-
Amurkawa Sun Mayar Da Martani Ga Rubutun Trump Na Izgilanci + Hotuna
Bayan Trump ya saka wani bidiyo da aka nuna yana jefa sharar kazanta ga masu zanga-zangar Amurkawa, wasu masu fafutukar Amurkawa sun mayar da martani ga sakonsa mai cike da izgili.
-
Hotunan Zanga-Zangar Kin Jinin Trump A Jihar Arizona Ta Amurka
Hakan na faruwa ne saboda ci gaba da rufe gwamnatin Amurka a rana ta 20, yayin da majalisar dattawan Amurka ta gaza zartar da kudirin bayar da kudade a ranar Litinin.
-
Sojojin Amurka 200 Sun Isa Falasdinu Domin Sanya Ido Kan Tsagaita Wuta A Gaza
Majiyoyin labaran Amurka sun rawaito cewa dakarun Amurka 200 ne suka isa kasar Falasdinu da ke mamaya domin sanya ido kan yadda ake aiwatar da yarjejeniyar tsagaita bude wuta da kuma saukaka shigar da kayan agajin jin kai. Wannan matakin dai wani bangare ne na kokarin da Washington ke yi na karfafa yarjejeniyar tsagaita bude wuta a zirin Gaza.
-
Amurka; Manyan ‘Yan Siyasa Na Amurka Sun Yi Kukan Rashin Amincewa Da Mulkin Kama-Kary Na Trump! + Bidiyoyi
Ana ci gaba da zanga-zanga mai grima a Amurka domin nuna kin maincewa da mulkin kama karya na Trupm
-
Amurka: Miliyoyin Mutane A Amurka Sun Yi Zanga-Zangar Adawa Da Trump
Dubban birane da garuruwa a fadin Amurka sun gudanar da zanga-zangar adawa da shugaba Donald Trump a jiya.
-
Yaƙin Kasuwancin China Da Amurka Na Ƙara Ta'azzara
An samu rushewar da faɗuwar kasuwannin hada-hadar hannayen jari, kasuwannin Bitcoin da cryptocurrencies a matsayin martani ga yunkurin Trump na sanya sabbin harajin 100% kan China.
-
Amurka Bayan Ta Horas Da Dasa Jami’an Iraki Zata Fice Ta Koma Siriya Domin Aiwatar Da Iran Wannan Aiki
Wani babban jami'in tsaron Amurka ya sanar a jiya Laraba cewa, Amurka ta mika cikakken alhakin tsaron kasar ga gwamnatin Bagadaza, bisa yarjejeniyar da aka kulla a bara da gwamnatin Iraki.
-
Amurka Zata Bayar Da Dala Miliyan 14.2 Ga Sojojin Lebanon Don Yakar Hizbullah
Ma'aikatar tsaron Amurka ta sanar da cewa: hukumar ta amince da bayar da tallafin soji na dala miliyan 14.2 ga sojojin Lebanon.
-
Amurka Ta Ƙara Sanya Sabbin Takunkumai Ga Iran
Ma'aikatar baitul malin Amurka ta bayyana sabbin takunkumin da Amurka ta kakabawa Iran ga wa wasu mutane 10 da wasu hukumomi 27 sabbin takunkumai, daidai da manufar shugaba Donald Trump na matsa lamba kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
-
Jirgin Sama Ya Faɗo Akan Gidaje A Amurka + Bidiyo
Hadarin jirgin sama a San Diego, Amurka; gidaje da motoci su kama da wuta tare da kauracewa gidaje da yawa
-
Josephine Guilbeau: Idan Ba Ku Da Addini, Ku Zamo Masu 'Yanci Mana + Bidiyo
Shugaban Hukumar Lafiya ta Duniya ya yi gargadin cewa Falasdinawa miliyan biyu a Gaza na gab da fuskantar bala'in jin kai sakamakon killacewa da kuma karancin kayan agaji.
-
Masu fafutuka sun gudanar da zanga-zanga a ofishin jakadancin Masar da ke Landan
An Gudanar Da Zanga-Zangar Kaiwa Gaza Dauki A Gaban Ofishin Jakadancin Masar A Landan
Rikicin Isra'ila da Falasdinu ya dau shekaru da dama da suka gabata, wanda ya samo asali daga rikicin yankuna da kuma ikon siyasa. Gaza ta sha fama da hare-hare akai-akai, tare da killace hanyar da za ta iya amfani da muhimman ababen more rayuwa, lamarin da ke haifar da munanan yanayin jin kai.
-
Paparoma Francis Ya Rasu
Fadar Vatican ta sanar da mutuwar shugaban Katolika na duniya.
-
An Fara Zanga-Zangar Adawa Da Trump A Duk Faɗin Amurka A Yau
Kungiyoyin fararen hula sun sanar da cewa za su gudanar da zanga-zangar adawa da manufofin Trump daga yau (Asabar) da fatan wadannan zanga-zangar za su kai ga akwatunan zabe. Guardian: An Tsara Fiye da tarurrukan nuna adawa 400
-
Yadda Ɗaliban Jami'ar Columbia Suka Yaga Takardar Karatunsa Don Koyon Bayan Falasdinu
Wasu gungun daliban jami’ar Columbia sun yayyage takardun shaidarsu tare da rera taken “Ku Ƴantar Da Falasdinawa” don nuna adawa da manufofin siyasar da suka shafi Falasdinu.