-
Ayatullah Dari NajafAbadi: Watan Ramadan Wata Ne Na Yaduwar Rahamar Ubangiji Da Buɗe Ƙofofin Gafara.
Mataimakin shugaban majalisar koli ta majalisar Ahlul-baiti (AS) ya fitar da sako tare da taya daukacin al'ummar musulmin duniya musamman ma al'ummar wannan yanki masu imani na zuwan watan mai alfarma watan Ramadan.
-
Gudanar Da Taron Tunawa Da Annabi Isa (AS) A Jami'ar Ahlul-Baiti (AS) / Tabbatar Da Matsayin Iran Na Tarihi Da Goyon Bayan Addinan Ubangiji.
An gudanar da bukukuwan maulidin Annabi Isa (AS) a jami'ar Ahlulbaiti (AS) ta kasa da kasa tare da halartar Ayatullah Riza Ramazani babban sakataren majalisar Ahlul Baiti (AS) ta duniya da Robert Lugal Archbishop na Toulouse na kasar Faransa.
-
Yau Majalissar Ahlul Bait As Ta Duniya Ke Cika 34 Da Kafawa
Majalisar Ahlul Baiti ta Duniya majalisa ce mai zaman kanta wacce aka kafa ta da nufin gabatar da addinin Musulunci da yada koyarwar Alkur'ani da Ahlul Baiti (AS) da karfafa hadin kan Musulunci da tallafawa mabiya Ahlulbaiti (as) a duniya,
-
Fassarar Wani Ɓangare Na Jawaban Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci: Wawayen Sun Ji Kamshin Tsire
Jagoran juyin juya halin Musulunci: Ina hasashen cewa, bullar wata kungiya mai karfi ma za ta faru a kasar Siriya
-
Taya Murna Da Haihuwar Shugabar Matayen Duniya Da Lahira Sayyidah Fatimah As
Sayyidah Fatimah Salamullahi Alaiha Wa’abiha Ba’alaha Wa Baniha Wasirril Musatauda’u Fiha Diyar Manzon Allah Daga Sayyidah Khadijah Alaihassalam An Haifeta A 20 Ga Jumadal Akhir Shekarata Biyar Bayan Aiko Annabi Salamullahai Alaihin Wa’alihi.
-
An Fara Horon Koyar Da Aikin Jarida Na Kasa Da Kasa A Birnin Qum
A yau Juma'a 20 ga watan Disambar 2024 ne aka fara gudanar da horon aikin jarida mai taken "Jaridar kasa da kasa" karkashin jagorancin Kamfanin Dillancin Labarai na Ahlul-Baiti (AS) na kasa da kasa - ABNA - a dakin taro na Kamfanin Dillancin Labarai na Abna da ke birnin qum.
-
Salon Rayuwar Ahlul Baiti Bayyana Soyayya Ga Yara A Cikin Tarihin Imam Husaini As
Soyayyar 'ya'ya abu ne na boye wanda Allah ya ajiye shi a cikin zukatan iyaye, amma abin da yake da muhimmanci a cikin wannan lamari kuma yake da tasiri a cikin tarbiyya shi ne bayyana soyayya.
-
Sanin Yanayin Rayuwar Zamantakewar Sayyidah Fatimah (AS) A Makka Da Madina
Boyuwar kabarin Sayyidah Fatimah (AS) a tarihi yana nufin ci gaba da yunkurinta da kuma alamar kin yardarta da ya faru a tarihi ne, kuma wannan kin amincewa za ta kare ne a lokacin da rayuwar tsarin sarauta da na kama karya yazo karshe a duniyar Musulunci, sannan kuma tsarin Imamanci na Muhammadiyya ya samu farfadowa tun daga farko da kuma samuwar tabbatarsa
-
Tunawa Da Shahadar Sayyidah Fatimatuz Zahra’a As 03/Jumadal Akhir/ 11/ Bayan Hijra
Sayyida Zahra (A.S) tabi Matakai guda biyar zuwa shida da Sayyidah Zahra'a A's ta bi wajen kare Imamin Zamaninta Da Wilayarsa ga su kamar haka: 1- Matakin farko na kasancewarta a bayan kofa. 2- Mataki na biyu shi ne halartar masallaci da gabatar da hudubar Fadak da rokon jama'a da su taimaka wa Imamin Zamanin Su Wato Imam Ali(a.s). 3- Mataki na uku shi ne take gidajen Ansar har darare 40 tana mai nemi taimako daya bayan dayansu domin su taimakawa Ali As Amma ba su amsa ba...
