Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– Ya Kawo maku jawabin da Hujjatul-Islam WalMuslimeen, Sayyid Abdul Fattah Nawwab Wakilin Jagoran Harkokin Hajji da ziyara yayi a wajen rufe taron bikin ‘yan jaridu na kasa da kasa mai taken: (Mu Ƴaƴan Husaini Ne) karo na biyu ya jaddada wajibcin samun cin gajiya da anfana da kalaman Imam Husaini (AS) da kuma bayyana salon rayuwar Imam Husaini (AS) a cikin shirye-shiryen kafafen yada labarai wanda aka gudanar a Majma'a Yavaran Mahdi As Jamkaran.
Your Comment