ABNA Hausa
  • Dukkan labarai
  • Labaran Duniya
    • Yammacin Asiya
    • Asiya Ta Tsakiya
    • Gabashin Asiya
    • Turai
    • Amurka
    • Afirka
  • Tekuna
  • Labaran Cikin Gida
  • Iran
  • Shafuka Mabanbanta
    • Hotuna
    • Bidiyoyi
    • Labarai Kaitsaye
    • Kartun
    • Labarai Maraji’ai
  • Labaran Majalisar Ahlul Bayt As
  • Abubuwa Daban-Daban
    • Taruka Da Sanarwowi
    • Fasahohi
العربية English فارسی Türkçe اردو Español bahasa Indonesia हिन्दी français 汉语 русский Deutsch Melayu Hausa বাংলা Азәрбајҹан Азәрбајҹан әлифбасы Kiswahili မြန်မာဘာသာ bosanski português سورانی 日本語 Kurmancî Pilipinas Тоҷик italiano 한국어
×
filterToday News
  • Yadda Aka Gudanar Da Taron Mauludin Sayyidah Zahra As Katsina + Hotuna

    Yadda Aka Gudanar Da Taron Mauludin Sayyidah Zahra As Katsina + Hotuna

    Wasu daga cikin hotunan yadda taron Mauludin Sayyida Fatima (S.A) wanda 'yan uwa na da'irar Katsina suka gabatar a ranar Litinin 24/Jimada Thani, dai dai da 15/Disamba/2025, a muhallin Markaz.

    2025-12-17 21:58
  • Morocco Ta Ƙaddamar Da Masana'antar Samar Jiragen Yaƙi Marasa Matuƙa Na Isra'ila

    Morocco Ta Ƙaddamar Da Masana'antar Samar Jiragen Yaƙi Marasa Matuƙa Na Isra'ila

    Morocco ta fara samar da jiragen yaƙi marasa matuƙa na Isra'ila kusa da Casablanca a matsayin wani ɓangare na ƙarfafa sojojinta.

    2025-12-17 19:50
  • MDD: Sama Da Mutane 100 Ne Suka Mutu A Harin Jiragen Sama Marasa Matuki A Kordofan Na Sudan

    MDD: Sama Da Mutane 100 Ne Suka Mutu A Harin Jiragen Sama Marasa Matuki A Kordofan Na Sudan

    Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa sama da fararen hula 100, ciki har da yara 43, sun mutu a hare-haren jiragen sama marasa matuki a Sudan tun daga ranar 04 Disamba 2025.

    2025-12-17 09:28
  • Sayyid Zakzaky H: Babu Wata Gwamnati Da Za Ta Iya Rusa Akidar Da Ta Samo Asali Daga Adalci Da Gaskiya

    Harkar Musulunci Ta Najeriya Ta Tuna Shekaru 10 Bayan Kisan Zariya A Duk Fadin Najeriya

    Sayyid Zakzaky H: Babu Wata Gwamnati Da Za Ta Iya Rusa Akidar Da Ta Samo Asali Daga Adalci Da Gaskiya

    Harkar Musulunci a Najeriya ta tuna shekaru 10 bayan Kisan Zariya na 2015, inda sojoji suka kashe Musulmai 'yan Shi'a sama da 1,000. Kungiyoyin kare hakkin dan adam har yanzu suna Allah wadai da wannan kisan, yayin da shugabannin Kirista da Musulmi suka jaddada rashin adalcin wanna aika-aika.

    2025-12-16 09:38
  • Labarai Cikin Hotuna | Yadda Aka Gudanar Da Muzahar Tunawa Da Waki'ar Buhari A Katsina

    Labarai Cikin Hotuna | Yadda Aka Gudanar Da Muzahar Tunawa Da Waki'ar Buhari A Katsina

    Daga birnin Katsina Ƴan'uwa Musulmi Almajiran Sayyid Ibrahim Zakzaky sun fito don nunawa duniya raɗaɗin da suke ciki na tunawa da kisan kiyashin da Mataccen tsohon shugaban kasar Nijeriya Buhari yasa aka yi musu a ranar 12/12/2025. Allah ya kara tsinewa buhari da wanda suka tayashi wannan mummunan Ta'addanci. Abu Sabaty Katsina Media Lahadi_14/12/2025

