-
Rahoto Cikin Hotuna: Na Taron Majalisar Koli ta Majalisar Ahlul Baiti ta Duniya
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: an gudanar da taro karo na 195 na majalisar koli ta majalisar kolin Ahlulbaiti ta duniya a birnin Tehran, tare da halartar mambobin majalisar koli ta duniya.
-
Bidiyon Rahoton Tashar Karbala Kan Rufe Taron Kafafan Yada Labarai Na Biyu: "Mu 'Ya'yan Husaini (AS) Ne"
Bidiyon Rahoton Tashar Karbala Kan Rufe Taron Kafafan Yada Labarai Na Biyu: "Mu 'Ya'yan Husaini (AS) Ne"
-
Rahoto Cikin Hotuna | Taron Majalisar Koli Ta Majalisar Farkawa Ta Musulunci
A wannan taro an karanta sako daga Ali Akbar Welayati, babban sakataren majalisar farkawawar Musulunci ta duniya mai taken: "Kisan kare dangi a Gaza wani lamari ne da ba za a iya dawo da shi ba a tarihi".
-
Rahoto Cikin Hotona | Taron Kasa Da Kasa Kan Hadin Kan Musulunci Karo Na 39
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: An fara taron kasa da kasa kan hadin kan musulmi karo na 39 a yau Litinin 8 ga watan Satumba, 2025 a dakin taro na kasa da kasa tare da halartar shugaban kasar Masoud Pezzekian da gungun malamai daga kasashen musulmi fiye da baƙi 80 na duniya da baƙi na cikin gida 210 ne ke halartar taron. Har ila yau, an karɓi takardu 148 daga cikin 392 da aka ƙaddamar don gabatarwa a taron. Za a gudanar da wannan taro na tsawon kwanaki 3 daga ranar 8 zuwa 10 ga watan Satumba a karkashin kulawar Majalisar Kusanto da Mabiya Addinin Musulunci, taron mai taken "Annabin Rahma da Al’umma Daya".
-
Rahoton Hoto | Taro Na Shekara Na Ma’aikatan Kamfanin Dillancin Labaran Ahlul Baiti (AS) _ABNA_
an gudanar da taron shekara-shekara na ma'aikatan kamfanin dillancin labarai na ABNA a yammacin ranar Alhamis 04/09/2025 shekara a dakin taro na rukunin mataimakan Imam Mahdi (AS) da ke birnin Qum.
-
Tattakin Arbaeen Ƙwarewa Ce Ta Musamman
Rufe Taron Kasa Da Kasa Karo Na Biyu Mai Taken {Mu 'Ya'yan Husain (AS) Ne} Wanda
Bikin wanda aka gudanar domin karrama wadanda suka yi nasara a karo na biyu na gasar "Mu 'ya'yan Husain (AS) ne" da kuma karrama wasu masu fafutuka na kasa da kasa na Arbaeen, ya kasance tare da shirye-shirye daban-daban.
-
-
-
Hujjatul-Islam Nawwab: Yin Anfani Da Salon Rayuwar Imam Husaini As Shine Mafita Ga Al'ummar Yau
Hujjatul-Islam Nawwab: Wakilin Jagoran Harkokin Hajji da Aikin Hajji ya jaddada wajabcin cin gajiyar rayuwa da koyarwar Imam Husaini (AS) don biyan bukatun al'ummar yau a wajen rufe taron kafafen yada labarai na duniya karo na biyu na "Mu 'ya'yan Imam Husaini (AS) ne".
-
Mazaje Nagartattun Tarihi Sune Fitilar Jagoran Dan Adam
Masoya Da Makiya Imam Husaini (AS) A Mizanin Darasin Tarihi
Me ya sa za dole mu san masu kyawawan ayyuka da marassa kyau? Ta yaya za mu koyi darussa na rayuwa daga gare su? Gabatar da sahabban Imam Husaini (AS) da wadanda suka kafa tarihi a Karbala shi ne haske mai shiryarwa a gare mu a yau. A daya bangaren kuma, darussa masu daci na rayuwar Yazid da sahabban Umar Sa’ad suna tunatar da mu nutsuwar mutum a tafarkin bata.
-
Sakon Majalisar Ahlul Baiti (AS) Ta Duniya Biyo Bayan Hare-Haren Isra’ila Ga Iran
Majalisar Ahlul Baiti (AS) Ta Duniya a cikin wata sanarwa da ta fitar ta jaddada cewa, fara yaki da da Iran, keta alfarma ne ga haramin Ahlul Baiti (AS), kuma a halin yanzu dukkanin masu son 'yanci a duniya, musamman ma kungiyoyin Ahlul Baiti masu alaka da wannan majalissar ta Ahlulbaiti, za su iya yin kira da babbar murya fiye da kowane lokaci cewa yahudawan sahyoniya 'yan ta'adda ne, kuma al'ummar Iran a dunkule cikin hadin kai sama da kowa ne lokaci za su mayar da martani mai karfi ga wannan gwamnatin mai kashe yara da ta'addanci.
