-
Labarai Cikin Hotuna | Na Taron Ma'aikatan Majalisar Ahlul Bayt (a.s) Ta Duniya
Ma'aikatan Majalisar Ahlul Bayt (a.s) ta Duniya sun gudanar da taron wanda ya yi daidai da Bukukuwan Watan Shaban da bukukuwan murnar juyin juya halin musulunci na Iran
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Halartar Shugaban Majalissar Ahlul Bayt As Ta Duniya Muzaharar Allawadai Da Masu Tarzoma A Tehran
Ayatullah Ramzani Dz ya halarci tattakin nuna kin amincewa da masu tada tarzoma na tashe-tashen hankula da suka faru a Iran a kwanakin nan
-
Rahoto Cikin Hotuna | Bikin Tunawa Da Haihuwar Yesu Almasihu (SAW) A Jami'ar Ahlul Bayt Ta Duniya
Taron Mauludin Yesu Almasihu (SAW) A Jami'ar Ahlul Bayt Ta Duniya
-
Musulmai Ba Sa Yin Shiru Ba Idan Aka Ci Zarafi Ga Abubuwa Masu Tsarki
Majalisar Ahlul Bayt (As) Ta Duniya Ta Yi Allah Wadai Da Cin Zarafin Alqur'ani A Amurka
Bayan cin zarafin Alqur'ani mai tsarki a Amurka, Majalisar Duniya ta Ahlul Bayt (AS) ta fitar da wata sanarwa da ta yi Allah wadai da wannan aiki tare da kiransa cin zarafi kai tsaye ga dukkan al'ummar Musulmi.
-
Labarai Cikin Hotuna | Na Taron Gabatar Da Littafin " Runbun Ilimin Shi'a"
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: An gudanar da bikin buɗe "Ƙwafi na littafin Runbun Ilimin Shi'a" mai taken "Gabatar da Shi'a a Duniyar Yau; Bukatu da Kalubale" a yau, Alhamis, 18 ga Disamba, 2025 a zauren taro na Majalisar Duniya ta Ahlul Bayt (AS).
-
Tsarin Ilimi Don Gabatar Da Shi'a, Bisa Ga Hankali Da Fahimtar Ɗan Adam
An Gudanar Da Bikin Buɗe Babban Littafi Na "Runbun Ilimin Shi'a"
A wani biki da aka gudanar a yau, Alhamis, 18 ga Disamba, 2025, a zauren taro na Majalisar Duniya ta Ahlul Bayt (AS) da ke Qom, an bayyana "Ƙwafi Runbun Ilimin Shi'a".
-
Wanene Hujr Ibn Addi?
Hujr ibn Adi yana ɗaya daga cikin waɗanda suka zo gaban Annabin Allah suka karbi Musulunci tun yana ƙarami. Kyawawan halayensa sun haɗa da gudun duniya, yin salloli, da sauransu. Ya kasance tare da Imam Ali (AS) a Siffin da Nahrawan kuma yana ɗaya daga cikin sahabban Imam Hasan (AS). Hujr ya ƙi Muawiyah kuma ya la'ance shi, Muawiyah kuma ya fusata da matsayin da ya dauka, ya ba da umarnin a kasheshi kuma ya shahadantar da shi a shekara ta 51 bayan hijira.
-
Membobin Cibiyar Binciken Musulunci Sun Gana Da Ayatullah Ramazani + Hotuna
Membobin Cibiyar Binciken Musulunci ta Majalisar Shawarwari ta Musulunci sun gana da Ayatullah Ramazani
-
Rahoto Cikin Hotuna: Na Taron Majalisar Koli ta Majalisar Ahlul Baiti ta Duniya
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: an gudanar da taro karo na 195 na majalisar koli ta majalisar kolin Ahlulbaiti ta duniya a birnin Tehran, tare da halartar mambobin majalisar koli ta duniya.
-
Bidiyon Rahoton Tashar Karbala Kan Rufe Taron Kafafan Yada Labarai Na Biyu: "Mu 'Ya'yan Husaini (AS) Ne"
Bidiyon Rahoton Tashar Karbala Kan Rufe Taron Kafafan Yada Labarai Na Biyu: "Mu 'Ya'yan Husaini (AS) Ne"
-
Rahoto Cikin Hotuna | Taron Majalisar Koli Ta Majalisar Farkawa Ta Musulunci
A wannan taro an karanta sako daga Ali Akbar Welayati, babban sakataren majalisar farkawawar Musulunci ta duniya mai taken: "Kisan kare dangi a Gaza wani lamari ne da ba za a iya dawo da shi ba a tarihi".
