-
Iran: Kun Gwada Ƙarfin Sojojinmu Da Al'ummar Sau Da Yawa, Kada Ku Sake Gwadawa.
Ma’aikatar Tsaron Iran: Za Mu Kai Hari Ga Duk Warin Da Ya Kai Mana Hari
Hedikwatar Manyan Sojojin a cikin wata sanarwa ta bayyana cewa: Kamar yadda muka nuna a fagen aiki har yanzu, muna mutunta 'yancin kasa na makwabtanmu, amma ba za mu taba jure wa duk wani cin zarafi ba.
-
Tanzaniya: An Gudanar Bikin Maulidin Annabi Muhammad (SAWW) A Kigogo + Hotuna
Ƙungiyar Shi'a Ithna'ashariyyah ta Tanzaniya (T.I.C) ta shirya wani biki na musamman don murnar Maulidin Annabi Muhammad (SAWW), wanda aka gudanar a ranar 30 ga Agusta, 2026 a yankin Kigogo Post, Dar es Salaam, a ƙarƙashin taken "Aminci, Ƙauna da Jinƙai" wanda ke ɗaya daga cikin muhimman koyarwar Annabi Muhammad (SAWW).
-
Girka Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Soji Da Isra'ila Don Fuskantar Barazanar Turkiyya Da Iran
Girka ta sanya hannu kan yarjejeniyar soji da Isra'ila don fuskantar barazanar Turkiyya da Iran.
-
Iran Za Ta Mayar Da Martani Ga Hare-Haren Amurka Fiye Da Yadda Suka Yi
"Wata majiya ta soji mai girma ta jaddada cewa Iran za ta mayar da martani ga hare-haren 'yan ta'addan Amurka fiye da yadda suka yi."
-
Iran: Sojojin Ta'addanci Na Amurka Sun Kai Hari A Wasu Wurare A Kudancin Kasar
CENTCOM ta sanar da cewa: Sojojin Amurka a yau da karfe 12 na rana sun fara kai hari kan wuraren Rundunar Tsaro ta Juyin Juya Halin Musulunci a Iran.
-
Me Yasa Amurka Ta Kasa Kawo Karshen Yaƙe-Yaƙenta? A Afghanistan Da Iran
Shekaru biyar bayan ficewar Amurka daga Afghanistan, yaƙin da wannan ƙasa ke yi wa Iran ya haifar da wata tambaya: me yasa wani lokaci kawo karshen yaƙe-yaƙen Amurka ke da wuya fiye da fara su?
-
Yadda 'Yan Shi'a Na Burundi Suka Yi Bikin Haihuwar Annabi Mai Girma (SAW)
Musulmin ƙasar Burundi, a cikin wani yanayi mai cike da farin ciki, soyayya, da jin daɗi, a wani biki na musamman da aka gudanar a jiya, sun girmama ranar haihuwar Annabi Muhammad Mustafa (SAW) da Imam Sadiq (AS). Wannan biki ya gudana ne tare da halartar wasu muminai daga yankuna daban-daban.
-
Yemen: Amurka Na Taka Rawa Wajen Tsananta Rikicin Saudiyya Da Kasar
Majiyoyin Yemen sun nuna shakku game da labarin da wata kafar yada labarai ta Isra’ila ta yi game da kin amincewar Amurka ga jagorancin wani sabon aiki na Saudiyya a kan Yemen.
-
Shekaru 48 Da Bacewa; Tarihin Rayuwa Da Sirrin Bacewar Imam Musa Sadr
Shekaru 48 bayan bacewar Imam Musa Sadr, Sheikh Muhammad Ya'qub, da Abbas Badriddin a Libya, makomarsu har yanzu tana ɗaya daga cikin mafi sarkakiyar shari'o'in siyasa na tarihin zamani na Lebanon. Musa Sadr a Lebanon ba malami ne na Shi'a kawai ba; ya kasance mutum ne na zamantakewa da siyasa wanda ya yi ƙoƙari ya mayar da batun samun yancin kasa ya zama bukata ta yan ƙasa, ya yi ƙoƙari don gyara tsarin kabilanci na Lebanon, ya jaddada zaman tare tsakanin Musulmai da Kiristoci, kuma a lokaci guda tare da faɗaɗa hare-haren sahyoniyya, ya goyi bayan gwagwarmaya a kan mamaya. Tafiyarsa zuwa Libya a watan Agusta na shekara ta 1978, ya kawo ƙarshen kasancewarsa a fili da abokan tafiyarsa; wanda jami'an Libya suka bayar da labarin tafiyarsu zuwa Roma daga kasarsu, daga bayan bincike bai yi daidai da sakamakon binciken Italiya da Lebanon ba.