-
Ranar Ghadeer Ranar Isar Da Sakon Musulunci Gaba Daya Murnar Zagayowar Edil Ghadeer 1446h
Wanda Manzan Allah ya dauki tsawon shekara 23 yana isar da sakon Allah ga Al,ummarsa, sai Allah yace idan har bai isar da wannan sakon ba to kamar bai isar da sakon Allah bane gaba daya, wanda wannan ya faru ne a ranar ghader khum (18) ga watan Zul Hijjah shekara ta (10) bayan hijirah, Manzan Allah ya tsaya a cikin sahara ya bayyanawa al’ummarsa wadanda zasu jagorancesu a bayansa tunda daga lokacin har izuwa qarshen duniya
-
Labarai Cikin Hotuna | Ayatullah Ramezani Ya Gana Da Babban Limamin Cocin Katolika Na Ivory Coast
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul Baiti (AS) – ABNA - ya habarta cewa: Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren majalisar Ahlulbaiti ta duniya, wanda ya kai ziyara kasar Ivory Coast bisa gayyatar da malaman addini suka yi masa, ya gana da babban limamin cocin Katolika na kasar Cote d’Ivoire kuma wakilin fadar Vatican Cardinal Ignace Dogbo Bessie.
-
An Bude Ofishin Yada Labaran ABNA A Ghana / ABNA Ta Zama Muryar Ahlul Baiti (AS) a Yammacin Afirka
An bude ofishin ABNA a nahiyar Afrika a babban birnin kasar Ghana a wani biki da ya samu halartar babban sakataren majalissar Ahlul Baiti (AS) ta duniya.
-
Ayatullah Ramezani: Imam Khumaini (RA) Ya Canza Takun Duniya / Ya Farfado Da Martaba Da Adalci A Wannan Zamani
Babban sakataren majalisar Ahlul-Baiti (AS) ta duniya ya ce: dukkan mu daliban makarantar Imam Khumaini (R.A) ne, yana da cikakken tsarin addini kuma ya yi imani da cewa kamata ya yi addini ya yi tasiri matuka ga dukkan bangarori. Imam Khumaini (R.A) ya ba wa musulmi marbata da kuma canza daidaiton duniya a fagen siyasa da addini. A da can kasashen Gabas da Yamma suna neman hannun jari, amma a yau abin da ya saba wa tsarin mulkin mallaka shi ne Musulunci da fahimtar Imam Khumaini (RA).
-
Hotuna: Taron "Gudunwar Malaman Musulunci A Ci Gaban Duniya Tare Da Mai Da Hankali Kan Falasdinu" A Senegal
Hotuna: Taron "Gudunwar Malaman Musulunci A Ci Gaban Duniya Tare Da Mai Da Hankali Kan Falasdinu" Da Aka Gudanar A Babban Birnin Kasar Senegal.
-
Yadda Ahlulbayt (AS) Suka Kasance Wajen Adalci Da Mutuncin Dan Adam
Hotuna: Taron Kimiyya Mai Taken "Ahlulbayt (AS) Da Adalci Da Mutuncin Dan Adam" Da Aka Gudanar A Dakar, Senegal
Kamfanin dillancin labaran Ahlulbaiti: An gudanar da taron ilimi na "AhlulBait (a.s.) da adalci da mutuncin dan 'adama" tare da halartar Ayatullah Reza Ramazani, babban sakataren majalisar Ahlulbaiti (a.s.) ta duniya a birnin Dakar, babban birnin kasar Senegal. Ayatullah Ramazani ya yi tafiya zuwa kasar da ke yammacin Afirka bisa gayyatar da malaman addini na kasar Senegal suka yi masa.
-
ABNA Na Taya Al'ummar Musulmai Murnar Auren Imam Ali Da Sayyidah Fatima {AS}
Manzon Allah (SAW) ya ce: “Wannan Jibrilu ne yake gaya mani cewa Allah ya aurar da Fatima gareka –Imam Ali- , kuma mala’iku dubu arba’in suka shaida aurenta...
-
Labarai Cikin Hotuna| Taron Taron Bude Ofishin Majalissar Ahlul Baiti (AS) Ta Duniya A Labanon
Hotona | Taron Bude Ofishin Majalissar Ahlul Baiti (AS) Ta Duniya A Babban Birnin Kasar Labanon
-
Ayatullah Ramezani Ya Isa Ƙasar Nijar
Babban sakataren Majalisar Ahlulbaiti (AS) to duniya ya isa kasar Nijar
-
Jagora: Dangane Da Ilimin Fikihu, Wadannan Abubuwan Suna Da Kyau A Yi La'akari Da Su
Na farko, fikihu amsoshin addini ne ga bukatu a aikace na dai-dai kun mutane da al'umma. Tare da haɓakar kaifin hankali na canjawar tsatso, wannan bukatun dole ne, a yau fiye da kowane lokaci, su kasance suna da tushe mai tushe na hankali da na ilimi, kuma su zamo wadaanda za’a iya fahimta da ganewa.
