-
Hizbullah: Hannu Gwagwagrma Yan Kan Kunama Ne
Shekh Naeem: Za Mu Mayar Da Martani Ga Keta Yarjejeniyar Da Isra'ila Ta Yi
Sakatare Janar na kungiyar Hizbullah ya yi gargadi game da ci gaba da ta'addancin Isra'ila tare da sanar da cewa gwagwarmaya za ta mayar da martani ga duk wani keta yarjejeniyar tsagaita bude wuta kuma dakarunta za su ci gaba da kasancewa a shirye a filin daga.
-
Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Ya Ce: Rundunar Sojan Ƙasa Tana Kare Ƙasa Cikin Jarumta
Jagora: Rundunar Ruwan Iran Na Shirye Don Dandanawa Makiya Sabbin Dacin Shan Kaye
Jagoran juyin juya halin Musulunci, cikin sakonsa na taya murnar Ranar Sojan ƙasa, ya bayyana cewa rundunar sojan Musulunci tana kare ƙasar da tutar da take da ita cikin jarumta.
-
Taya Murna Da Haihuwar Sayyid Qa'id Shahid Qs
Ni Sunan Sayyid Ali Husaini Khamenei ne; An haife Ni a ranar 29 ga Farvardin, 1318...
-
Iran: Ƴan Ta'adda 3 Ne Aka Kashe Tare Da Jikkata 5
Rohotanni sun tabbatar da mutuwar da raunata 'yan ta'addar 'yan aware 8 bayan wani harin da sojojin IRGC suka kai.
-
Isra'ila Ta Keta Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Lebanon
Kafofin yada labarai na Hebrew sun ba da rahoton cewa, duk da tsagaita wuta da aka yi a Lebanon, sojojin sahyoniyawa uku sun jikkata a wani lamari kuma an kai su da jirgi mai saukar ungulu zuwa asibitin Rambamah da ke Haifa. Wadannan kafofin watsa labarai ba su ambaci yanayi da cikakkun bayanai na wannan lamarin ba.
-
Pakistan: An Warware Batun Takunkumai Da Kadarorin Iran Da Aka Rike
Ministan Harkokin Wajen Pakistan: An Warware Batun Takunkumai Da Kadarorin Iran Da Aka Rike A Tattaunawar Islamabad
-
Iran: Ku Yi Biyayya Ga Sabon Tsarin Mashigar Hurmuz
Azizi, Shugaban Hukumar Tsaron Kasar Iran ya yi kira ga jiragen ruwa da suke yunkurin tsallake Mashigar Hurmuz da cewa: Ku yi biyayya da sabon tsarin ruwa na Mashigar Hurmuz.
-
Hizbullahi Ta Nisanta Kanta Da Duk Wani Lamari Da Ya Faru Da Rundunar Unifel
Hizbullah ta fitar da sanarwar kan lamarin da ya faru da Unifel a kudancin Lebanon inda ta musanta duk wata alaka da lamarin da ya faru ga dakarun Unifel a yankin Al-Ghandoriyah-Bentjbil ta ya yi kira ga sojojin Lebanon da su gudanar da bincike kafin duk wani zargi.
-
Hizbullahi Ta Gudanar Ayyukan Ruwan Bama-Bamai 2184 Kan Isra'ila
Kungiyar Hizbullah ta jefa bama-bamai a yankunan da gudanar akan yankunan da Isra'ila ta mamaye cikin ayyukanta 2,184.
-
Iran: Ta Ɗauki Kawanyar Teku Daga Ɓangaren Amurka A Matsayin Karya Tsagaita Wuta
Kakakin Ma'aikatar Harkokin Wajen Iran: Kafofin yada labarai da jama'a kada su kula da wasan kafofin yada labarai na abokan gaba.
-
Hizbullahi Ta Yi Kira Da Al'ummar Su Guji Zuwa Wuraren Da Isra'ila Ta Kai Hari
A cikin wata sanarwa da Hizbullah ta fitar ga al'ummar labonan ta ce: "Ta hanyar bayyana tsagaita bude wuta da makiyin da suka saba da karya yarjejeniya, ana neman jama'a da su guji zuwa wuraren da aka kai hari a Kudancin Labanon da Bekaa da Dahiyat Junibi na kasar. Beirut, ta yadda yanayin zai fito karara".
-
Hizbullahi Ta Yi Ruwan Makamai Akan Arewacin Isra'ila + Bidiyoyi
Kungiyar Hizbullah ta harba manyan makamai masu linzami a yankunan arewacin Isra'ila tare da aukuwar fashe-fashe.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Tunawa Da Shahidan Maidan Resalat
Rahiyani Noor sun shiga tsakiyar Tehran domin tunawa da shahidan da sukai shahada akan titinuna
-
Asiri Yana Ƙara Bayyana Kan Iran Ɓarnar Yaƙi Akan Iran Ya Haifar Ga Amurka
Hotunan tauraron dan adam sun nuna lalacewa da barnar kayan aikin sojin Amurka na biliyoyin daloli.
-
Iran Ta Karya Kawanyar Da Amurka Ta Yi A Teku
Karya kawanyar ya gudana ne daga tashoshin jiragen ruwan Iran inda jiragen suka ketare shingen Amurka ba tare da wani matsala ba.
