-
Mummunan Fashewar Bam A Khartoum, Babban Birnin Sudan
A yayin da ake shirye-shiryen sake bude filin tashi da saukar jiragen sama na Khartoum, babban birnin kasar Sudan, an samu wasu munanan fashe-fashe sakamakon hare-haren da jiragen yaki marasa matuka suka haddasa.
-
Gwamnan Darfur: Harin Da Dakarun RSF Suka Kai Harin El Fasher Na Kisan Kiyashi Ne
Gwamnan Darfur da ke yammacin Sudan ya bayyana hare-haren baya bayan nan da Dakarun Ba da Agajin Gaggawa suka kaddamar kan El Fasher, babban birnin Darfur ta Arewa a matsayin kisan kare dangi.
-
Sheikh H. Jalala: "Wayewar Addinin Musulunci Itace Hanya Kadai Ta Kiyaye Mutuncin Dan Adam"
Sheikh Hamed Jalala a cikin jawabin nasa, ya bukaci al’ummar musulmin duniya musamman matasa da malamai da su yi zurfafa tunani a kan “Wayewar Musulunci” tare da amfani da ita a matsayin ma’auni domin samun ci gaba mai dorewa. Ya jaddada cewa wannan wayewa ta samar da cikakkiyar mafita ga kalubale na zamani – da suka hada da dabi'u, siyasa, tattalin arziki zuwa jin dadin jama'a.
-
Shaikh Zakzaky Yayi Kiran A Hada Kai Wajen Yakar Kabilanci Da Rugujewar Tattalin Arziki
Shaikh Zakzaky ya kira al'uma da su fuskanci wadannan makirce-makirce na raba kan al’umma, yana mai jaddada cewa hanya madaidaiciya ta shawo kan matsalolin da ake fuskanta ita ce mu koma ga Allah da gaske cikin addu’a da tawakkali, da fatan a karshe zaman lafiya da tsaro za su dawo su tabbata.
-
Bankin Duniya Ya Yi Hasashen Ci Gaban Tattalin Arzikin Afirka
Bankin Duniya, a cikin rahotonsa na ‘Africa Pulse’ na watanni shida, ya daga hasashen ci gaban tattalin arzikin kasashen Afirka kudu da hamadar Sahara daga kashi 3.5 cikin 100 a rahoton da ya gabata a watan Afrilu zuwa kashi 3.8 bisa 100, bisa dalilai da suka hada da raguwar hauhawar farashin kayayyaki, daidaita darajar kudin waje, da kara zuba jari a manyan kasashe masu karfin tattalin arzikin yankin kamar Habasha, Najeriya, da Ivory Coast.
-
Labarai Cikin Hotuna| Makon Shahadar Sayyid Ahmad Zakzaky A Abuja Najeriya
Labarai Cikin Hotuna| Makon Shahadar Sayyid Ahmad Zakzaky A Abuja Najeriya
-
Yadda ‘Yan Kasar Maroko Suke Tunawa Da Aikin 7 Oktoba + Bidiyo
Bisa tunawa da cika shekaru biyu da fara gudanar da aikin kai hari mai cike da tarihi na ranar 7 ga watan Oktoba a babban birnin kasar Maroko ya cika da tumbatsar al’umma sun masu jinjinawa ga wanna aiki.
-
Sudan: Ambaliyar Ruwa Ta Khartoum Ta Raba Sama Da Iyalai 1,200 Da Muhallansu
Ambaliyar ruwa a birnin Khartoum ta raba sama da iyalai 1,200 da muhallansu, a daidai lokacin da ake fama da matsalar rashin kayan tallafi na jin kai da kuma munanan illolin yakin da ake fama da shi a Sudan, a cewar wani rahoto da kungiyar kula da ‘yan cirani ta duniya ta fitar.
-
Gagarumin Bukin Bude Makarantar Markazul Al-Mustafa (S) A Tanzaniya + Hotuna
Bude makarantar koyon sana'o'i da koyon addini ta Markaz Al-Mustafa ana daukarsa a matsayin wani muhimmin matakin bunkasa cibiyoyi na Musulunci a kasar Tanzaniya wajen shirya matasan da suka hada ilimin zamani da koyarwar Musulunci.
