-
Labarai Cikin Hotuna | Yadda Falasdinawa Ak Yin Hijira Daga Arewa Gaza Zuwa Yamma
Kamfanin dillancin labarai na Ahlul Baiti (ABNA): Ci gaba da kai hare-haren Isra’ila ya sake tilasta wa Falasdinawa yin hijira daga arewacin Gaz zuwa kudancinta.
-
Ana Rusa Gaza Amma Shiru.../Mutuwa Ta Kowane Bangare/Kaura Mutuwa Ce /Kudi Ba Su Da Amfani.
A Gaza, ba a auna tazarar kilomita, ko cikin mintuna ko sa'o'i. Lokaci ya zama lokacin jira don mutuwa ko tsira na ɗan lokaci. Nisan da ke tsakanin gidanku da "wuri samun aminci" ya zama nisa tsakanin ku da mutuwa.
-
Bidiyon | Jana'izar Shahidi Hussein Khalil Mansour "Gharib" A Garin Aitarun Dake Kudancin Kasar Lebanon
Bidiyon | Jana'izar Shahidi Hussein Khalil Mansour "Gharib" A Garin Aitarun Dake Kudancin Kasar Lebanon
-
Dubi Cikin Watan Satumba Watan Shekar Da Jini; Tun Daga Ta’addancin Pagers Zuwa Ga Hakuri Da Juriyar Hizbullah Bayan Shahadar Sayyid Hasan Nasrullah
Wadannan ranaku na tunawa ne da laifuffukan da Isra'ila ta aikata a kasar Labanon, tun daga fashewar wayoyin hannu na Pagers zuwa kisan gillar da ta yi wa manyan kwamandojin kungiyar Hizbullah, lamarin da ya sa a watan Satumban bara ya zama wata mutanen na Lebanon ba za su taba mantawa da shi ba.
-
Yadda Aka Gudanar Da Bikin Maulidin Annabi Muhammad (SAW) A Arusha Tanzaniya + Hotuna
Yadda Aka Gudanar Da Bikin Maulidin Annabi Muhammad (SAW) A Arusha Tanzaniya + Hotuna
-
Labarai Cikin Hotuna: Haramin Imam Riza As Na Murnar Zagayowar Ranar Haihuwa. Annabi Muhammadu {Sawa}
Kamfanin dillancin labarai na AhlulBaiti: A ranar 10 ga watan Satumba ne Haramin Imam Riza ya shirya gagarumin biki na zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammad (SAW). Taron ya gudana ne a zauren Vilayat tare da halartar Ayat Ahmad Marvi, mai kula da Ustan Quds Razavi wurin mauludin.
-
-
Shaikh Zakzaky H: Hadin Kai Umarni Ne Daga Allah, Ku Yi Riko Da Igiyar Allah, Kada Ku Rarraba".
Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya (IMN) Allamah Shekh Ibrahim Zakzaky H ne ya gabatar da jawabin rufe taron makon hadin kai a Abuja ranar Laraba Ina a jawabinsa ya yi gargadi akan hare-haren da ake kaiwa kasashen musulunci, tare yin kiran hadin kai.
-
Falasdinawa 70 Su Kai Shahada A Safiyar Yau A Gaza
Falasdinawa 70 ne suka yi shahada tun a safiyar yau (Asabar) sakamakon hare-haren da Isra'ila ta kai a yankunan Sheikh Radwan da Jabalia Nuzla a Gaza.
-
Masu Fafutukar Kyamar Yaki A Japan Sun Hallara A Mako Na 100 Don Goyon Bayan Falasdinu
Masu fafutuka kin jinin yaki a birnin Kanazawa na kasar Japan sun yi taro karo na 100 a kusa da tashar JR Kanazawa domin neman kawo karshen harin da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila ke kaiwa zirin Gaza tare da nuna goyon bayansu ga al'ummar Palasdinu.
-
An Gudanar Da Bukukuwan Maulidin Manzon Allah (Saww) Da Iyalansa A Kasar Kamaru.
An gudanar da bikin Maulidin Manzon Allah SAW a Jamhuriyar Kamaru, inda aka gabatar da lacca mai taken falalar Manzon Allah SAW da alayensa.
-
Rahoto Cikin Hotuna: Na Bikin Maulidin Manzon Allah (S.A.W) Da Imam Ja'afar Sadik (A.S) A Majalisar Ahlul Baiti Ta Duniya.