-
Sakon Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Ga Taron Cika Shekaru 100 Da Sake Kafa Makarantar Hauza Ta Qum
Ayatullah Khamenei: Aikin makarantar hauza shi ne kafa manyan layukan da suka shafi sabuwar wayewar Musulunci/Bayyana abubuwan da ake bukata na babbar makarantar hauza a cikin al'ummar musulmi.
-
Aikin Hajji Manhaja Ce Ta Wayewar Musulunci, Kuma Hanya Ce Ta Tabbatar Da Al’umma Daya Dunkulalliya.
Babban Sakatare Janar na Majalisar Ahlul Baiti (AS) ta duniya da yake jaddada fa’idar aikin Hajji da damarmakin da ke cikinsa, ya dauke ta a matsayin dandali ne na tabbatar da al’ummar musulmi, ya kuma yi kira da a zurfafa amfani da wannan aiki na gina wayewa daga manyan mutane, jami’ai, da mahajjata.
-
Sheikh Ibrahim Zakzaky Ya Jaddada Muhimmiyar Rawar Da Kafafen Yaɗa Labarai Ke Takawa Wajen Inganta Koyarwar Ahlul Baiti (AS).
Ci gaba da kawo cikakken rahoton babban taron kasa da kasa na Kamfanin Ahlul-baiti (AS) na kasa da kasa karo na uku, tare da halartar masu fafutuka daga kasashen Afirka sama da 20 + hotuna da bidiyoyi.
-
Ayatullah Ramezani: Jihadi A Fagen Yaɗa Labarai Bai Gaza Jihadi A Zahiri Ba
Kamfanin dillancin labaran ƙasa da ƙasa na Ahl-Bait As -Abna- ya habarta cewa: a safiyar yau ne aka gudanar da taron kasa da kasa karo na uku na "masu yaɗa labaran Ahlulbaiti (AS)" bisa munasabar kwanaki goma na karama tare da halartar masu fafutuka da masana daga Iran da nahiyar Afirka tare da ɗaukar nauyin kamfanin dillancin labarai na Ahlul Baiti (AS) - ABNA, a zauren majalissar Ahlul-bayt (AS).
-
Rahoto Cikin Hotuna: Na Ziyarar Ayatullah Muhsin Faqihi Kamfanin Dillancin Labarai na ABNA
A farkon wannan ziyarar, Manajan Daraktan Kamfanin Dillancin Labarai na ABNA, Hasan Sadrai Arif, ya gabatar da rahoton ayyukan ma’aikatu daban-daban na Kamfanin.
-
Ayatullah Faqihi: Muhimmancin Rikon Amana A Ayyukan Kafafen Yada Labarai.
Ayatullah Faqihi Memba na kungiyar malaman makarantar Qum ya jaddada muhimmancin rikon amana a ayyukan kafafen yada labarai a yayin ziyartarsa kamfanin dillancin labarai na ABNA
-
Muhimmancin Yin Umarni Da Kyakkyawan Aiki Da Hani Da Mummunan Aiki
Tasirin Kin Yin Umarni Da Kyakkyawan Aiki Da Hani Da Mummanan Aiki
-
Lamarin Maqabartar Al-Baqih Ya Zamo Rauni A Cikin Zuciyar Al'umma Kuma Tuta Da Ba Za Ta Fado Ba.
Al-Baqi' Al-Gharqad ita ce makabartar Musulunci mafi tsufa kuma mafi tsarki, wacce ke dauke da gawarwakin wasu manya-manyan mutane wadanda suka gina tarihin al'umma. A nan ne aka binne Imaman Ahlulbaiti hudu (Imam al-Hasan al-Mujtaba (a.s) da Imam Zainul Abidin (a.s) da Imam Muhammad al-Baqir (a.s) da Imam Ja’afar al-Sadik (a.s), baya ga dimbin sahabbai, uwayen muminai da tabi’ai da malamai masu yawa wadanda suka bar gudunmawa da ba za’a iya share ta ba.
-
Ayatullah Dari NajafAbadi: Watan Ramadan Wata Ne Na Yaduwar Rahamar Ubangiji Da Buɗe Ƙofofin Gafara.
Mataimakin shugaban majalisar koli ta majalisar Ahlul-baiti (AS) ya fitar da sako tare da taya daukacin al'ummar musulmin duniya musamman ma al'ummar wannan yanki masu imani na zuwan watan mai alfarma watan Ramadan.