-
Najeriya Zata Ba Wa Al'ummomin Karkara Sabbin Kananan Grid Na Wutar Lantarki
Najeriyar a matsayin kasar da ta fi kowacce kasa yawan al'umma a nahiyar Afirka, tana shirin kara yawan kason da ake samu daga makamashin wutar lantarki da ake samarwa a kasar daga kashi 22% zuwa kashi 50 cikin dari.
-
An Kafa "Ƙungiyar Al'adu Ta Iran" A Ghana
Domin samar da hanyar sadarwa tsakanin daliban Ghana da suka kammala karatun jami'o'in Iran da kuma amfani da karfin gida wajen raya alakar Tehran da Accra, an kafa cibiyar kungiyar al'adu ta Iran a Ghana.
-
Shugabannin Larabawa Sun Jaddada Adawarsu Ga Korar Falasdinawa Sun Bukaci A Sake Gina Gaza
Bayan gudanar da wannan taro Gwamnatin Sahayoniya ta nuna adawarta ga shirin kasashen Larabawa dangane da Gaza
-
'Yan majalisar Masar sun Ragargaji Netanyahu
Mambobin majalisar dokokin Masar sun yi kakkausar suka ga matakin da firaministan Isra'ila ya dauka na hana shigar agajin jin kai Gaza, suna masu cewa matakin a matsayin "laifi ne na yaki" da kuma "samun keta dokokin kasa da kasa".
-
Labarai Cikin Hotuna: An Fara Gudanar Da Dararen Ramadan A Cibiyar Sayyida Zahra Da Ke Birnin Abidjan Na Kasar Ivory Coast.
Labarai Cikin Hotuna: An Fara Gudanar Da Dararen Ramadan A Cibiyar Sayyida Zahra Da Ke Birnin Abidjan Na Kasar Ivory Coast.
-
Aljeriya Za Ta Gudanar Da Taro Kan Batun Falasdinu
Aljeriya za ta gudanar da taro kan batun falasdinu bayan bayan sallar idi
-
Rahoto Ckin Hotuna Na | Bada Tallafin Kayan Abinci Daga Shugaban Harkar Musulunci A Najeriya
Rahoto Ckin Hotuna Na | Bada Tallafin Kayan Abinci Daga Shugaban Harkar Musulunci A Najeriya
shugaban harkar Musulunci a Najeriya Sayyid Shaikh Ibrahim Zakzaky, yana raba kayan abinci ga mabukata a Zariya da sauran garuruwa.
-
An Gabatar Da Taron Tunawa Da Iyayen Annabi Muhammad (Sawa) A Katsina + Hotuna
A ranar Laraba 25/12/2024 ne ’Yan’uwa Musulmi almajiran Sayyid Zakzaky (H) na Da’irar Katsina suka gudanar da taron tunawa da Mahaifan Manzon Allah (Sayyid Abdullahi da Sayyida Amina A.S).
-
Shaikh Ibraheem Zakzaky (H): Lokacin Mauludin Sayyidah Zahra (As) Lokaci Ne Na Murna
Shaikh Ibraheem Zakzaky (H): Lokacin Mauludin Sayyidah Zahra (As) Lokaci Ne Na Murna
-
Jami'an Tsaron Najeriya Sun Kama Mabiya Sheikh Ibrahim Alzakzaky A Abuja
Duk da Ƙarar da Almajiran Malam Zakzaky Suka yi a Kotu, Yan Sanda Sun Kama Sama da Mutane 200 a Wajen Taronsu a Abuja
-
Sheikh Zakzaky Ya Gudanar Da Jawabi A Taron Cika Shekaru 9 Da Kisan Kiyashi A Zariya
An gudanar da taron cika shekaru 9 da kisan kiyashi a Zariya, wanda sojojin Najeriya suka yi wa mabiya Hujjatul-Islam Sheikh Ibrahim Zakzaky, jagoran Harkar Musulunci ta Najeriya (IMN) kisan kiyashi a watan Disamba 2015, daga ranar 12 ga Disamba zuwa 14 2015.