Ayatullah Ramezani: Ya godewa Jagora bisa amincewar da ya yi masa tare da sake nada shi a matsayin Babban Sakataren Majalisar.
-
Rahoton Hotuna | Na Kayataccen Maulidin Manzon Allah (SAW) A Birnin Tehran
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: A yammacin ranar maulidin manzon Allah (SAW); birnin Tehran ya cika a hasake tun daga hanyar da ta taso daga dandalin Haft-Tir zuwa dandalin Vali-Asr (AJ) ya cikada al’umma suna masu nuna farin ciki da maraba da haihuwar Annabin Rahama (s) in da suka shirya maukibobi na taryar baki da yin wasan wuta a dandalin Vali-Asr, inda suka kayata wannan musamman bikin. Hoto: Zahra Amir-Ahmadi
-
Shekh Allamah Zakzaky (H) Ya Gana Da ‘Yan Uwa Dalibai Da Ke Karatu A Jami’o’i Daban-Daban A Iran + Hotuna
Shaikh Zakzaky {H}: “Da zaran an tauye darajar Annabi (S), to an rushe addinin ne. Don haka za ku ga makiya addinin gaskiyar magana, kullum sukan yi suka ne kan al’amarin Annabi (S), don in suka soki Annabi (sun san) suna rusa addinin ne”.
-
An Gudanar Da Mauludin Manzon Allah {A} A Abuja + Hotuna
Harkar Musulunci karkashin jagorancin Sayyid Ibraheem Yaqoub Zakzaky (H) ta gudanar da gagarumin muzaharar 17 ga watan Rabi'ul Auwal, wanda shine muzaharar Maulidi da aka saba gudanarwa a duk shekara.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Taron Majalisar Koli Ta Majalisar Farkawa Ta Musulunci
A wannan taro an karanta sako daga Ali Akbar Welayati, babban sakataren majalisar farkawawar Musulunci ta duniya mai taken: "Kisan kare dangi a Gaza wani lamari ne da ba za a iya dawo da shi ba a tarihi".
-
Rahoto Cikin Hotuna | Bikin Maulidin Manzon Allah (SAW) Da Imam Sadik (AS) A Husainiyar Imam Khumaini (RA).
An gudanar da bikin Mauludin Manzon Allah (S) bisa halartar gungun iyalan shahidan kwanaki 12 da sukai shahada a yaki daga sassa daban-daban na kasar Iran, da ma baki daga sassa daban-daban na kasashen musulmi da na duniya baki daya a Husainiyar Imam Khumaini (RA).
-
Rahoto Cikin Hotuna | Bikin Sanya Rawani Ga Dalibai A Ranar Maulidin Manzon Allah (SAW) Da Imam Jafar Sadik (AS) A Birnin Qum.
A daidai lokacin da ake gudanar da Maulidin Manzon Allah (SAW) da Imam Jafar Sadik (AS) a yau Laraba 10 ga Satumba, 2025, an gudanar da bikin maulidi da sanya rawani ga dalibai a gidajen Ayatullahi Makarem Shirazi da Fazel Lankarani. Hoto: Hamid Abedi
-
Kasar Yemen Ta Mayar Da Maulidin Manzon Allah A Matsayin Wani Yunkuri Na Fuskantar Isra’ila
Babban birnin kasar Yemen, Sana'a, da sauran lardunan kasar sun gudanar da gagarumin bukukuwa na tarihi na ranar 12 ga watan Rabi'ul Awwal don tunawa da maulidin manzon Allah {SAWA}.
-
Bidiyon Yadda Falasɗinawa Suka Gudanar Da Maulidin Annabi Muhammad Sawa A Masallacin Qudus
Bidiyon Yadda Falasɗinawa Suka Gudanar Da Maulidin Annabi Muhammad Sawa A Masallacin Qudus
-
Yemen: Miliyoyin Mutane Ne Duka Halarci Maulidin Annabi Muhammad (Sawa)
Miliyoyin Mutane yamanawa ne suka Halarci Maulidin Annabi Muhammad A Sana'a
-
Labarai Cikin Hotuna | Almajiran Sheikh Zakzaky H Sun Fara Tattaki Daga Najaf Zuwa Karbala
Kamfanin Dillancin Labarain ƙasa da ƙasa Ahlul-Baiti (ABNA) ya ruwaito cewa: yan sa'o'i da suka gabata 'Ƴan'uwa almajiran Sayyid Ibraheem Zakzaky (H) masu gudanar da ibadar tattakin Arba'in na Imam Husain (A.S) sun kama hanyar Karbala daga birnin Najaf. A yau Asabar 14/Safar/1447 (09_08_2025). Iraq Media Forum. 09_August_2025 14_Safar_1447H
-
Sheikh Ibrahim Alzakzaky {H}: Mutum Ya Tsaya Ƙyam Tsakani Da Allah, Ƙyam Saboda Allah, Ko Me Zai Faru Ya Faru.
