-
Harin Da Aka Yi A Amurka Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 3 Da Jikkata 8
Rahotanni daga kasar Amurka na nuni da cewa mutane 3 ne suka mutu kana wasu 8 suka jikkata sakamakon harbin da aka yi a yayin bikin cin nasara na wasan kwallon kafa a tsakiyar birnin Mississippi.
-
Maduro: Matsoratan Duniya Sun Yi Shiru Wajen Yin Martanin Kisan Sayyid Hasan Nasrallah.
“An bayar da umarnin wannan harin ne daga hedkwatar Majalisar Dinkin Duniya da ke New York. Matsorata na duniya sun yi shiru, amma ba wanda zai iya rufe bakin mutanen da yunkura”.
-
Yadda Wakilan Kasashe Suka Fice Daga Zaman Taron Majalisar Dinkin Duniya A Daidai Lokacin Da Dan’Tadda Masha Jini Netanyahu Ya Fara Jawabi + Bidiyo Da Hotuna
Netanyahu: Ina da sako ga Iran, idan kun cutar da mu, za mu cutar da ku. Domin Idan har Hamas ba ta mika wuya ta sako fursunonin ba, to za a ci gaba da yaki. Kuma Isra'ila za ta yi duk mai yiwuwa don ganin cewa Iran ba ta samu makamin nukiliya ba.
-
Amurka: Ministan Harkokin Wajen Afirka Ta Kudu Ya Yi Kira Da Goyi Bayan Falasdinu
Ronald Lamola yana mai tabbatar da cewa duk da 'banbancin ra'ayi' da ke tsakanin Amurka da Afirka ta kudu kan 'wasu batutuwa, dangantakar Afirka ta Kudu da Amurka tana da amfani ga juna.
-
Labarai Cikin Bidiyo Na Zaman Makokin Arbaeen Husaini Da Wafatin Manzon Allah (SAW) A Birnin Denver Na Kasar Amurka
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Bait (a.s) ya habarto maku cewa: ‘yan Shi’ar Afganistan masu gudun hijira da ke zaune a Amurka sun gudanar da zaman makoki a cibiyar Musulunci ta “Taqwa Center” da ke birnin Denver na kasar Amurka don tunawa da ranar Arbaeen din Imam Husaini da kuma rasuwar Manzon Allah (SAW) a cikin kwananki goma na karshen watan Safar.
-
Malaman Yahudawa 100 Sun Rubuta Wasika Zuwa Ga Netanyahu Don Ya Amince Da Yarjejeniyar Tsagaita Wuta
Wannan wasiƙar ta ce: "Karbar yarjejeniya abu ne da ya shafi Yahudawa da ɗabi'a wanda ya kamata a gudanar da shi yanzu".
-
Yadda Aka Muzahara Ranar Ashura A Jihar Michigan Ta Amurka + Bidiyo
Yadda Makokin Al’iummar jihar Michigan ta Amurka ya gudana tare da daga tutar Falasdinu Muzahara ranar Ashura a jihar Michigan ta Amurka tare da amsa kran Labbaika Ya Husain, Labbaika Ya Khamenei tara da tunawa da shahidan Karbala da na Gaza. Idan bamu a Gaza, a kalla ya kamata mu zama muryarsu ga al'ummar duniya, mu yada a kafofin yada labara irin zaluncin da akewa al'ummar Palastinu. Kamar kowace shekara, an gudanar da tarukan Tasu'a da Ashurar Imam Husaini tare da hadin guiwar kungiyoyin makoki a birnin "Dearborn" dake jihar Michigan ta kasar Amurka. Masu zaman makoki - wadanda kasantuwar mafi yawansu samari ne ya burge sosai - sun sabunta alkawarinsu da Sayyidushl-Shuhada (a.s) da sunnonin Ashurai da anbaton "Labbaik Ya Husain". Wani abin ban sha'awa sosai a taron makoki na jihar Michigan a wannan shekara shi ne daga tutar Falasdinu don nuna goyon baya ga al'ummar Gaza da kuma tutoci na yin Allah wadai da laifuffukan gwamnatin sahyoniyawan da ke kashe kananan yara. Har ila yau, sun daga zane-zane da hotuna a hannunsu wadanda suka kwatanta laifin ta’addanci da Yazid ya aikata a shekara ta 61 bayan hijira da kuma laifukan da Isra'ila take aikata a duniya a yau ga mutanen Gaza da Falasdinu. Masu makoki na Husain a Michigan sun kuma yi kira ga Musulmi da masu ‘yanci na duniya da su kaurace wa kayayyakin Isra’ila.