-
Rahoto Cikin Hotuna Na Gudanar Da Zaman Makokin Shahadar Sayyida Fatima Zahra (A.S) A Birnin Kum
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Baiti (AS) – ABNA- ya bayar da rahoton cewa, an gudanar da zaman makokin shahadar Sayyida Fatima Zahra (a.s) a babban masallacin juma'a na birnin Qum tare da halartar dinbin masoya Ahlulbaiti ma'abotan tsarki As Hoto: Hadi Cheharghani
-
Rahoto Cikin Hotuna Na Taron Makoki Kwanaki Goma Na Farko Na Shahadar Sayyidah Fatimah As A Husainiyyar Bani Fatimah Isfahan
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Baiti (AS) – ABNA- ya bayar da rahoton cewa, an gudanar da zaman makoki na kwanaki goma na farko na tunawa da shahadar Sayyidah Fatimah As a Husainiyyar Bani Fatimah da ke birnin Isfahan tare da halartar dinbin jama'a daban-daban. Hoto: Pejman Ganjipur
-
Sanin Yanayin Rayuwar Zamantakewar Sayyidah Fatimah (AS) A Makka Da Madina
Boyuwar kabarin Sayyidah Fatimah (AS) a tarihi yana nufin ci gaba da yunkurinta da kuma alamar kin yardarta da ya faru a tarihi ne, kuma wannan kin amincewa za ta kare ne a lokacin da rayuwar tsarin sarauta da na kama karya yazo karshe a duniyar Musulunci, sannan kuma tsarin Imamanci na Muhammadiyya ya samu farfadowa tun daga farko da kuma samuwar tabbatarsa
-
Tunawa Da Shahadar Sayyidah Fatimatuz Zahra’a As 13/Jumadal Ula/ 11/ Bayan Hijra Bisa Ruwayar Kwana 75
Wannan Rana Tana Daya Daga Ranekun Da Aka Ruyawaito Shahadar Sayyidah Fatimah As Kasancewar Matsalar Rubutu Da Aka Samu Wajen Rubuta Ranar Da Tayi Shahada Daga Ciki Akwai Wannan Rana Kamar Yadda Ruwayar Kwanaki 75 Ta Nuna.
-
Salon Rayuwar Ahlul Baiti (As) Umarni Da Kyakkawan Aiki Da Tarbiyya A Cikin Iyali A Cikin Rayuwar Imam Muhammad Baqir (A.S.)
Imam Sadik (a.s) ya ce mahaifinsa ya ce game da tsarin tarbiyya: “Babana Imam Muhammad Bakir (a.s.) ya kasance yana tara mu yana bukatarmu mu da mu rika zikirin Allah har zuwa fitowar rana, wadanda ackinmu suke da ikon karanta Alkur'ani sai ya umarce su da su karanta shi, wadanda kuma ba su da damar iya karanta Alkur’ani sai ya ce da su su yi ta zikirin Allah.
-
Salon Rayuwar Ahlul Baiti|Karya Itace Ƙofar Zunubai! Sakamakon Giba A Lahira
Lokacin da ya fita sai ya sami wasiwasi a zuciyarsa nay a aikata aikin da ya sabwa mutuncinsa, amma nan take ya yi tunanin cewa idan Annabi (SAW) ya tambaye shi wannan gobe idan ya ce bai yi irin wannan aikin ba, to yayi karya. kuma idan ya fadi gaskiya, za a yi masa haddi, hakan kuma za ayi masa akan sauran ayyukan da ba daidai ba, wannan yin tunanin da barin karya yayi shine ya zama tushen barin dukkan zunubansa.
-
Labarai Cikin Hotuna Na Taron Tunawa Da Sayyid Hashim Safiyyuddin Da Majalisar Ahlul Baiti (AS) Ta Duniya Ta Gabatar.