-
Labarai Cikin Hotuna Na Bikin Karrama Malaman Kur'ani A Jihar "Katsina" Ta Najeriya
Kamfanin dillancin labaran ƙasa da ƙasa na Ahl-Bait As ABNA ya habarta cewa: an gudanar da bikin karrama malaman kur’ani a karkashin jagorancin Sheikh Yaqub Yahya a garin Batagaro na jihar Katsina a Najeriya.
-
Hukuncin Kotun Hukunta Manyan Laifuka Ta Duniya Na Nufin Cewa Ƙasashe Mambobi 124 Za Su Zama Tilas Su Kama Netanyahu Da Gallant Idan Suka Shiga Yankinsu.
Kasashen Duniya Sun Qudiri Aniyar Kame Netanyahu Da Yoav Galant bisa zargin aikata laifuffukan cin zarafin bil'adama kan al'ummar Palasdinu bayan yanke hukunci kotun koli ta manyan laifuka.
-
Labarai Cikin Hotuna: Na Karatun Al-Qur'ani Da Addu'oi Ga Marigayi Sheikh Adamu Tsoho Jos A Garin Rogo, Nigeria
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul Bait (As) - ABNA - ya habarta maku cewa: an gudanar da Karatun Al-Qur'ani da Addu'oi ga Marigayi Sheikh Adamu Tsoho Jos a garin Rogo, Nigeria.
-
Al-Sudani: Wayewar Tsayin Daka Da Gwagwarmaya Su Ne Suka Sanya Al'ummar Sudan Karkata Zuwa Ga Shi'anci.
Malam Muhammad Zaki Al-Sudani, dan Shi'a ne dan kasar Sudan, wanda ya yi karatu a makarantar hauza ta Qum, ya ce: Daya daga cikin batutuwan da suka sa mayar da dimbin al'ummar Sudan zuwa shi'anci, musamman ma masu ilimi; wayewar tsayin daka da gwagwarmaya wajen tunkarar kasashen yamma.
-
An Gudanar Da Zaman Makokin Addu'ar 7 Na Shahadar Sayyid Hasan Nasrullah A Abuja + Hotuna
Taron, wanda aka fara shi da yin addu’o’i daban-daban, a karshe Jagoran Harkar Musulunci, Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ya gabatar da takaitaccen jawabin rufewa.
-
An Gudanar Da Zaman Makokin Shahadar Sayyid Hasan Nasrallah A Katsina Najeriya + Hotuna
Shaikh Ya'akub Yahya Katsina: Tun Ranar Da Aka Naɗa Sayyid Hasan Nasrullah A Matsayin Shugaban Hizbullah, Yake Sauraren Yin Shahada Har Zuwa Ranar Juma'ar Nan.
-
Sakon Sheikh Ibrahim Ya'aqub Alzakzaky Hf Na Ta'aziyyar Shahadar Sayyid Hasan Nasrallah: Maƙiya Sun Yi Abin Da Za Su Iya Yi Na Ƙarshe!
Jagora ya bayyana cewa: “Sayyid yana nan raye, kuma ya dinga farautanku kenan, kuma farautan nan har izuwa nasara. Insha Allahu kuma kun yi abin da za ku iya yi na karshe.”
-
Afirka ta Kudu Ta Yi Allah Wadai Da Kisan Sayyid Hassan Nasrallah
Afirka ta Kudu Ta Yi Allah Wadai Da Kisan Sayyid Hassan Nasrallah
-
Rahoto Cikin Hotuna Na Taron Bikin Maulidin Manzon Allah (SAW) Da Imam Jafar Sadiq (AS) A Garin Wale Wale Na Kasar Ghana.
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Baiti As - ABNA - ya bayar da rahoton cewa: an gudanar da maulidin manzon rahama (s.a.w) da Imam Jafar Sadik (a.s) a masallacin Ahlul Baiti (a.s.) a cikin birnin Wale Wale da ke kasar Ghana.
