-
Paparoma Francis Ya Rasu
Fadar Vatican ta sanar da mutuwar shugaban Katolika na duniya.
-
An Fara Zanga-Zangar Adawa Da Trump A Duk Faɗin Amurka A Yau
Kungiyoyin fararen hula sun sanar da cewa za su gudanar da zanga-zangar adawa da manufofin Trump daga yau (Asabar) da fatan wadannan zanga-zangar za su kai ga akwatunan zabe. Guardian: An Tsara Fiye da tarurrukan nuna adawa 400
-
Yadda Ɗaliban Jami'ar Columbia Suka Yaga Takardar Karatunsa Don Koyon Bayan Falasdinu
Wasu gungun daliban jami’ar Columbia sun yayyage takardun shaidarsu tare da rera taken “Ku Ƴantar Da Falasdinawa” don nuna adawa da manufofin siyasar da suka shafi Falasdinu.
-
Harin Da Aka Yi A Amurka Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 3 Da Jikkata 8
Rahotanni daga kasar Amurka na nuni da cewa mutane 3 ne suka mutu kana wasu 8 suka jikkata sakamakon harbin da aka yi a yayin bikin cin nasara na wasan kwallon kafa a tsakiyar birnin Mississippi.
-
Maduro: Matsoratan Duniya Sun Yi Shiru Wajen Yin Martanin Kisan Sayyid Hasan Nasrallah.
“An bayar da umarnin wannan harin ne daga hedkwatar Majalisar Dinkin Duniya da ke New York. Matsorata na duniya sun yi shiru, amma ba wanda zai iya rufe bakin mutanen da yunkura”.
-
Yadda Wakilan Kasashe Suka Fice Daga Zaman Taron Majalisar Dinkin Duniya A Daidai Lokacin Da Dan’Tadda Masha Jini Netanyahu Ya Fara Jawabi + Bidiyo Da Hotuna
Netanyahu: Ina da sako ga Iran, idan kun cutar da mu, za mu cutar da ku. Domin Idan har Hamas ba ta mika wuya ta sako fursunonin ba, to za a ci gaba da yaki. Kuma Isra'ila za ta yi duk mai yiwuwa don ganin cewa Iran ba ta samu makamin nukiliya ba.
-
Amurka: Ministan Harkokin Wajen Afirka Ta Kudu Ya Yi Kira Da Goyi Bayan Falasdinu
Ronald Lamola yana mai tabbatar da cewa duk da 'banbancin ra'ayi' da ke tsakanin Amurka da Afirka ta kudu kan 'wasu batutuwa, dangantakar Afirka ta Kudu da Amurka tana da amfani ga juna.
-
Labarai Cikin Bidiyo Na Zaman Makokin Arbaeen Husaini Da Wafatin Manzon Allah (SAW) A Birnin Denver Na Kasar Amurka
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Bait (a.s) ya habarto maku cewa: ‘yan Shi’ar Afganistan masu gudun hijira da ke zaune a Amurka sun gudanar da zaman makoki a cibiyar Musulunci ta “Taqwa Center” da ke birnin Denver na kasar Amurka don tunawa da ranar Arbaeen din Imam Husaini da kuma rasuwar Manzon Allah (SAW) a cikin kwananki goma na karshen watan Safar.
-
Malaman Yahudawa 100 Sun Rubuta Wasika Zuwa Ga Netanyahu Don Ya Amince Da Yarjejeniyar Tsagaita Wuta
Wannan wasiƙar ta ce: "Karbar yarjejeniya abu ne da ya shafi Yahudawa da ɗabi'a wanda ya kamata a gudanar da shi yanzu".
-
Yadda Aka Muzahara Ranar Ashura A Jihar Michigan Ta Amurka + Bidiyo
Yadda Makokin Al’iummar jihar Michigan ta Amurka ya gudana tare da daga tutar Falasdinu Muzahara ranar Ashura a jihar Michigan ta Amurka tare da amsa kran Labbaika Ya Husain, Labbaika Ya Khamenei tara da tunawa da shahidan Karbala da na Gaza. Idan bamu a Gaza, a kalla ya kamata mu zama muryarsu ga al'ummar duniya, mu yada a kafofin yada labara irin zaluncin da akewa al'ummar Palastinu. Kamar kowace shekara, an gudanar da tarukan Tasu'a da Ashurar Imam Husaini tare da hadin guiwar kungiyoyin makoki a birnin "Dearborn" dake jihar Michigan ta kasar Amurka. Masu zaman makoki - wadanda kasantuwar mafi yawansu samari ne ya burge sosai - sun sabunta alkawarinsu da Sayyidushl-Shuhada (a.s) da sunnonin Ashurai da anbaton "Labbaik Ya Husain". Wani abin ban sha'awa sosai a taron makoki na jihar Michigan a wannan shekara shi ne daga tutar Falasdinu don nuna goyon baya ga al'ummar Gaza da kuma tutoci na yin Allah wadai da laifuffukan gwamnatin sahyoniyawan da ke kashe kananan yara. Har ila yau, sun daga zane-zane da hotuna a hannunsu wadanda suka kwatanta laifin ta’addanci da Yazid ya aikata a shekara ta 61 bayan hijira da kuma laifukan da Isra'ila take aikata a duniya a yau ga mutanen Gaza da Falasdinu. Masu makoki na Husain a Michigan sun kuma yi kira ga Musulmi da masu ‘yanci na duniya da su kaurace wa kayayyakin Isra’ila.
-
Yunkurin Kashe Donald Trump Bai Yi Nasara Ba A Yayin Gangamin Zabe A Jihar Pennsylvania Ta Amurka + Bidiyo
An yi yunkurin kashe tsohon shugaban na Amurka a yayin gangamin zabe a jihar Pennsylvania ta Amurka.
-
Labarai Cikin Hotuna / Magoya Bayan Falasdinu Sun Zagaye Fadar White House Amurka
Ana ci gaba da gudanar da zanga-zangar adawa da kisan gillar da Isra'ila ke yi wa mutanen Gaza a duk fadin duniya. Dangane da haka, masu zanga-zangar da suka taru a Washington, babban birnin kasar Amurka, domin nuna goyon baya ga Gaza, sun kafa tantuna a gaban fadar White House tare da sanar da cewa za su ci gaba da zanga-zangar ruwan sanyi da suke gabatarwa.