    2025-12-16 08:39
  • Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Harkar Musulunci Ta Muzahara Cika Shekaru 10 Da Waki’ar Buhari A Zaria

    Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Harkar Musulunci Ta Muzahara Cika Shekaru 10 Da Waki’ar Buhari A Zaria

    Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya kawo maku rahoton cewa: Harkar Musulunci a Najeriya, karkashin jagorancin Sheikh Ibraheem Zakzaky, ta gudanar da zanga-zanga a Zariya domin tunawa da shekaru goma da waki’ar Buhari lokacin da sojojin Najeriya suka kai wa Zakzaky da mabiyansa hari a Zariya, suka kuma kashe kusan Musulmai 'yan Shi'a 1000 marasa laifi.

    2025-12-15 10:45
  • Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Harkar Musulunci Ta Muzahara Cika Shekaru 10 Da Waki’ar Buhari A Hadejia,

    Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Harkar Musulunci Ta Muzahara Cika Shekaru 10 Da Waki’ar Buhari A Hadejia,

    Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya kawo maku rahoton cewa: Harkar Musulunci a Najeriya, karkashin jagorancin Sheikh Ibraheem Zakzaky, ta gudanar da zanga-zanga a Hadejia domin tunawa da shekaru goma da waki’ar Buhari lokacin da sojojin Najeriya suka kai wa Zakzaky da mabiyansa hari a Zariya, suka kuma kashe kusan Musulmai 'yan Shi'a 1000 marasa laifi.

    2025-12-15 10:43
  • Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Mabiya Sheikh Zakzaky Suka Yi Taron Tunawa Da Shahidan Kisan Kiyashin Zariya A Gombe

    Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Mabiya Sheikh Zakzaky Suka Yi Taron Tunawa Da Shahidan Kisan Kiyashin Zariya A Gombe

    Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya kawo maku rahoton cewa: Mabiya Sheikh Zakzaky a Gombe sun shirya wani taron tunawa da Shahidai a Fudiyya Pantami bayan zanga-zanga, domin tunawa da ranar da abin da ya faru a lokacin mulkin Buhari, wanda sojojin Najeriya suka kashe kimanin mutane 1000.

    2025-12-15 10:15
  • Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Daliban Najeriya suka Gudanar da babban bikin haihuwar Sayyidah Fatima (AS) a Karbala

    Rahoto Cikin Hotuna | Yadda Daliban Najeriya suka Gudanar da babban bikin haihuwar Sayyidah Fatima (AS) a Karbala

    Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya kawo maku rahoton cewa: Daliban Najeriya sun gudanar da wani babban biki a lokacin haihuwar Sayyidah Fatima (AS) a Karbala, inda dalibai da dama suka halarta.

    2025-12-15 10:11
  • An Kashe Mutane 7, 12 Sun Jikkata A Harin Da Jiragen Sama A Asibitin Al-Daling Sudan

    An Kashe Mutane 7, 12 Sun Jikkata A Harin Da Jiragen Sama A Asibitin Al-Daling Sudan

    Harin ya zo kwana ɗaya bayan wani hari da jirgin sama mara matuki ya kai kan sansanin wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya a Kadugli wanda ya kashe sojoji shida na Bangladesh. Rundunar Sudan ta zargi Rundunar gaggawa da kai harin, amma ƙungiyar ta musanta cewa tana da hannu a ciki.

    2025-12-15 09:46
  • Labarai Cikin Hotuna |Sheikh Zakzaky Ya Karbi Bakuncin Wakilan Nijar A Abuja

    Labarai Cikin Hotuna |Sheikh Zakzaky Ya Karbi Bakuncin Wakilan Nijar A Abuja

    A ranar Asabar, 13/12/2025, Sheikh Ibrahim Zakzaky ya karbi bakuncin tawagar wakilai daban-daban daga jamhuriyar Nijar, a gidansa da ke Abuja, Najeriya.

