-
Sheikh Zakzaky (H) Ya Gana Da Iyalan Shahidan Qudus Na 2025
Da yammacin ranar Laraba 9 ga Zulqa’ada 1446 (7/5/2025) Jagoran Harkar Musulunci, Shaikh Ibraheem Zakzaky ya gana da iyalan Shahidan waki’ar Quds din bana, a munasabar cikansu kwanaki 40 da Shahada, a gidansa da ke Abuja.
-
Sheikh Ibrahim Alzakzaky (H): Ka Gyara Kanka, A Ga Addinin Daga Wajenka, Ya Fi Ma Ka Yi Magana
Jagora ya dauki lokaci yana bayani dangane da ma’anar Jihadi. Yace: “Ana cewa Danfodiyo, za su ce “Jihadi”. Har nakan ce ku gane fa, Jihadin nan ba yana nufin daukan takobi ba ne, yana farawa da kai kanka ne ka yi “jihadun nafs”, ka siffantu da addini tukunna, su ganshi a jikinka sannan kuma ka kira wasu”.
-
Amurka Ta Ƙarawa Miya Gishiri A Rashin Tsaron Najeriya
Katse tallafin tsaro da Amurka ke baiwa tsaro ya sa gwamnatin Najeriya ta yi kasa a gwiwa wajen yakar kungiyoyin 'yan ta'adda, wasu masu ra'ayin rikau na Amurka suna kira da a kara matsin lamba ga gwamnatin Abuja, suna masu ikirarin cin zarafin Kiristoci. -kaji Ƙaryar Banza-
-
An Qaddamar Da Littafin "Rayuwata" A Abuja + Hotuna
Jagora: “Amma in kace wai sai an kawar da duk matsaloli komai ya zama daidai, kowa ya zama ‘perfect’ to ai ba zai yiwu ba, kana neman ‘impossible’ ne, za ka bata lokacinka ne, a cigaba kawai haka nan, a yi ta yi kawai har a yi nasara insha Allah”.
-
Ana Ci Gaba Da Gudanar Da Jarrabawar Mako-Mako A Jami’atul Mustafa (S) Science College, Darus-Salaam - Tanzania + Hotuna
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul Bayt As – ABNA - ya habarta cewa: Daliban Jami'atu Al-Mustafa (s) na ci gaba da gudanar da jarrabawarsu na mako-mako. Ana gudanar da wadannan jarrabawa ne duk ranar Asabar a wannan Kwalejin. Jarabawa ne masu mahimmanci waɗanda ke taimaka wa ɗalibai haɓaka karatunsu da ƙara mai da hankali kan abin da ake koya musu a cikin aji. Wannan matakin yana gina ɗalibi kuma yana ƙarfafa su a fannin ilimi, a ƙarshe su zama ƙwararrun ɗalibai wadanda suka sami nasara a karatunsu.
-
Juyayin Shahadar Imam Ja'afar Sadik (AS)
Al'ummar Musulmai mabiya mazhabar Shi'a a faɗin duniya sun gudanar da zaman makokin shahadar Imam Sadik (a) shugaban mazhabar shia Imamiya a daren jiya da yau.
-
MDD: Sama Da 100 Ne Aka Kashe A Harin Da Aka Kai A Sansanonin Yankin Darfur Na Kasar Sudan
Wani jami'in Majalisar Dinkin Duniya ya ce sama da mutane 100 da suka hada da yara 20 ne aka kashe a wani hari da aka kai kan sansanonin 'yan gudun hijira a yankin Darfur na kasar Sudan.
-
An Kori Jakadan Isra'ila Daga Taron Tarayyar Afirka
Mun yaba da matakin jajircewa da kungiyar Tarayyar Afirka ta dauka na korar jakadan Isra'ila daga taron da aka yi a babban birnin Habasha kan kisan kiyashin da aka yi a kasar Rwanda.