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul Bait (As) - ABNA - ya habarta cewa: domin tunawa da girmama shahidi Hujjatul-Islam walmuslimin Sayyid Hashim Safoyyuddin shugaban majalisar zartarwa na kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon da kuma girmama shahidai na tafarkin gwagwarmaya, bisa daukar nuyin Majalisar Ahlul-baiti (A.S) ta duniya tare da halartar cibiyoyi masu alaka da juna a sashen Shabestan na Imam Khumaini (a.s) a hubbaren Sayyidah Ma’asumah (As) a birnin Kum. Hoto: Hamid Abedi
-
Bidiyo Taron Tunawa Da Sayyid Hashim Safiyyuddin Da Majalisar Ahlul Baiti (AS) Ta Duniya Ta Gabatar.
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul Bait (As) - ABNA - ya habarta cewa: domin tunawa da girmama shahidi Hujjatul-Islam walmuslimin Sayyid Hashim Safoyyuddin shugaban majalisar zartarwa na kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon da kuma girmama shahidai na tafarkin gwagwarmaya, an gudanar da taro bisa daukar nuyin Majalisar Ahlul-baiti (A.S) ta duniya tare da halartar cibiyoyi masu alaka da juna a sashen Shabestan na Imam Khumaini (a.s) a hubbaren Sayyidah Ma’asumah (As) a birnin Kum.
-
Rahoton Taron Tunawa Da Sayyid Hashem Safiyyuddin Da Majalisar Ahlul-Baiti (AS) Ta Gudanar + Hotuna Da Bidiyo
An gudanar da taron tunawa da Sayyid Hashem Safiyyuddin a harabar Imam Khumaini (RA) da ke hubbaren Sayyidah Ma’sumah (a.s) a birnin Qum.
-
Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci: Dole Ne A Fahimtar Da Gwamnatin Sahyoniyawa Irin Karfi Da Himmar Da Al'ummar Iran Ke Da Shi
Jagoran ya ce: Dole ne a warware kuskuren kididdigar hasashen gwamnatin sahyoniyawa. Sun samu kuskuren lissafi dangane da Iran. Ba su san Iran ba, ba su san matasan Iran ba, ba su san al'ummar Iran ba, har yanzu ba su iya fahimtar karfi, iyawa, himma da kuma nufin al'ummar Iran yadda ya kamata. Dole ne mu fahimtar da su wadannan.
-
Rundunar Sojojin Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Ta Sanar Da Shahadar Sojojin Samanta 4 Bayan Harin Da Isra’ila Da Amurka Suka Kai Iran A Daren Jiya
A cikin wata sanarwa da rundunar sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fitar ta sanar da shahadar mayakanta hudu a hare-haren na daren jiya.
-
Sakon Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Na Iran Bayan Shahadar Jarumin Mujahid Kwamanda Yahya Sinwar.
Shi fuska ne mai walwali ta gwagwarmaya da mujahada; Ya tsaya da azama a gaban maƙiyi azzalumi dan mamaya; Ya mare makiyi cikin dabara da jarumta; Ya bar tarihin bugu kamar na 7 ga watan Oktoba da ba za a iya samun mamadin shi ba a tarihin wannan yanki; Sannan kuma ya tashi zuwa ga matakin shahidai cikin girmamawa da alfahari.
-
Bayanin Karshe Na Taron Majalisar Koli Ta Majalisar Ahlul-Baiti (AS) Ta Duniya: Abin Da Kasashen Musulmi Suka Sa A Gaba Shi Ne Cikakken Goyon Baya Ga Al'ummar Palastinu Da Lebanon Da Ake Zalunta.
A taro karo na dari da casa’in da hudu na majalisar koli ta majalisar duniya ta Ahlulbaiti (AS), baya ga batutuwan da suka shafi majalissar, an tattauna kan sabbin abubuwan da suka faru a yankin tare da halartar mambobin majalisar da baki a wajen taron. Daga karshe 'yan majalisar koli ta Ahlulbaiti, tsira da amincin Allah su tabbata a gare su, sun bayyana matsayinsu.