-
Yunkurin Kashe Donald Trump Bai Yi Nasara Ba A Yayin Gangamin Zabe A Jihar Pennsylvania Ta Amurka + Bidiyo
An yi yunkurin kashe tsohon shugaban na Amurka a yayin gangamin zabe a jihar Pennsylvania ta Amurka.
-
Labarai Cikin Hotuna / Magoya Bayan Falasdinu Sun Zagaye Fadar White House Amurka
Ana ci gaba da gudanar da zanga-zangar adawa da kisan gillar da Isra'ila ke yi wa mutanen Gaza a duk fadin duniya. Dangane da haka, masu zanga-zangar da suka taru a Washington, babban birnin kasar Amurka, domin nuna goyon baya ga Gaza, sun kafa tantuna a gaban fadar White House tare da sanar da cewa za su ci gaba da zanga-zangar ruwan sanyi da suke gabatarwa.
-
Bidiyon Yadda Babban Bishop Na Brazil Yi Mamakin Game Da Jin Labarin Bayyanar Imamul Mahd As
Wani takaitaccen bayani daga taron "Jose Antonio Protezo" Archbishop na Curitiba na kasar Brazil, tare da Ayatullah Ramezani, babban sakataren majalisar Ahlul-Baiti (a.s) ta duniya da kuma yadda babban limamin cocin ya nuna mamaki da ban sha'awa game da labarin bayyanar Imamul Mahdi As. Ayatullah Ramadani kamar yadda muka sani ya yi tafiya zuwa wannan kasa ne bisa gayyatar da musulmin Brazil suka yi masa domin halartar taron kasa da kasa mai taken: Musulunci Addinin Tattauanawa Ne Da Rayuwa.
-
Babban Bishop Na Curitiba, Brazil Ya Gana Da Babban Shugaban Majalisar Ahlul-Bait (AS) + Bidiyo
Jose Antonio Protezo, Archbishop na Curitiba na kasar Brazil, ya gana da Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren majalisar Ahlul-Baiti ta duniya.
-
Iyalan ISIS 'Yan Amurka, Kanada, Holland da Finland Sun Fara Komawa Gida
Wasu Amurkawa 11, da ‘yan Canada shida, da ‘yan kasar Holland hudu da kuma dan kasar Finland daya da ke cikin kungiyar ta’addanci ta ISIS sun koma kasashensu.
-
Rahoto Cikin Hotuna Na Halartar Shugaban Majalisar Ahlul-Bait (AS) A Makarantar Hauzar Curitiba Kasar Brazil.
Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na Ahlul Bayt (AS) na - ABNA - ya habarta maku cewa: Ayatullah Riza Ramazani, babban sakataren majalisar duniya ta Ahlul-Bait (A.S) wanda ya samu gayyata daga musulmin Brazil domin halartar taro mai taken "Musulunci Addinin Rayuwa Da Tattaunawa Ne" ya isa zuwa wannan kasa, a gefen wannan tafiya, inda ya halarci makarantar hauza ta Curitiba, Brazil, kuma ya ba da jawabi ga ɗaliban wannan makarantar hauza.
-
Hoto: Hadi Cheharghani
Rahoto Cikin Hotuna Na Halartar Babban Shuagaban Majalisar Ahlul-Baiti (AS) A Masallacin Sayyidina Ali bin Abi Talib (AS) Da Ke Curitiba A Kasar Brazil.
Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na Ahlul Bayt (AS) na - ABNA - ya habarta maku cewa: Ayatullah Riza Ramazani, babban sakataren majalisar duniya ta Ahlul-Bait (A.S) wanda ya samu gayyata daga musulmin Brazil domin halartar taro mai taken "Musulunci Addinin Rayuwa Da Tattaunawa Ne" ya isa zuwa wannan kasa, a gefen wannan tafiya, inda ya samu ziyarar masallacin Sayyidina Ali Abi Talib (AS) da ke birnin Curitiba na kasar Brazil, kuma ya yi jawabi ga gungun musulmi a wannan masallaci.
-
Labarai Cikin Hotuna Na Ziyarar Da Shugaban Majalisar Ahlul-Baiti (AS) Ta Duniya Ya Kai Ginin Al'adu Na Masallacin Sayyidina Muhammad Rasulullah (AS) Da Ke Birnin Sao Paulo Kasar Brazil.
Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na Ahlul Bayt (AS) na - ABNA - ya habarta maku cewa: Ayatullah Riza Ramazani, babban sakataren majalisar duniya ta Ahlul-Bait (A.S) wanda ya samu gayyata daga musulmin Brazil domin halartar taro mai taken "Musulunci Addinin Rayuwa Da Tattaunawa Ne" ya isa zuwa wannan kasa, a gefen wannan tafiya, inda ya ziyarci sassa daban-daban na gine-ginen al'adun masallacin Sayyidina Muhammad Rasulullah (SAW) da ke birnin Sao Paulo na kasar Brazil.
-
Rahoto Cikin Hatuna Na Halartar Babban Sakataren Majalisar Ahlul-Bait (AS) Ta Duniya A Sallar Juma'a Ta Mabiya Shi'a A Birnin Sao Paulo Na Kasar Brazil 2
Kamfanin dillancin labaran na kasa da kasa na Ahlul-Bait (A.S) ya kawo maku rahoton cewa: Ayatullah Riza Ramazani, babban sakataren majalisar duniya ta Ahlul-Bait (A.S) wanda ya samu gayyata daga musulmin Brazil domin halartar taro mai taken "Musulunci Addinin Rayuwa Da Tattaunawa Ne" ya isa zuwa wannan kasa, a gefen wannan tafiya, ya halarci Sallar Juma'ar da 'yan Shi'a ke gabatarwa a Masallacin Manzon Allah SAW da ke birnin Sao Paulo na kasar Brazil.
-
Rahoto Cikin Hotuna Na Ganawar Babban Limamin Cocin Curitiba Na Kasar Brazil Tare Da Shugaban Majalisar Ahlul-Baiti (AS) Ta Duniya
Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na Ahlul Bayt (AS) na - ABNA - ya habarta maku cewa: “Jose Antonio Protzo”, babban limamin birnin Curitiba na kasar Brazil, ya gana da Ayatullah “Riza Ramazani”, Shugaban Majalisar Ahlul-Baiti (AS) Ta Duniya Ayatullah Ramadani wanda yayi tafiya zuwa wannan kasa bayan samun gayyata daga Musulman Brazil don halartar taron kasa da kasa mai taken “Musulunci; Addini Ne Na Tattaunawa Da Rayuwa".
-
Rahoto Cikin Hatuna Na Halartar Babban Sakataren Majalisar Ahlul-Bait (AS) Ta Duniya A Sallar Juma'a Ta Mabiya Shi'a A Birnin Sao Paulo Na Kasar Brazil.
Kamfanin dillancin labaran na kasa da kasa na Ahlul-Bait (A.S) ya kawo maku rahoton cewa: Ayatullah Riza Ramazani, babban sakataren majalisar duniya ta Ahlul-Bait (A.S) wanda ya samu gayyata daga musulmin Brazil domin halartar taro mai taken "Musulunci Addinin Rayuwa Da Tattaunawa Ne" ya isa zuwa wannan kasa, a gefen wannan tafiya, ya halarci Sallar Juma'ar da 'yan Shi'a ke gabatarwa a Masallacin Manzon Allah SAW da ke birnin Sao Paulo na kasar Brazil.
