Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa Jiragen yakin haramtacciyar kasar Isra'ila sun kai hare-hare sama da 18 kan makarantu da matsugunan gaggawa da kuma gidajen zama da bankin Quds a birnin Gaza a safiyar yau Asabar.

Falasdinawa 70 ne suka yi shahada tun a safiyar yau (Asabar) sakamakon hare-haren da Isra'ila ta kai a yankunan Sheikh Radwan da Jabalia Nuzla a Gaza.
Your Comment