-
Iran Ta Lalata Kayan Aikin Soji Da Wuraren Da Jiragen Yakin Makiya Suke Ajiye + Bidiyo
Rundunar Tsaro ta Juyin Juya Halin Musulunci ta sanar da cewa: An lalatar da kayan aikin fasaha da gyare-gyare da kuma wuraren da jiragen yakin makiya suke ajaiye a sansanonin sojan saman Amurka guda biyu na Malik Hussein da Al-Azraq.
-
Iran Ta Kakkabo Jirgin Yaki Maras Matuki Na Amurka A Tekun Farisa
Rundunar Tsaro ta Juyin Juya Halin Musulunci ta sanar da cewa: An kai hari kan wani jirgin yaki marasa matuki na MQ9 na Amurka a saman mashigar Hormuz, kuma ya fado cikin ruwan Tekun Farisa.
-
Iran Ta Kai Hari Kan Sansanin Amurka "Al-Minhad" A UAE Da Jiragen Yaki Marasa Matuki + Bidiyo
Sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun kai hari kan wuraren da jiragen sama masu saukar ungulu da sojojin Amurka ke tsugunna a sansanin "Al-Minhad" na Hadaddiyar Daular Larabawa da jiragen yaki marasa matuki masu rubdarwa.
-
Sayyid Ibraheem Zakzaky (H): Haɗin Kan Musulmi Shi Zai Dawo Musu Da Izzarsu + Hotuna
A yau Lahadi, 17 ga Rabi’ul Awwal 1448, Jagora (H) ya gabatar da jawabin Mauludi tare da rufe taron Makon Haɗin Kai ga ɗimbin mahalarta daga sassa daban-daban na al’ummar Musulmi, a Abuja.
-
Jagora (H) Ya Gana Da Malamai Da Mahalartan Taron Makon Haɗin Kai + Hotuna
Jagora (H) ya gana da malamai da mahalarta taron Makon Haɗin Kan Musulmi da Harkar Musulunci ta shirya, a matsayin wani ɓangare na bukukuwan Mauludin Manzon Allah (S), a ranar Asabar, 16 ga Rabi’ul Auwal 1448 (29/8/2026), a gidansa da ke Abuja.
-
Murnar Haihuwar Manzon Rahama Muhmmad Dan Abdullah (S) Da Jikansa Imamus Sadik As
Mun masu taya daukacin Al’ummar musulmi da wadanda ba musulmai ba dama sauran halittun duniya gaba daya murnar haihuwa shugaban Annabawa da jagorana manzanni (sawa) da haihuwar jikansa Imam Abi Abdullah Ja’afar dan Muhammad Sadik (as)
-
Amurka: Za’a Gudanar Da Taron Majalisar Harkokin Musulunci Ta A Washington
Ana gudanar da wannan taro da bikin shekara-shekara ne a daidai lokacin da batun shigar Musulmai cikin siyasa, kare cibiyoyin demokradiyya, da rawar da al'ummar Musulmin Amurka ke takawa a makomar siyasar ƙasar, suka fi samun kulawa.
-
Ammar Hakim: Matsalar Mashigar Hormuz Ba Zata Daɗe Ba Za A Warware Ta
Ammar Hakim, yana mai cewa rikicin mashigar Hormuz ba zai daɗe ba kuma da yardar Allah za a warware shi, ya bukaci jami'an Iraki su yi koyi darasi daga rikicin tattalin arziki na yanzu.