-
Sudan: Majalisar Sarauta Ta Gana Da Majalisar Shugaban Kasa A Daidai Lokacin Da Ake Kiraye-Kirayen Kawo Karshen Yakin Sudan
A wani ci gaba mai ban mamaki na siyasa, majiyoyin jaridu iri daya na kasar Sudan sun ba da rahoton wata ganawa tsakanin mataimaki a majalisar sarautar kasar Sudan da mataimakin shugaban majalisar shugaban kasar. A cewar majiyoyin, taron ya gudana ne a ranar 13 ga watan Satumba a Nairobi babban birnin kasar Kenya, inda wakilan majalisar mulkin kasar suka gana da shugabannin majalisar shugaban kasa na kawancen kafa kungiyar, matakin da ke nuna an sauya salon tunkarar bangarorin da ke rikici da juna. Wannan mataki dai na nuni da yunkurin sake fasalin dangantakar siyasar cikin gida a daidai lokacin da ake ci gaba da matsin lamba a yankuna da na duniya na kawo karshen yakin da ake yi a kasar.
-
Labarai Cikin Hotuna| Na Ziyarar Babban Shehin Majalisar Shi'a Na Tanzaniya Ga Ziyarci Cibiyoyin Ahlul Baiti Na Kigoma.
Labarai Cikin Hotuna| Na Ziyarar Babban Shehin Majalisar Shi'a Na Tanzaniya Ga Ziyarci Cibiyoyin Ahlul Baiti Na Kigoma.
-
Sudan: Ambaliyar Ruwa A Wad Ramli A Arewacin Khartoum Bahri, An Yi Kira Da A Kwashe Mazauna.
A wani mummunan lamari da ya faru a yankin Wad Ramli da ke arewacin birnin Khartoum Bahri, ruwan kogin Nilu ya ratsa yankin a ranar Talata bayan da wani tudun kasa ta ruguje, lamarin da ya zama wani shinge na dabi'a ga magudanar ruwa.
-
Jaruman Kasashen Afirka Mali Njar Da Burkina Faso
Kasashen Afirka Uku Sun Sanar Da Ficewa Daga Kotun Hukunta Manyan Laifuka Ta Duniya ICC.
Kasashen Burkina Faso, Mali da Nijar da ke yankin yammacin Sahel, sun sanar a cikin wata sanarwar hadin gwiwa da suka fitar cikin gaggawar ficewa daga kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa (ICC) da ke birnin Hague, tare da tabbatar da rashin amincewa da hurumin wannan cibiya ta kasa da kasa.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Ganawar Yan Uwa Da Sheikh Ibrahim Zakzaky
Kamfanin dillancin labaran Ahlulbayt na kasa da kasa (ABNA) ya bayar da rahoton cewa: wasu tawagogin mabiya Shi’a a Najeriya sun gana da Sheikh Ibrahim Zakzaky H a gidansa da ke birnin Abuja.
-
Malamin Burkina Faso: Ya Kamata Duniyar Musulunci Ta Yi Koyi Da Iran Game Da Falasdinu
Wani malami mai nazari a Burkina Faso ya jaddada cewa: Idan dukkanin musulmi kamar Iran suka dauki matakin karshe da yanke shawara (don 'yantar da Falasdinu), to za a cimma wannan buri. Iran abin koyi ce ga dukkan musulmi da 'yantattun mutane a duniya, ya kamata mu yi koyi da ita.
-
Yaman: Man Fetur Ɗin Ƙasashen Larabawa Ne Isra'ila Ke Anfani Da Shi Wajen Jefa Bama-Bamai Kan Al'ummar Gaza.
Sayyid Abdul Malik Badreddin Al-Houthi ya ce: Makiya yahudawan sahyoniya suna amfani da bama-bamai na Amurka, Birtaniya da Jamus, wadanda man fetur din kasashen Larabawa ke samar musu da man fetur, wajen aiwatar da kisan kiyashi a Gaza.
-
Labarai Cikin Hotuna | Yadda Almajiran Sayyid Ibrahim Yaqoub Zakzaky (h) Na Birnin Katsina Suka Gudanar Da Gasar Faretin Girmamawa Ga Manzon Allah (s)
Labarai Cikin Hotuna | Yadda Ƴan'uwa Musulmi Almajiran Sayyid Ibrahim Yaqoub Zakzaky (h) Na Birnin Katsina Suka Gudanar Da Gasar Faretin Girmamawa Ga Manzon Allah (s).
-
Yadda Aka Gudanar Da Bikin Maulidin Annabi Muhammad (SAW) A Arusha Tanzaniya + Hotuna
Yadda Aka Gudanar Da Bikin Maulidin Annabi Muhammad (SAW) A Arusha Tanzaniya + Hotuna
-
Shaikh Zakzaky H: Hadin Kai Umarni Ne Daga Allah, Ku Yi Riko Da Igiyar Allah, Kada Ku Rarraba".
Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya (IMN) Allamah Shekh Ibrahim Zakzaky H ne ya gabatar da jawabin rufe taron makon hadin kai a Abuja ranar Laraba Ina a jawabinsa ya yi gargadi akan hare-haren da ake kaiwa kasashen musulunci, tare yin kiran hadin kai.