-
Rahoto Cikin Hotuna Na Halartar Shugaban Majalisar Ahlul-Baiti (AS) Ta Duniya A Husseiniyar Muhammad Rasulullah (SAW) Sao Paulo Brazil.
Kamfanin dillancin labaran na Kasa da kasa na Ahlul-Baiti (A.S) - ABNA - ya habarta cewa: Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren majalisar Ahlul-Bait (A.S) Ta Duniya wanda ya samu gayyata daga musulmin kasar Brazil don halartar taron kasa da kasa mai taken “Musulunci Addini Ne Na Tattaunawa Da Rayuwa" inda ya halarci taron musulmin Brazil a Husseiniyar Muhammad Rasulullah (SAW) a birnin Sao Paulo.
-
Ayatullah Ramezani: Hikimar Ahlul Baiti (AS) Ita Ce Mahangar Ɗaukar Nauyi Da Tabbatar Da Adalci A Duniya Baki Daya.
Babban shugaban Majalisar Ahlul-Baiti (AS) ta duniya ya ce: Babban aikin da mu mabiya Ahlul-baiti (AS) ke da shi shi ne mu gabatar da addini da dabi'unmu da ayyukanmu da maganganunmu. Ta yadda za a iya cewa wannan mutum ma'abucin addini ne na hakika, wanda aka horar da shi a mazhabar Ahlul Baiti, kuma mumini na hakika.
-
Rahoto Cikin Bidiyo Na Halartar Ayatullah Reza Ramezani Wajen Taron Malamai Da Jagororin Cibiyoyin Addini A Amurka
Kamfanin dillancin labaran na Kasa da kasa na Ahlul-Baiti (A.S) - ABNA - ya habarta cewa: Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren majalisar Ahlul-Bait (A.S) Ta Duniya wanda ya samu gayyata daga musulmin kasar Brazil don halartar taron kasa da kasa mai taken “Musulunci Addini Ne Na Tattaunawa Da Rayuwa" inda ya halarci taron gungun malamai da jagororin addinin musulunci Latin Amurka a birnin Sao Paulo na Brazil tare da gabatar da jawabi.
-
Rahoto Cikin Hotuna Na Halartar Ayatullah Reza Ramezani Wajen Taron Matan Musulmi Na Latin Amurka.
Kamfanin dillancin labaran na Kasa da kasa na Ahlul-Baiti (A.S) - ABNA - ya habarta cewa: Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren majalisar Ahlul-Bait (A.S) Ta Duniya wanda ya samu gayyata daga musulmin kasar Brazil don halartar taron kasa da kasa mai taken “Musulunci Addini Ne Na Tattaunawa Da Rayuwa" inda ya halarci taron gungun mata musulmin Latin Amurka a birnin Sao Paulo na Brazil tare da gabatar da jawabi.
-
Ayatullah Ramadani: Addinin Musulunci; Shi Ne Hakikanin Mai Kare Hakkin Mata
Babban magatakardar Majalisar Ahlul Baiti (AS) ya ce: Allah yana daukaka suto da martabar mata ta yadda Allah ya gabatar da wasu mata a matsayin abin koyi a cikin Alkur'ani.
-
Rahoto Cikin Bidiyo Na Yadda Aka Gudanar Da taron Matasa Mabiya Mazhabar shi'a A Ƙasar Brazil Tare Da Halartar Shugaban Majalisar Ahlul-Baiti (AS) Ta Duniya
Kamfanin dillancin labaran na Kasa da kasa na Ahlul-Baiti (A.S) - ABNA - ya habarta cewa: Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren majalisar Ahlul-Bait (A.S) Ta Duniya wanda ya samu gayyata daga musulmin kasar Brazil don halartar taron kasa da kasa mai taken “Musulunci Addini Ne Na Tattaunawa Da Rayuwa" inda ya halarci taron kungiyar matasan musulmin Latin Amurka a birnin Sao Paulo na Brazil tare da gabatar da jawabi.