-
Rahoto Cikin Hotona | Taron Kasa Da Kasa Kan Hadin Kan Musulunci Karo Na 39
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: An fara taron kasa da kasa kan hadin kan musulmi karo na 39 a yau Litinin 8 ga watan Satumba, 2025 a dakin taro na kasa da kasa tare da halartar shugaban kasar Masoud Pezzekian da gungun malamai daga kasashen musulmi fiye da baƙi 80 na duniya da baƙi na cikin gida 210 ne ke halartar taron. Har ila yau, an karɓi takardu 148 daga cikin 392 da aka ƙaddamar don gabatarwa a taron. Za a gudanar da wannan taro na tsawon kwanaki 3 daga ranar 8 zuwa 10 ga watan Satumba a karkashin kulawar Majalisar Kusanto da Mabiya Addinin Musulunci, taron mai taken "Annabin Rahma da Al’umma Daya".
-
Rahoton Hoto | Taro Na Shekara Na Ma’aikatan Kamfanin Dillancin Labaran Ahlul Baiti (AS) _ABNA_
an gudanar da taron shekara-shekara na ma'aikatan kamfanin dillancin labarai na ABNA a yammacin ranar Alhamis 04/09/2025 shekara a dakin taro na rukunin mataimakan Imam Mahdi (AS) da ke birnin Qum.
-
Tattakin Arbaeen Ƙwarewa Ce Ta Musamman
Rufe Taron Kasa Da Kasa Karo Na Biyu Mai Taken {Mu 'Ya'yan Husain (AS) Ne} Wanda
Bikin wanda aka gudanar domin karrama wadanda suka yi nasara a karo na biyu na gasar "Mu 'ya'yan Husain (AS) ne" da kuma karrama wasu masu fafutuka na kasa da kasa na Arbaeen, ya kasance tare da shirye-shirye daban-daban.
-
-
-
Hujjatul-Islam Nawwab: Yin Anfani Da Salon Rayuwar Imam Husaini As Shine Mafita Ga Al'ummar Yau
Hujjatul-Islam Nawwab: Wakilin Jagoran Harkokin Hajji da Aikin Hajji ya jaddada wajabcin cin gajiyar rayuwa da koyarwar Imam Husaini (AS) don biyan bukatun al'ummar yau a wajen rufe taron kafafen yada labarai na duniya karo na biyu na "Mu 'ya'yan Imam Husaini (AS) ne".
-
Mazaje Nagartattun Tarihi Sune Fitilar Jagoran Dan Adam
Masoya Da Makiya Imam Husaini (AS) A Mizanin Darasin Tarihi
Me ya sa za dole mu san masu kyawawan ayyuka da marassa kyau? Ta yaya za mu koyi darussa na rayuwa daga gare su? Gabatar da sahabban Imam Husaini (AS) da wadanda suka kafa tarihi a Karbala shi ne haske mai shiryarwa a gare mu a yau. A daya bangaren kuma, darussa masu daci na rayuwar Yazid da sahabban Umar Sa’ad suna tunatar da mu nutsuwar mutum a tafarkin bata.
-
Sakon Majalisar Ahlul Baiti (AS) Ta Duniya Biyo Bayan Hare-Haren Isra’ila Ga Iran
Majalisar Ahlul Baiti (AS) Ta Duniya a cikin wata sanarwa da ta fitar ta jaddada cewa, fara yaki da da Iran, keta alfarma ne ga haramin Ahlul Baiti (AS), kuma a halin yanzu dukkanin masu son 'yanci a duniya, musamman ma kungiyoyin Ahlul Baiti masu alaka da wannan majalissar ta Ahlulbaiti, za su iya yin kira da babbar murya fiye da kowane lokaci cewa yahudawan sahyoniya 'yan ta'adda ne, kuma al'ummar Iran a dunkule cikin hadin kai sama da kowa ne lokaci za su mayar da martani mai karfi ga wannan gwamnatin mai kashe yara da ta'addanci.
-
Ranar Ghadeer Ranar Isar Da Sakon Musulunci Gaba Daya Murnar Zagayowar Edil Ghadeer 1446h
Wanda Manzan Allah ya dauki tsawon shekara 23 yana isar da sakon Allah ga Al,ummarsa, sai Allah yace idan har bai isar da wannan sakon ba to kamar bai isar da sakon Allah bane gaba daya, wanda wannan ya faru ne a ranar ghader khum (18) ga watan Zul Hijjah shekara ta (10) bayan hijirah, Manzan Allah ya tsaya a cikin sahara ya bayyanawa al’ummarsa wadanda zasu jagorancesu a bayansa tunda daga lokacin har izuwa qarshen duniya
-
Labarai Cikin Hotuna | Ayatullah Ramezani Ya Gana Da Babban Limamin Cocin Katolika Na Ivory Coast
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul Baiti (AS) – ABNA - ya habarta cewa: Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren majalisar Ahlulbaiti ta duniya, wanda ya kai ziyara kasar Ivory Coast bisa gayyatar da malaman addini suka yi masa, ya gana da babban limamin cocin Katolika na kasar Cote d’Ivoire kuma wakilin fadar Vatican Cardinal Ignace Dogbo Bessie.