-
Sheikh Ibrahim Alzakzaky {H}: Zuwa Yanzu Akwai Mutum 20 Da Akai Kashe A Hannun Jami'an Tsaro
Shaikh Zakzaky ya tambaya; "Me ya kawo masu gadin shugaban kasa kan titi suna harbi?"
-
Anyi Jana'izar Shahidan 6 Ranar Qudus 2025 A Najeriya + Hotuna
Bayan kammala sallar jana'izar Shahidan qudus na Abuja yanzu haka an shiga sahun tafiya don kai su makwancin su
-
Jami'an Tsaron Najeriya Sun Buɗe Wuta Akan Masu Muzahar Qudus 2025 A Abuja
Hotunan da bidiyon da ke kasa wasu ne da aka samu ɗauka kafin Sojoji su tari gaba da bayan muzahara da harbi, tankar da suke harbi da ita tin kisan da sukayi a Karo Bridge 2018.
-
Cikin Hotuna Yadda Ɗaliban Sheikh Zakzaky {H} Suka Halarci Tattakin Ranar Qudus 2024 A Iran
Yan’ uwa Dalibai Almajiran Sheikh Ibrahim Zakzaky (H) dake karatu a Jami’oi daban - daban ne a Tehran Iran ne suka fito suma domin nuna goyon bayansu ga Falasdinawa. A kasa hotunan yadda Muzaharan ne ta gudana ne.
-
Bidiyon Saƙon Sayyid Zakzaky {H} Na Ranar Qudus Ta Duniya 2025
Ranar Qudus tana da matukar anfani da muhimmanci ga dukkan al'ummar musulmi.
-
Bidiyon Zanga-Zangar Nuna Goyon Bayan Falasdinu A Marokko
Bidiyon Zanga-Zangar Nuna Goyon Bayan Falasdinu A Marokko
-
-
Najeriya Zata Ba Wa Al'ummomin Karkara Sabbin Kananan Grid Na Wutar Lantarki
Najeriyar a matsayin kasar da ta fi kowacce kasa yawan al'umma a nahiyar Afirka, tana shirin kara yawan kason da ake samu daga makamashin wutar lantarki da ake samarwa a kasar daga kashi 22% zuwa kashi 50 cikin dari.
-
An Kafa "Ƙungiyar Al'adu Ta Iran" A Ghana
Domin samar da hanyar sadarwa tsakanin daliban Ghana da suka kammala karatun jami'o'in Iran da kuma amfani da karfin gida wajen raya alakar Tehran da Accra, an kafa cibiyar kungiyar al'adu ta Iran a Ghana.
-
Shugabannin Larabawa Sun Jaddada Adawarsu Ga Korar Falasdinawa Sun Bukaci A Sake Gina Gaza
Bayan gudanar da wannan taro Gwamnatin Sahayoniya ta nuna adawarta ga shirin kasashen Larabawa dangane da Gaza
-
'Yan majalisar Masar sun Ragargaji Netanyahu
Mambobin majalisar dokokin Masar sun yi kakkausar suka ga matakin da firaministan Isra'ila ya dauka na hana shigar agajin jin kai Gaza, suna masu cewa matakin a matsayin "laifi ne na yaki" da kuma "samun keta dokokin kasa da kasa".
-
Labarai Cikin Hotuna: An Fara Gudanar Da Dararen Ramadan A Cibiyar Sayyida Zahra Da Ke Birnin Abidjan Na Kasar Ivory Coast.
Labarai Cikin Hotuna: An Fara Gudanar Da Dararen Ramadan A Cibiyar Sayyida Zahra Da Ke Birnin Abidjan Na Kasar Ivory Coast.