-
Yadda Saudiyya Ke Yada Tsattsauran Ra’ayin Wahabiyanci A Boyayyar Fuska A Afirka
A Najeriya, ma'aikatar harkokin Musulunci ta Saudiyya ta gudanar da wani taron ilimi na kimanin daliban addini 150 a Legas, babban birnin kasar, wanda aka keɓe shi don nazarin littafin "Matanil-Aqidatul-Wasitiyyah" na Ibn Taymiyyah; shirin da Riyadh ke ikirarin ana gudanar da shi ne don yada daidaito, amma a hakika yana haifar da karuwar tsattsauran ra'ayi ne.
-
An Sanyawa Wasu Sashen Daliban Hauza Rawunna A Haihuwar Annabi Da Ima Sadiq (As) + Hotuna
Bikin Sanya Rawani ga Daliban Addini a Ranar Haihuwar Annabin Musulunci (SAW) da Imam Ja'afar Sadiq (AS)
-
A Cikin Wani Sako Don Tunawa Da Makon Hadin Kai
Jagoran Juyin Juya Hali: Mahukuntan Yankin Su Gane Makiyansu Na Gaskiya / Dukkan Al’ummu Kada Su Bari A Sami Sabani A Tsakaninsu
Jagora Ayatullah Sayyid Mujtaba Hosseini Khamene'i, jagoran juyin juya halin Musulunci, a cikin wani sako don tunawa da Makon Hadin Kai, ya taya al'ummar Iran da al'ummar Musulunci murnar ranar haihuwar Annabi Muhammad Mustafa (SAW) da Imam Ja'afar Sadiq (AS).
-
Abubuwan Da Ba Bayyana Ba Daga Rayuwar Ilimi Da Gudanarwa Ta Ayatullah Sayyid Mujtaba Khamene'i;
Jagora: Kashi Na Biyu: Hidima Ga Mabukata Da Samar Da Cibiyoyin Agaji
Hidima ga mabukata, tana ɗaya daga cikin muhimman halayen rayuwar ilimi da gudanarwa ta Ayatullah Sayyid Mujtaba Hosseini Khamene'i, yanayin da ya wuce ɗabi'ar mutum ɗaya, ya kai ga, ɗabi'a ta iyali.
-
Bangladesh: An Gudanar Da Bikin "Julus" Don Tunawa Da Haihuwar Annabi Mai Girma (SAW) + Hotuna
Tare da zuwan ranar haihuwar Annabi Mai Girma (SAW), garin Chittagong mai tashar jiragen ruwa na Bangladesh ya kasance masaukin bikin gargajiya na "Julus"; wani biki mai girma da ake gudanarwa tare da halartar dubban Musulmai da kuma karatun salwati da waƙoƙin yabon Annabi.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Hadin Kan Musulunci Na Kasa Da Kasa Karo Na 40 A Qom -2
An gudanar da taron hadin kan Musulunci na kasa da kasa karo na 40 a safiyar yau Asabar (29 ga Ogusta,2026) tare da halartar masana da malaman makarantun addini da jami'a, da nufin nazarin tunanin gina wayewa da mulki a karkashin hadin kan Musulunci, don bincika "sake gina asalin al'umma" da "samar da ikon wayewa" tare da mayar da hankali kan ra'ayoyin Imam Shahidi Ayatullah Khamene'i a Qom.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Hadin Kan Musulunci Na Kasa Da Kasa Karo Na 40 A Qom -1
An gudanar da taron hadin kan Musulunci na kasa da kasa karo na 40 a safiyar yau Asabar (29 ga Ogusta,2026) tare da halartar masana da malaman makarantun addini da jami'a, da nufin nazarin tunanin gina wayewa da mulki a karkashin hadin kan Musulunci, don bincika "sake gina asalin al'umma" da "samar da ikon wayewa" tare da mayar da hankali kan ra'ayoyin Imam Shahidi Ayatullah Khamene'i a Qom.