-
An Bude Ofishin Yada Labaran ABNA A Ghana / ABNA Ta Zama Muryar Ahlul Baiti (AS) a Yammacin Afirka
An bude ofishin ABNA a nahiyar Afrika a babban birnin kasar Ghana a wani biki da ya samu halartar babban sakataren majalissar Ahlul Baiti (AS) ta duniya.
-
Ayatullah Ramezani: Imam Khumaini (RA) Ya Canza Takun Duniya / Ya Farfado Da Martaba Da Adalci A Wannan Zamani
Babban sakataren majalisar Ahlul-Baiti (AS) ta duniya ya ce: dukkan mu daliban makarantar Imam Khumaini (R.A) ne, yana da cikakken tsarin addini kuma ya yi imani da cewa kamata ya yi addini ya yi tasiri matuka ga dukkan bangarori. Imam Khumaini (R.A) ya ba wa musulmi marbata da kuma canza daidaiton duniya a fagen siyasa da addini. A da can kasashen Gabas da Yamma suna neman hannun jari, amma a yau abin da ya saba wa tsarin mulkin mallaka shi ne Musulunci da fahimtar Imam Khumaini (RA).
-
Hotuna: Taron "Gudunwar Malaman Musulunci A Ci Gaban Duniya Tare Da Mai Da Hankali Kan Falasdinu" A Senegal
Hotuna: Taron "Gudunwar Malaman Musulunci A Ci Gaban Duniya Tare Da Mai Da Hankali Kan Falasdinu" Da Aka Gudanar A Babban Birnin Kasar Senegal.
-
Yadda Ahlulbayt (AS) Suka Kasance Wajen Adalci Da Mutuncin Dan Adam
Hotuna: Taron Kimiyya Mai Taken "Ahlulbayt (AS) Da Adalci Da Mutuncin Dan Adam" Da Aka Gudanar A Dakar, Senegal
Kamfanin dillancin labaran Ahlulbaiti: An gudanar da taron ilimi na "AhlulBait (a.s.) da adalci da mutuncin dan 'adama" tare da halartar Ayatullah Reza Ramazani, babban sakataren majalisar Ahlulbaiti (a.s.) ta duniya a birnin Dakar, babban birnin kasar Senegal. Ayatullah Ramazani ya yi tafiya zuwa kasar da ke yammacin Afirka bisa gayyatar da malaman addini na kasar Senegal suka yi masa.
-
ABNA Na Taya Al'ummar Musulmai Murnar Auren Imam Ali Da Sayyidah Fatima {AS}
Manzon Allah (SAW) ya ce: “Wannan Jibrilu ne yake gaya mani cewa Allah ya aurar da Fatima gareka –Imam Ali- , kuma mala’iku dubu arba’in suka shaida aurenta...
-
Labarai Cikin Hotuna| Taron Taron Bude Ofishin Majalissar Ahlul Baiti (AS) Ta Duniya A Labanon
Hotona | Taron Bude Ofishin Majalissar Ahlul Baiti (AS) Ta Duniya A Babban Birnin Kasar Labanon
-
Ayatullah Ramezani Ya Isa Ƙasar Nijar
Babban sakataren Majalisar Ahlulbaiti (AS) to duniya ya isa kasar Nijar
-
Jagora: Dangane Da Ilimin Fikihu, Wadannan Abubuwan Suna Da Kyau A Yi La'akari Da Su
Na farko, fikihu amsoshin addini ne ga bukatu a aikace na dai-dai kun mutane da al'umma. Tare da haɓakar kaifin hankali na canjawar tsatso, wannan bukatun dole ne, a yau fiye da kowane lokaci, su kasance suna da tushe mai tushe na hankali da na ilimi, kuma su zamo wadaanda za’a iya fahimta da ganewa.
-
Sakon Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Ga Taron Cika Shekaru 100 Da Sake Kafa Makarantar Hauza Ta Qum
Ayatullah Khamenei: Aikin makarantar hauza shi ne kafa manyan layukan da suka shafi sabuwar wayewar Musulunci/Bayyana abubuwan da ake bukata na babbar makarantar hauza a cikin al'ummar musulmi.