-
Rahoto Cikin Hotuna Na Halartar Shugaban Majalisar Ahlul-Baiti (AS) Ta Duniya A Gungun Matasan Musulmin Yankin Latin Amurka.
Kamfanin dillancin labaran na Kasa da kasa na Ahlul-Baiti (A.S) - ABNA - ya habarta cewa: Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren majalisar Ahlul-Bait (A.S) Ta Duniya wanda ya samu gayyata daga musulmin kasar Brazil don halartar taron kasa da kasa mai taken “Musulunci Addini Ne Na Tattaunawa Da Rayuwa" inda ya halarci taron kungiyar matasan musulmin Latin Amurka a birnin Sao Paulo na Brazil tare da gabatar da jawabi.
-
A taron matasan yankin Latin Amurka, aka gudanar da hakan
Ayatullah Ramezani: Matasa Mabiya Ahlul Baiti (AS) Suna Da Muhimmayar Rawa Da Zasu Taka A Wannan Zamanin Da Muke Ciki.
Babban Shugaban Majalisar Ahlul-Baiti (AS) Ta Duniya: Idan muna son yin wani abu a duniya, dole ne mu ci gaba da ayyuka a kungiyance, domin aikin daidaikun mutane ba ya bayar da wata mafita.
-
Kungiyar Al'adu Da Sadarwa Ta Musulunci Ta Duniya Ta Yi Kira Don Nuna Goyon Bayan Daliban Amurka Da Suke Zanga-Zangar Goyon Bayan Falasdinu
A cikin wata sanarwa da ta fitar, kungiyar al'adu da sadarwa ta Musulunci, yayin da take yin Allah wadai da matakin da 'yan sanda da gwamnatin Amurka suka dauka tare da daliban da ke goyon bayan Falasdinawa a wannan kasa, ta yi kira da a tallafa wa dalibai, jami'o'i da cibiyoyin al'adu da kimiyya na duniya. na duniya don wannan ingantacciyar motsin ɗalibai.
-
Ayatullah Ramezan alisisitiza hilo katika mkutano wake na Rais wa Venezuela;
Akili, roho na uadilifu ni vipengele vitatu vya Masomo ya Shia
Ayatullah Reza Ramezani, Katibu Mkuu wa Baraza la Dunia la Ahl al-Bayt (AS) amekutana na kujadiliana na Rais Nicolas Maduro katika ziara yake nchini Venezuela.
-
Ayatullah Ramezani A Ganawar Da Mataimakin Shugaban Kimiyya Da Fasaha Na Venezuela;
Ayatullah Ramezani: Matsayin Da Jagoran Juyin Juyi Halin Musulunci Ke Takawa Wajen Ci Gaba Kimiyya Da Fasaha Na Iran Abu Ne Da Ba Zai Iya Maye Gurbinsa Ba.
Babban Shugaban Majalisar Ahlul-Baiti (AS) Ta Duniya a ganawarsa da Shugaban Kimiyya Da Fasaha Na Venezuela ya yi nuni da muhimmiyar rawa da jagoran juyin juya halin Musulunci ya taka a fagen ci gaban ilimi da fasaha a Iran, dukkanin manyan nasarorin da Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta samu, sun kasance ne bisa la'akari da kimiyya da fasaha.
-
Ayatullah Ramezani Ya Jaddada Hakan Ne A Ganawar Da Ya Yi Da Ministan Harkokin Wajen Venezuela
A Halin Yanzu Yanayin Gwagwarmaya Ya Bazu A Faɗin Yankin Da Duniya Gaba Daya
Shugaban Majalisar Ahlul-Baiti (AS) Ta Duniya ya bayyana cewa: Guguwar gwagwarmaya ta wuce iyakokin kasar Iran ta kara karfi da fadada zuwa shiyya-shiyya da kuma duniya baki daya ta kuma mamaye zukatan al'ummar duniya duk kuwa da nuna ƙin hakan daga gwamnatoci ma'abuta girman ka.