Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: Ma'aikatar agajin gaggawa ta Rasha, ta sanar da cewa, ana ci gaba da aikin ceto cikin dare bayan fashewar wani ginin da ke birnin Sevastopol. A cewar rahoton, mutane 2 ne suka rasa rayukansu, wasu takwas kuma suka jikkata a lamarin.
Mutane 10 ne suka mutu tare da jikkata a wani fashewa a wani ginin da ke Sevastopol,
Your Comment