-
Amurka: 'Yan Jarida 3 Da Aka Kora Sun Shigar Da Gwamantin Amurka Kara
'Yan jarida uku da aka kora daga jaridar sojin Amurka Stars and Stripes sun shigar da kara a kotun tarayya a kan Ministan Tsaro Pete Hegseth da wasu manyan jami'an Pentagon biyu, inda suka zargi gwamnatin Trump da "kora ba bisa ka'ida ba" da kuma yunkurin "boye gaskiya".
-
Iran: An Kama 'Yan Leken Asiri 30 Naamurka Da Isra'ila A Iran
Ma'aikatar Leken Asiri ta Iran ta sanar da cewa ta kama mutane 30 da aka bayyana a matsayin 'yan leken asiri masu karbar albashi na Amurka da Isra'ila a lardin Markazi, bisa zargin lalata dukiyar jama'a, kona gidaje, wuraren kasuwanci, masallatai, da gine-ginen gwamnati a abubuwan da suka faru a watan Janairu na shekara ta 2026.
-
Yemen: Isra’ila Ta Gaza Wajen Karya Azama Da Niyyar Al'ummar Yemen
Babu shakka, yanayin yaki da ƙiyayya tsakaninmu da Isra’ila, yanayi ne mai ci gaba, kuma wannan aikin laifi da matsorata da Isra’ila ta kai wa gwamnatin Yemen karkashin jagorancin Ahmed al-Rahawi, wani yunkuri ne na hana Yemen ci gaba da matsayinta na kai hari ga Isra'ila saboda laifukan da ta ke yi a Gaza. Amma Isra’ila ba ta yi nasara ba; domin hare-haren Yemen sun ci gaba bayan an kai wa gwamnatin Yemen hari.
-
A Taron Kasa Da Kasa Na Hadin Kan Musulunci:
Araghchi: Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Ta Ciri Tutar Kira Ga Hadin Kai Da Kusantar Juna A Duniyar Musulunci
Sayyid Abbas Araghchi, Ministan Harkokin Waje na Jamhuriyar Musulunci ta Iran, ya halarci taron tattaunawa tare da mahalarta taron kasa da kasa na 40 na hadin kan Musulunci, wanda aka gudanar tare da halartar Hujjatul Islam Wal Muslimeen Hamid Shahryari, shugaban majalissssar kusantar mazhabobi ta duniya, da wasu malamai da masana daga Iran da sauran kasashen duniya.
-
Labarai Cikin Hotuna | Na Taron Kasa da Kasa na 40 na Hadin Kan Musulunci
An fara taron kasa da kasa na 40 na hadin kan Musulunci da safiyar jiya Alhamis (27 ga Ogusta 2026) tare da halartar wasu fitattun malaman duniyar Musulunci a zauren taron shugabannin.
-
Matanin Sakon Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Ga Gwamnati
Jagora: Al'ummar Iran Sun Cancanci Su Ji Dadin Hidimtawar Jami'an Gwamnatin A Matakin Da Ya Dace Da Su.
Samun damar yi wa al’umma hidima da kuma manufofin Jamhuriyar Musulunci, wata ni'ima ce mai daraja da ya kamata a kiyaye ta. A wannan lokaci mai muhimmanci da sarkakiya da "Iran mafi ƙarfi" ke fuskanta, ɗaya daga cikin abubuwan da suka wajaba don cimma wannan buri, baya ga aiki dare da rana da ƙirƙira mai ci gaba, shi ne bayyana da kuma ba da labarin iko da ƙarfin Iran da al'ummarta masoya. Rauni, gazawa, da karancin abubuwa, ba sa buƙatar ba da labari ko haskakawa; a'a, suna buƙatar tsarawa da aiki don magance matsalar. Wani lokaci faɗin rauninmu na gaskiya a lokacin da makiya ke buƙatar samar da kuzari, babban taimako ne a gare su, kuma yana iya sa zukatan abokai da magoya baya su damu kuma su rude su. To, idan masu sauraren waɗannan maganganun na gaskiya su ne kawai jama'a da masu son ci gabanmu, to damuwar za ta ragu. Amma ƙarfi, iko, da abubuwa masu kyau, bisa ga koyarwar Alkur'ani "Amma ni'imar Ubangijinka, ka faɗa," suna buƙatar ba da labari da haskakawa.