocin Isra'ila da su guji yin duk wani tsokaci game da Iran.
-
Venezuela Ta Fitar Da Sanarwa Kan Harin Sojojin Amurka
Hare-Haren da aka kai sun haɗa da fadar shugaban kasar Venezuela, yankin bakin teku na Nigoroti, sansanin soja na "Forte Tuna", sansanin soja na "La Carlota" da filin jirgin sama na "Igiroti" a safiyar yau.
-
IRGC: Trump ya yi Barazana Ne Ga Al'umma Da Jamhuriyar Musulunci Saboda Yanke Kauna
Rundunar Tsaron Juyin Juya Halin Musulunci ta jaddada a cikin wata sanarwa a munasabar taron cika shekaru da shahadar Janar Suleimani: Rushewar ikon siyasa da tsaro na tsarin mulkin mallaka da rugujewar tsarin Amurka a yankin da duniya baki ɗaya ya samu ne sakamakon tasirin wannan shahidi da mayakan gwagwarmaya.
-
Saudiyya Ta Kai Hare-Hare Kan Matattarar Dakarun UAE A Hadramawt
Majiyoyi sun ruwaito cewa Saudiyya ta kai hare-haren jiragen sama masu yawa kan wurare da taruka a cikin sansanin. Wannan ya haifar da firgici ga mazauna da ke zaune kusa da wuraren da aka kai hari, wanda ya kara tsoratar da karuwar fadan da kuma sauya Wadi Hadramawt zuwa filin yaki a bayyane tsakanin sojojin masu kai hari da kuma wakilansu.
-
Amurka Ta Fara Kai Hari Babban Birnin Venezuela + Bidiyo
Jiragen saman Amurka sun kai hari makamai masu linzami kan Venezuela