-
Rahoto Cikin Hotuna Yanyanin Haramin Sayyidah Ma’sumah (As) A Daren Shahadarta.
Kamfanin dillancin labarai kasa da kasa na Ahlul-Baiti (AS) – ABNA- ya kawo maku rahotan yadda haramin Sayyida Masumah As, ya kasance a daren shahadarta.
-
Duk Da Goyon Bayan Wanda Aka Zalunta Da Yazo A Tarihin Imam Ali As, Me Ya Sa Mutane Ba Su Mara Masa Baya?
Dole ne a yarda da cewa Ali (a.s.) ba wai kawai yana da kima da farin jini a tsakaninmu musulmi ba, sai dai kamarsa da ba kasafai ake samunsa ba wanda mutum ne na musamman ya cancanci yabo da girmamawa ga dukkan bil'adama.
-
Sakon Ta’aziyyar Shugaban Majalisar Ahlul-Bait (AS) Ta Duniya Dangane Da Shahadar Shugaban Kungiyar Hizbullah.
Babban shugaban majalissar Ahlul-Baiti (AS) ta duniya ya ce: "tare da zukata wadandaa suka gamsu da nufi da kaddarar Allah, cikin bakin ciki, da damuwa, da hakuri da juriya, da dukkan girmamawa da daukaka, muna mika ta'aziyyarmu ga shahadar jagoran gwagwarmayar Musulunci Allama jarumi Sayyid Hasan Nasrallah babban shugaban kungiyar Hizbullah kuma memba a majalisar Ahlul Baiti (AS) ta duniya tare da rokon Allah Ta'ala ya sanya shi a mafi kololuwar darajojin sammai.
-
Salon Rayuwar Ahlul Baiti Shahada A Tafarkin Rayuwar Imam Ali (As)
Imam Ali As, ba wai kawai ba ya tsoron mutuwa, a’a ba ya ma daukar ta a matsayin abin gudu da rashin kyan gani, sai dai yana maraba da ita, kuma yana kukan cewa bai samu shahada ba.
-
Ayatullah Sistani Ya Yi Kira Da A Gaggauta Kawo Ƙarshen Hare-haren Da Gwamnatin Sahyoniyawa Ke Kaiwa Ƙasar Labanon
Ayatullah Sistani Ya Yi Kira Da A Yi Duk Mai Yiwuwa Wajen Ganin An Kawo Ƙarshen Hare-haren Da Gwamnatin Sahyoniyawa Ke Kaiwa Ƙasar Labanon
-
Rahoto Cikin Hotuna Na Bukin Rufe Taron Kasa Da Kasa Na «نحن ابناءالحسین علیهالسلام» A Birnin Qum - 2
A cikin wannan biki, Ayatullah Ramazani, babban sakataren majalisar, Hojjatul Islam da musulmi, Dr. Hamid Ahmadi, shugaban kwamitin al'adu na hedikwatar Arbaeen ta kasar, da kuma kungiyar malamai da masu yada labarai sun sami halarta.
-
Rahoto Cikin Hotuna Na Bukin Rufe Taron Kasa Da Kasa Na «نحن ابناءالحسین علیهالسلام» A Birnin Qum - 1
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Baiti As - ABNA ya habarta cewa: a wajen rufe taron kasa da kasa na "Nahnu Abna’ul -Husain (A.S)" tare da kaddamar da "Poster Arbaeen na musamman a kasashe 63 na duniya" , a safiyar yau Laraba - 19 ga Satumba 2024 - a zauren taron majalisar Ahlul-Baiti (AS) ta duniya a birnin Qum. Hoto: Hamid Abedi
-
Ranar Goma Ga Watan Rabi’ul Awwal Ita Ce Ranar Da Aka Daura Auren Manzon Allah (SAWA) Da Sayyidah Khadija As.
Wanda ya dace ace mafi daukakar Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam) da macen da ta dace da girman mutuntakarsa wacce ta amsa manufofinsa madaukaka, wanda kuma babu wata mace a duniyar talikai da cika hakan sai Sayyidah Khadija As. Saboda abunda ke jiranta na qoqari da himma da haquri.