-
Military Watch: Aljeriya Ita Ce Kawai Ƙasar Larabawa Da Ke Da Karfin Kare Hare-Haren Isra'ila
Hare-haren da Isra’ila ta kai kan Qatar a baya-bayan nan ya haifar da ayar tambaya game da yadda sojojin saman Isra’ila za su iya kutsawa cikin wasu kasashen Larabawa, da kuma karfin da wadannan kasashen ke da shi wajen dakile hare-hare.
-
An Gudanar Da Bukukuwan Maulidin Manzon Allah (Saww) Da Iyalansa A Kasar Kamaru.
An gudanar da bikin Maulidin Manzon Allah SAW a Jamhuriyar Kamaru, inda aka gabatar da lacca mai taken falalar Manzon Allah SAW da alayensa.
-
Mutane Sama Da 60 Ne Aka Kashe A Wani Harin Ta’addanci A Gabashin J.D. Kwango
Gabashin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Kwango ya sake shiga cikin wani kisan gilla zubar da jini; akalla mutane 60 ne aka kashe a wani hari da wata kungiya dauke da makamai da ke kawance da ISIS suka kai a kauyen Ntoyo.
-
Araqchi Ya Ziyarci Masallacin "Jami’iz-Zaytouna" Inda Ya Gana Da Babban Mufti Na Tunisia
Babban Mufti na Jamhuriyar Tunisiya, yayin da yake bayyana jin dadinsa da halartar ministan harkokin wajen kasar a masallacin Jami’iz-Zaytouna, ya yi bayani kan tarihin wannan masallaci da matsayinsa da kuma muhimmancinsa wajen yada addinin Musulunci na rahama a kasashen Tunisiya da Arewacin Afirka da ma daukacin kasashen musulmi baki daya.
-
Shekh Allamah Zakzaky (H) Ya Gana Da ‘Yan Uwa Dalibai Da Ke Karatu A Jami’o’i Daban-Daban A Iran + Hotuna
Shaikh Zakzaky {H}: “Da zaran an tauye darajar Annabi (S), to an rushe addinin ne. Don haka za ku ga makiya addinin gaskiyar magana, kullum sukan yi suka ne kan al’amarin Annabi (S), don in suka soki Annabi (sun san) suna rusa addinin ne”.
-
Tanzaniya: 'Yan Shi'a Sun Shirya Maulidin Annabi Muhammad (Saw) + Hotuna
Taken Taron Shine: "Manzon Zaman Lafiya” - Dole Ne Zabe Ya Kasance Na Adalci, Dimokuradiyya, Da Zaman Lafiya"
-
An Gudanar Da Mauludin Manzon Allah {A} A Abuja + Hotuna
Harkar Musulunci karkashin jagorancin Sayyid Ibraheem Yaqoub Zakzaky (H) ta gudanar da gagarumin muzaharar 17 ga watan Rabi'ul Auwal, wanda shine muzaharar Maulidi da aka saba gudanarwa a duk shekara.
-
Najeriya: An Kashe Mutane Da Dama, An Yi Garkuwa Da Sama Da 100 A Harin Ta'addanci
Shugaban kauyen Mohammed Mai Anjua ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa maharan sun isa ne a kan babura da dama a yankin Adabka Bukkuyum da ke kauyen Gandum Malam inda suka bude wuta.
-
Mahara Sun Kashe Masallata 27 A Wani Hari A Najeriya
'Yan bindiga sun kashe mutane 27 da suke sallah a wani mummunan hari da suka kai
-
Sheikh Zakzaky: Shirin Yahudawan Sahyoniya Na Korar Mutanen Gaza D Makaman Hizbullah Ba Zai Cimma Nasara Ba
Shaikh Zakzaky ya bayyana cewa shirin da gwamnatin ke yi na mayar da Falasdinawa zuwa kudancin Gaza tare da tsugunar da su a tantuna ci gaba ne na tsawon shekaru biyu na kisan kare dangi ta hanyar yunwa da tashin bamabamai. Ya jaddada cewa ainihin dalilin da ke tattare da wadannan ayyuka shi ne yadda ake amfani da albarkatun kasa na Gaza ta hanyar da bai dace ba, musamman ma'adinan iskar gas.
-
Labarai Cikin Hotuna / Tattakin Arba'in a Birnin Kanon Najeriya
Yadda aka gudanar da tattakin Arba’een din Imam Husain As A birnin Kanon Najeriya inda yna uwa musulmi mabiya Allama SHekh Ibrahim Alzakzaky H ke Alamata soyayyarsu da juyayinsu ga Imam Husain As