    2025-12-14 14:51
  • Shaikh Ibraheem Zakzaky (H): Kisan Da Suka Yi A Zariya, Kisa Ne Na Mugunta…'

    Shaikh Ibraheem Zakzaky (H): Kisan Da Suka Yi A Zariya, Kisa Ne Na Mugunta…'

    Ana ci gaba da tunawa da waki'ar da ta faru a Zaria na kisan gilla da hukumar Najeriya tayi ga Yan uwa Musulmi mabiya Ahlul bayt As a Zaria a wurare da suka hada da gIdan SAyyida H da Husainiyya da Darur Rahama na swaon kwana uku ajere

    2025-12-13 09:16
  • Labarai Cikin Hotuna: Na Mauldin Sayidah Zahra AS A Abuja Najeriya

    Labarai Cikin Hotuna: Na Mauldin Sayidah Zahra AS A Abuja Najeriya

    Yayin da ake gudanar bukukuwan Mauludin Sayyida Zahara (S), Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ya gabatar da Jawabi yau Alhamis 20/Jimada Ath-Thaniyah/1447 (11/12/2025) a Abuja.

    2025-12-12 10:35
  • Bayan Yarjejeniya An Bawa Sudan Ta Kudu Alhakin Tabbatar Da Tsaron Filin Man Fetur Na Heglig.

    Bayan Yarjejeniya An Bawa Sudan Ta Kudu Alhakin Tabbatar Da Tsaron Filin Man Fetur Na Heglig.

    Hukumomin Sudan ta Kudu sun sanar a ranar Laraba cewa sun cimma yarjejeniya da bangarorin biyu a rikicin Sudan don tabbatar da tsaron filin man fetur na Heglig, wanda ke kan iyaka, bayan da RSF ta kwace shi a ranar Litinin.

    2025-12-11 22:08
  • Rikicin Diflomasiyya Tsakanin Ghana Da Isra'ila Ya Ƙaru Ya Kai Ga Korar ‘Yan Kasashen Biyu

    Rikicin Diflomasiyya Tsakanin Ghana Da Isra'ila Ya Ƙaru Ya Kai Ga Korar ‘Yan Kasashen Biyu

    Bayan kamawa da korar 'yan ƙasar Ghana a Tel Aviv, gwamnatin Accra ta kori 'yan ƙasar Isra'ila uku a matsayin ramuwar gayya.

    2025-12-11 14:56
  • Yadda Al’ummar Tanzaniya Suka Bayar Da Gudunmawar Jini Ga Marasa Lafiya

    Labarai Cikin Hotuna Na|

    Yadda Al’ummar Tanzaniya Suka Bayar Da Gudunmawar Jini Ga Marasa Lafiya

    Al’ummar Bukoba Masu Imani Sun Gudanar Da Taron Jinkai Ta Hanyar Ba da Gudummawar Jini Don Ceton Rayukan Marasa Lafiya Da Ke Asibiti

    2025-12-08 21:55
  • An Saki Ɗalibai 100 Daga Cikin 315 Da Aka Sace A Najeriya.

    An Saki Ɗalibai 100 Daga Cikin 315 Da Aka Sace A Najeriya.

    An saki ɗalibai 100 da aka sace a Najeriya, amma makomar wasu 165 har yanzu ba a fayyace ba. Babu cikakken bayani game da yanayin sauran ɗaliban da ma'aikatan makaranta.

    2025-12-08 21:43
  • Kasashen Taurai Ne Ke Ƙara Ta'azzara Rikicin Sudan

    Kasashen Taurai Ne Ke Ƙara Ta'azzara Rikicin Sudan

    Rahoton Al Jazeera ya nuna cewa kasashen Turai, ta hanyar bayar da tallafi sama da Yuro miliyan 200 ga Sudan, sun taimaka kai tsaye ko a kaikaice wajen ƙarfafa Rundunar Gaggawa ta Sudan

    2025-12-07 21:10
  • Labarai Cikin Hotuna | Ganawar Sarakunan Sharifai Da Shekh Ibrahim Alzakzaky {H}