-
Ci Gaban Da Aka Samu A Fagen Nukiliya Ya Sanya Ziyarar Kwamandan Pakistan Iran
Wata majiya ga Al Jazeera: "Muhimmin ci gaba da aka samu a fagen nukiliya ne ya haifar da ziyarar kwamandan sojan Pakistan a Iran.
-
Sayyid AbdulMalik: Sahayoniya Ba Sa Bin Duk Wani Ƙuduri Ko Tsagaita Wuta.
Jagoran Ansarullah na Yaman: Sahayoniyawan ba sa tabbatuws a kan wani kudurorin ko tsagaita wuta ko dokokin kasa da kasa ko kwamitin sulhu ko Majalisar Dinkin Duniya kuma wannan babban hatsari ne da barazana ga tsaron yankin da tsaron duniya baki daya
-
Adadin Shahidan Yaƙin Gaza Ya Kai 72345.
A wani bangare na rahoton, an bayyana cewa, tun farkon yakin kisan kare dangi na gwamnatin Sahayoniyya a ranar 7 ga Oktoba, 2023, adadin shahidai ya karu zuwa 72,345 kuma adadin wadanda suka jikkata zuwa 172,250.
-
Za'a Gudanar Da Tsagaita Wuta Na Kwanaki 10 A Lebanon A Daren Nan
Iran ta ƙara cin wata nasarar inda ta tilastawa Trump da Isra'ila ayyana tsagaita wuta a Lebanon.
-
Labarai Cikin Hotuna Yadda Aka Gudanar Da Taron Tunawa Da Ranar Kai Hari Kan Makarantar Faizieh Qom.
An gudanar da zaman taron shahadar Imam Sadiq (AS) da kuma tunawa da ranar kai hari kan makarantar Faizieh Qom da tunawa da jagora Shahid da sauran shahidai a yaƙin Ramadan a yammacin Talata bisa ɗaukar nauyin ofishin Ayatullahil Uzma Golpayegani a Imam Shabestan Khomeini (RA) da ke haramin wurin Sayyidah Fatimah Ma'asumah (AS).
-
Isra'ila Ta Kai Hari Da Jirgi Maras Matuƙi Kan Ma'aikatan Ɗauki A Lebonan
Isra'ila ta kai wani hari da jirgin sama mara matuki a kan ma'aikatan agaji a kudancin Lebanon
-
Ma'aikatan Jirgin Ruwa 20,000 Da Jiragen Ruwa 2,000 Ne Suka Makale A Mashigar Hurmuz
Shafin sadarwa na kasar Qatar Al-Jazeera ya ba da cikakken bayani game da rayukan ma'aikatan jirgin ruwa 20,000 da suka makale a mashigar Hormuz tun ranar 28 ga watan Fabrairu 2026, a daidai lokacin da aka fara yakin.
-
Jiragen Dakon Kayayyaki Yaƙin Amurka Na Ci Gaba Da Sauka A Gabasa Ta Tsakiya + Bidiyo Da Hotuna
Kafin yakin, mun ga yawan zirga-zirgar jiragen sama zuwa sansanonin jiragen sama a yankin, ta yadda a ranar 27 ga Fabrairu (kwana daya kafin fara yakin) kusan nau'ikan jiragen sama 310 ne.
-
Manyan Kwamandan Sojojin Pakistan Sun Isa Tehran
Asim Munir ya isa Tehran ne a matsayin shugaban wata babbar tawaga ta tsaro ta siyasa don isar da sakon Amurka da shirin tattaunawa zagaye na biyu.
-
Hizbullahi Na Ci Gaba Da Arangama Da Sojojin Isra'ila
Hizbullah ta sake kai hari kan matattarar sojojin sahyoniyawa da kayan aikinsu a yayin wani samame a birnin Bint Jbei tare da manyan bindigu da rokoki da dama.
-
Iran Ta Lalata Komar Ƴan Ta'addan Amurka Da Isra'ila
Dakarun Iran sun kawar da masu tada kayar baya da ke haifar da rashin tsaro a kudu maso gabashin ƙasar;
-
Wakilin Hizbullah: Kokarin Iran Na Iya Haifar Da Tsagaita Buɗe Buta A Lebanon
A yayin da wasu yunkuri na diflomasiyya ke kara tsananta a yankin, wakilin kungiyar Hizbullah ya sanar da yiwuwar cimma yarjejeniyar tsagaita bude wuta a Lebanon tare da bayyana rawar da Iran ke takawa a wannan gagarumin tsari.
-
Hizbullahi Ta Gudanar Da Ayyukan Soji 35 A Ranar Talata Kan Isra'ila
A jiya Talata kungiyar Hizbullah ta gudanar da ayyukan 35 da makamai masu linzami Jirage marasa matuka UAV, da kuma kwanton bauna a kan mamaya.
-
Labarai Cikin Hotuna | Yadda Al'umma Iran Suka Gabatar Da Taron Juyayin Shahadar Imam Sadiq As A Qom
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: Gungun dinbin al'umma ne suka gudanar da zaman da bugun krji na shahadar Imam Ja'afarus Sadiq As a haramin Sayyidah Ma'asumah As a Qom
-
Labarai Cikin Bidiyo | Na Tarkon Dakarun Hizbullah Suka Danawa Sojojin Isra’ila A Birnin Dayyibah Da Ke Labanon
Labarai Cikin Bidiyo | Na Tarkon Dakarun Hizbullah Suka Danawa Sojojin Isra’ila A Birnin Dayyibah Da Ke Labanon