-
Shekh Ibrahim Ya’aqub Alzakzay: Manzon Allah Ne Samfuri Abin Koyi Don Samun Mafita + Hotuna
“In kuka yi fada da Hijabi, kun yi fada da addinin Muslunci ne, ba da wadansu mutane ba" Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky ya fadi hakane a jiya yayin jawabin ranar Mauludin bana a Abuja
-
Murnar Tunawa Da Ranar Haihuwar Manzon Rahama Muhmmad Dan Abdullah (S) Da Jikansa Imamus Sadik As
Mun masu taya daukacin Al’ummar musulmi da wadanda ba musulmai ba dama sauran halittun duniya gaba daya murnar haihuwa shugaban Annabawa da jagorana manzanni (sawa) da haihuwar jikansa Imam Abi Abdullah Ja’afar dan Muhammad Sadik (as)
-
An Gudanar Da Gasar Faretin Girmamawa Ga Manzon Allah (S.A.W.W) A Abuja + Hotuna
Yankin Imam Husain (a.s) wato Kano da kewaye sukai na ɗaya.
-
Rahoto Cikin Hotuna Na Gagarumin Taron Bikin Murnar Maulidin Manzon Allah (S.A.W) Da Imam Sadik (AS) A Birnin Jos Najeriya
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Baiti As - ABNA ya habarta cewa: tare da halartar dimbin a birnin Jos na kasar Najeriya, an gudanar da bukukuwan murnar zagayowar ranar haihuwar manzon Allah da Imam Sadik (a.s) inda aka kaddamar da jerin gwano na jama'a a cikin wannan gagarumin biki, kuma al'ummar birnin suka fito, tare da daga tutocin Falasdinawa don nuna goyon bayansu ga al'ummar Palastinu da ake yi wa kisan kare dangi dag fuskacin sahyoniyawan mamaya.
-
Rahoto Cikin Hotuna Na Taron Maulidin Manzon Allah (SAW) da nuna goyon bayan Falasdinu a birnin Kano Najeriya
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Baiti As - ABNA ya habarta cewa: tare da halartar dimbin mabiya mazhabar Shi'a a Najeriya, an gudanar da bukukuwan maulidin Manzon Allah (SAW) da kuma nuna goyon baya da hadin ga kasar Falasdinu a birnin Kano.
-
Amurka: Ministan Harkokin Wajen Afirka Ta Kudu Ya Yi Kira Da Goyi Bayan Falasdinu
Ronald Lamola yana mai tabbatar da cewa duk da 'banbancin ra'ayi' da ke tsakanin Amurka da Afirka ta kudu kan 'wasu batutuwa, dangantakar Afirka ta Kudu da Amurka tana da amfani ga juna.
-
Sheikh Ibrahim Ya'aqub Alzakzaky Ya Taya Al'ummar Barno Jimamin Ibtila'in Ambaliyar Ruwa Da Ta Same Su + Hotuna
Wannan shine matanin rubutun da aka fitar daga ofishin babban malamin kuma shugaban harkar musulunci a Nigeria Sheikh Ibrahim Ya'aqub Alzakzaky Hf
-
Labarai Cikin Hotuna Na Aukuwar Ambaliyar Ruwan Sama A Maiduguri Najeriya
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Baiti As - ABNA ya bayar da rahoton cewa: An wayi gari da ambaliyar ruwa da ba'a taba ganin irinsa ba a cikin garin Maiduguri. Ruwa kamar yadda kafofin yada labarai na gida Najeriya suka fitar ya shafe gidajen mutane a halin da ake ciki yanzu haka Ubangiji Allah ka basu mafita na alheri.
-
An Bude Cibiyar Koyar Da Kur'ani Ta Shi'a Ta Farko A Kasar Afrika Ta Kudu + Hotuna Da Bidiyo
An bude Darul-Qur'an "Hakmat" a birnin "Pretoria" babban birnin kasar Afrika ta Kudu.
-
Chadi: Ruwan Sama Da Guguwa Sun Kashe Mutane 15 A Chadi
Jami'an kasar Chadi sun bayyana cewa ruwan sama da iska mai karfi a gabashin kasar ya kashe dalibai 14 da daya daga cikin malamansu.