    Labarai Cikin Hotuna | Ganawar Sarakunan Sharifai Da Shekh Ibrahim Alzakzaky {H}

    Sarakunan Sharifai daga yankunan Zariya, Taraba, Jigawa, Adamawa, Kano, Gombe da Benue, sun ziyarci Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) yau Asabat 06/12/2025, a gidansa dake Abuja. 06/12/2025

    2025-12-07 09:15
  • Sudan: Harin Jiragen Sama A Kalogi Kudancin Kordofan Ya Kashe Fararen Hula 79

    Sudan: Harin Jiragen Sama A Kalogi Kudancin Kordofan Ya Kashe Fararen Hula 79

    Ma'aikatar Harkokin Wajen Sudan ta fitar da wata sabuwar sanarwa da ke nuna cewa Rundunar Taimakon Gaggawa (RSF) ta kai hari a birnin Kalogi da ke Kudancin Kordofan a ranar Alhamis. Sanarwar ta bayyana cewa lamarin ya yi sanadiyyar mutuwar fararen hula 79, ciki har da yara 43 da mata shida, baya ga raunuka 38. Ma'aikatar ta bayyana harin a matsayin wani aiki da nufin haifar da asarar rayukan fararen hula mafi yawa.

    2025-12-06 08:38
  • Sojojin Sudan Sun Yi Ruwan Wuta Kan Sojojin SPLM-N SUn Ci Gaba Zuwa Kudancin Kordofan

    Sojojin Sudan Sun Yi Ruwan Wuta Kan Sojojin SPLM-N SUn Ci Gaba Zuwa Kudancin Kordofan

    Majiyoyi daga rundunar sojojin Sudan sun shaida wa Al Jazeera cewa sojojin sun yi ruwan wuta kan taron sojojin SPLM-N a yammacin garin Al-Abbasiya a jihar Kudancin Kordofan.

    2025-12-01 14:46
  • An Gudanar Da Sallar Jana’izar Sheikh Dahiru Bauchi + Hotuna

    An Gudanar Da Sallar Jana’izar Sheikh Dahiru Bauchi + Hotuna

    Takaitaccen Tarihin Masanin Tafsirin Kur’ani, Marigayi Sheikh Dahiru Bauchi

    2025-11-28 22:07
  • Shekh Zakzaky Ha Aike Da Sakon Ta'aziyyar Rashin Shekh Ɗahiru Usman Bauchi

    Shekh Zakzaky Ha Aike Da Sakon Ta'aziyyar Rashin Shekh Ɗahiru Usman Bauchi

    Muna roƙon Allah Maɗaukakin Sarki da Ya saukar da rahamarsa ga ruhin marigayin; Ya sanya aljanna ta zama makomarsa ta har abada; sannan kuma Ya ba wa iyalansa da masoya haƙuri da juriyar wannan rashi. 

    2025-11-27 20:52
  • Yadda Algeria Da Morocco Suka Mayar Da Mali Fagen Gasa A Yankin Afirka Na Kudu Da Sahara

    Yadda Algeria Da Morocco Suka Mayar Da Mali Fagen Gasa A Yankin Afirka Na Kudu Da Sahara

    Idan aka yi la'akari da yanayin siyasa da fagen kasar Mali, za a iya cewa Algeria da Morocco suna kallon wannan ƙasar a matsayin filin gasa a yankin Afirka na Kudu da Sahara, amma hobbasa da matakin kowanne nensu ya bambanta sosai.

    2025-11-26 08:47
  • Rahoto Cikin Hotuna | Na Zaman Makokin Shahadar Sayyidah Zahra As A Katsina Najeriya

    Rahoto Cikin Hotuna | Na Zaman Makokin Shahadar Sayyidah Zahra As A Katsina Najeriya

    Da yammacin ranar Litinin 03, ga watan Rabi'ul Thani, 1447, daidai da 24, ga watan Nuwamba, 2025, 'yan uwa musulmi na da'irar Katsina, suka gudanar da zaman juyayin shahadar Sayyida Fatima (S.A) a muhallin Markaz dake Kofar Marusa.