-
Aljeriya Za Ta Gudanar Da Taro Kan Batun Falasdinu
Aljeriya za ta gudanar da taro kan batun falasdinu bayan bayan sallar idi
-
Rahoto Ckin Hotuna Na | Bada Tallafin Kayan Abinci Daga Shugaban Harkar Musulunci A Najeriya
Rahoto Ckin Hotuna Na | Bada Tallafin Kayan Abinci Daga Shugaban Harkar Musulunci A Najeriya
shugaban harkar Musulunci a Najeriya Sayyid Shaikh Ibrahim Zakzaky, yana raba kayan abinci ga mabukata a Zariya da sauran garuruwa.
-
An Gabatar Da Taron Tunawa Da Iyayen Annabi Muhammad (Sawa) A Katsina + Hotuna
A ranar Laraba 25/12/2024 ne ’Yan’uwa Musulmi almajiran Sayyid Zakzaky (H) na Da’irar Katsina suka gudanar da taron tunawa da Mahaifan Manzon Allah (Sayyid Abdullahi da Sayyida Amina A.S).
-
Shaikh Ibraheem Zakzaky (H): Lokacin Mauludin Sayyidah Zahra (As) Lokaci Ne Na Murna
Shaikh Ibraheem Zakzaky (H): Lokacin Mauludin Sayyidah Zahra (As) Lokaci Ne Na Murna
-
Jami'an Tsaron Najeriya Sun Kama Mabiya Sheikh Ibrahim Alzakzaky A Abuja
Duk da Ƙarar da Almajiran Malam Zakzaky Suka yi a Kotu, Yan Sanda Sun Kama Sama da Mutane 200 a Wajen Taronsu a Abuja
-
Sheikh Zakzaky Ya Gudanar Da Jawabi A Taron Cika Shekaru 9 Da Kisan Kiyashi A Zariya
An gudanar da taron cika shekaru 9 da kisan kiyashi a Zariya, wanda sojojin Najeriya suka yi wa mabiya Hujjatul-Islam Sheikh Ibrahim Zakzaky, jagoran Harkar Musulunci ta Najeriya (IMN) kisan kiyashi a watan Disamba 2015, daga ranar 12 ga Disamba zuwa 14 2015.
-
Labarai Cikin Hotuna Na Bikin Karrama Malaman Kur'ani A Jihar "Katsina" Ta Najeriya
Kamfanin dillancin labaran ƙasa da ƙasa na Ahl-Bait As ABNA ya habarta cewa: an gudanar da bikin karrama malaman kur’ani a karkashin jagorancin Sheikh Yaqub Yahya a garin Batagaro na jihar Katsina a Najeriya.
-
Hukuncin Kotun Hukunta Manyan Laifuka Ta Duniya Na Nufin Cewa Ƙasashe Mambobi 124 Za Su Zama Tilas Su Kama Netanyahu Da Gallant Idan Suka Shiga Yankinsu.
Kasashen Duniya Sun Qudiri Aniyar Kame Netanyahu Da Yoav Galant bisa zargin aikata laifuffukan cin zarafin bil'adama kan al'ummar Palasdinu bayan yanke hukunci kotun koli ta manyan laifuka.
-
Labarai Cikin Hotuna: Na Karatun Al-Qur'ani Da Addu'oi Ga Marigayi Sheikh Adamu Tsoho Jos A Garin Rogo, Nigeria
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul Bait (As) - ABNA - ya habarta maku cewa: an gudanar da Karatun Al-Qur'ani da Addu'oi ga Marigayi Sheikh Adamu Tsoho Jos a garin Rogo, Nigeria.
-
Al-Sudani: Wayewar Tsayin Daka Da Gwagwarmaya Su Ne Suka Sanya Al'ummar Sudan Karkata Zuwa Ga Shi'anci.
Malam Muhammad Zaki Al-Sudani, dan Shi'a ne dan kasar Sudan, wanda ya yi karatu a makarantar hauza ta Qum, ya ce: Daya daga cikin batutuwan da suka sa mayar da dimbin al'ummar Sudan zuwa shi'anci, musamman ma masu ilimi; wayewar tsayin daka da gwagwarmaya wajen tunkarar kasashen yamma.