Jagora ya gana da ba'adin 'yan uwa a Asabar 9 ga Almuharram 1447 a gidansa da ke Abuja, a munasabar juyayin Shahadar Abi Abdullahil Husain (AS).
-
Katsina Najeriya: An Gudanar Da Muzaharar Ashura + Hotuna
Da misalin ƙarfe 4:00pm na yammacin yau Lahadi 10 ga watan Muharrama, 1447 dai-dai da 06/07/2025 ne ’yan’uwa musulmi almajiran Sayyid Zakzaky (H) na Da’irar Katsina suka fito ƙwai da kwarkwata domin bin sahun muminai na faɗin duniya mabiya mazhabar Ahlulbaiti (S) wajan nuna alhini da juyayi na kisan jikan Annabi Muhamamd, Imamul Husain (A.S).
-
Sheikh Ibrahim Alzakzaky {H}: Allah Ta'ala Yayi Imam Khumaini (QS) Mutum Wanda Ke Da Natsuwa Da Rashin Tsoro
A ranar Talata 3/6/2025 (6/12/1446) ne Jagoran Harkar Musulunci, Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ya gabatar da jawabi ga dalibai da malaman manyan makarantu da ke karkashin inuwar ‘Academic Forum’, a munasabar tunawa da shekara 36 da wafatin Imam Khumaini (QS), a gidansa da ke Abuja.
-
Najeriya Ta Karbi Bakuncin Taro Kan Gudunmawar Imam Khumaini Da Tasirinsa A Afirka + Bidiyo
A jiya Lahadi ne aka gudanar da wani taro a birnin Kano da ke arewacin Najeriya domin yin nazari kan rayuwa da kuma gudunmawar marigayin wanda ya kafa jamhuriyar Musulunci ta Iran Imam Khumaini. Kungiyar Zahra ta Najeriya, tare da hadin gwiwar jami’ar Ilimi ta AlMustafa da ke Kano, da kungiyar Academic Forum na Harkar Musulunci ne suka shirya taron.
-
Sheikh Ibrahim Zakzaky {H} Ya Gana Da Ƴan Uwa 33 Da Aka Sako Daga Gidan Yari
Da safiyar jiya Alhamis 1 ga watan Zulhijja, 1446 (29/5/2025) ne Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky, ya gana da ragowar ‘yan uwa mutum 33 da suka fito daga kurkuku, bayan shafe kimanin shekaru shida suna tsare tun bayan waki’ar 22 ga July 2019 a Abuja.
-
Sheikh Yakubu Yahaya: Hatta Waƙi'ar Buhari Ba Ta Iya Raba Ƴan Uwa Da Jagoranci Ba
Sheikh Yaqoub ya ƙara jaddada cewa, ‘yan uwa a cikin Harka na da manyan hadafi guda biyu: Na farko, mutum ya samu tsira a gaban Allah (SWT) ta hanyar sauke nauyin da aka ɗaura masa. Na biyu kuma, shi ne samun ƙiyadar jagoranci ba tare da rarrabuwa ba koda kuwa an samu bambance-bambancen fahimta ko ra’ayi.
-
Shaikh Zakzaky H Ya Gana Da Ɗaliban Fudiyyah + Hotuna
Jiya laraba 23 ga watan DhulQa'ada, 1446H (21/05/2025) Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H), kamar yadda aka saba kowacce shekara ya gana da wasu daga cikin ɗaliban makarantun Fudiyya daban-daban waɗanda suke shirin yin bikin haddar Alkur’ani Mai girma, a gidansa da ke Abuja.
-
Lebnon: Isra’ila Ta Kai Hari Kan Wata Mota Mutun Daya Yayi Shahada
Mamaya na ci gaba da karya yarjejeniyar tsagaita bude wuta a kasar Lebanon daga lokaci zuwa lokaci ta hanyar kai hare-hare tare da kashe 'yan kasar ba tare da hukuma ta dauki wani mataki ba.