    2025-11-25 10:36
  • Rahoto Cikin Hotuna | Na Mabiya Sheikh Zakzaky Sun Yi Zanga-zangae Neman Sakin Daliban Da Aka Sace

    Rahoto Cikin Hotuna | Na Mabiya Sheikh Zakzaky Sun Yi Zanga-zangae Neman Sakin Daliban Da Aka Sace

    Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: Academic Forum Kungiyar Ilimi ta Harkar Musulunci karkashin jagorancin Sheikh Ibraheem Zakzaky a Kano ta shirya wani gagarumin gangami, inda ta bukaci a gaggauta ceto dalibai mata da 'yan ta'adda suka sace, tare da yin kira ga gwamnati da ta kare makarantu daga barazanar tsaro da ke ci gaba da wanzuwa.

    2025-11-25 08:30
  • Sheikh Zakzaky (H): Ya Kamata Kafafen Yaɗa Labarai Su Guji Haifar Da Rarrabuwar Kawuna A Cikin Al'umma + Hotuna

    Sheikh Zakzaky (H): Ya Kamata Kafafen Yaɗa Labarai Su Guji Haifar Da Rarrabuwar Kawuna A Cikin Al'umma + Hotuna

    A wani taron ganawa da ya yi da membobin Kungiyar 'Yan Jarida ta Yanar Gizo ta Yankin Arewa, shugaban Harkar Musulunci ta Najeriya, ya jaddada nauyin da ke kan kafofin watsa labarai, ya shawarci 'yan jarida da su yi taka-tsantsan wajen wallafa labarai domin kada abubuwan da ke ciki su zama hujjar haifar da rashin jituwa da tashin hankali a cikin al'umma da sunan addini.

    2025-11-20 21:51
  • Malama Zeinat: Addinin Musulunci Zai Tabbata A Najeriya Masu Ikon Duniya Ba Za Su Iya Hana Hakan Ba

    Malama Zeinat: Addinin Musulunci Zai Tabbata A Najeriya Masu Ikon Duniya Ba Za Su Iya Hana Hakan Ba

    An gudanar da wani taron na tunawa da ranar shahadar Sayyida Fatima Zahra (A.S) a Tehran a ranar Litinin, wanda ya kunshi jawabi mai muhimmanci daga Malama Zeinatudden Ibrahim, matar Sheikh Ibrahim Zakzaky - shugaban Harkar Musulunci a Najeriya.

    2025-11-18 10:58
  • Labarai Cikin Hotuna: An Kaddamar Da Aikin "Barguna Ga Falasdinu" A Masallacin Claremont Da Ke Cape Town

    Labarai Cikin Hotuna: An Kaddamar Da Aikin "Barguna Ga Falasdinu" A Masallacin Claremont Da Ke Cape Town

    An gayyaci mahalarta su dinka murabba'ai 15cm x 15cm a launukan Falasdinu. Kowane murabba'i yana wakiltar yara goma da aka kashe a kisan kare dangi da ake ci gaba da yi a Gaza. Manufar wannan aiki ita ce a dinka murabba'ai 2,000, wanda ke wakiltar yara sama da 20,000 waɗanda aka ɓatar da rayukansu. Za a buɗe bargon Falasdinu da aka kammala a Ranar Nuna Goyon Baya ta Duniya ga Al'ummar Falasdinu, 29 ga Nuwamba, 2025.

    2025-11-18 08:55
  • Labarai Cikin Hotuna: Koyar Da Littafin 'Arba'una Hadith' A Hussainiya Sheikh Zakzaky Da Ke Jos, Najeriya

    Labarai Cikin Hotuna: Koyar Da Littafin 'Arba'una Hadith' A Hussainiya Sheikh Zakzaky Da Ke Jos, Najeriya

    A Hussainiya Sheikh Zakzaky da ke Jos, Sheikh Muhammad Auwal Abubakar ya gabatar da darasin Lahadi na mako-mako. Zaman na wannan makon ya mayar da hankali ne kan illolin Riya (bayyana aiki a cikin ibada) a cikin littafin Arba'una na Imam Khomeini Qs.

    2025-11-18 08:28
  • Previous
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
  • Next
Muryar 'yan shi'a marasa kafar yada labarai
Desktop version Mobile version

Ya halatta anfani da batutuwan kamfanin ba tare da ambaton madogara ba.

Nastooh Saba Newsroom