ABNA Hausa
  • Dukkan labarai
  • Labaran Duniya
    • Yammacin Asiya
    • Asiya Ta Tsakiya
    • Gabashin Asiya
    • Turai
    • Amurka
    • Afirka
  • Tekuna
  • Labaran Cikin Gida
  • Iran
  • Shafuka Mabanbanta
    • Hotuna
    • Bidiyoyi
    • Labarai Kaitsaye
    • Kartun
    • Labarai Maraji’ai
  • Labaran Majalisar Ahlul Bayt As
  • Abubuwa Daban-Daban
    • Taruka Da Sanarwowi
    • Fasahohi
العربية English فارسی Türkçe اردو Español bahasa Indonesia हिन्दी français 汉语 русский Deutsch Melayu Hausa বাংলা Азәрбајҹан Азәрбајҹан әлифбасы Kiswahili မြန်မာဘာသာ bosanski português سورانی 日本語 Kurmancî Pilipinas Тоҷик italiano 한국어
×
filterToday News
  • An Kashe Mutane 120 A Najeriya Da Mali

    An Kashe Mutane 120 A Najeriya Da Mali

    Rikice-rikice na haifar da zubar jini a Afirka bayan kashe mutane da dama a wasu sabbin hare-hare da makamai a wadannan kasashe, ciki har da 'yan kungiyar ISIS 50 a arewacin Najeriya, 

    2026-05-10 22:50
  • Sheikh Zakzaky: Isar Da Saƙon Addini Ta Halayya Da Aiki Ya Fi Muhimmanci Fiye Da Magana

    Sheikh Zakzaky: Isar Da Saƙon Addini Ta Halayya Da Aiki Ya Fi Muhimmanci Fiye Da Magana

    Sheikh Zakzaky: "A Wannan Zamani, Isar Da Saƙon Addini Wajibi Ne Ga Kowane Musulmi Har Zuwa Lokacin Mutuwarsa."

    2026-05-10 10:32
  • Sheikh Zakzaky: Dakewar Iran Ta Samu Sakamakon Makarantar Ahlul Bayt (AS)

    Sheikh Zakzaky: Dakewar Iran Ta Samu Sakamakon Makarantar Ahlul Bayt (AS)

    Sheikh Ibrahim Zakzaky H shugaban Harkar Musulunci ta Najeriya, a taron "Ƙungiyar Mawaka" na biyu da aka yi a Abuja, ya danganta zaman lafiya da nasarorin Jamhuriyar Musulunci ta Iran kai tsaye da bin koyarwar Ahlul Bayt (AS) da kuma tsayayya da matsin lamba. 

    2026-05-04 17:33
  • Labarai Cikin Hotuna | Yadda Yan Shi’a Su Kai Bikin Kammala Haddar Alƙur'ani A Kano, Najeriya

    Labarai Cikin Hotuna | Yadda Yan Shi’a Su Kai Bikin Kammala Haddar Alƙur'ani A Kano, Najeriya

    Kusan matasa 'yan Shi'a 300 ne mabiyan Sheikh Ibraheem Zakzaky ne suka haddar Alƙur'ani daga sassa daban-daban na Najeriya wanda ddubban al’umma ne suka hallara a birnin Kano don bikin kammala karatunsu wanda mabiyan Sheikh Ibraheem Zakzaky suka shirya. A bikin an duba yanayin kwarewa da kammala haddar Alƙur'ani da suka yi, kuma ya ƙunshi mahalarta daga yankuna daban-daban na kasar.

    2026-05-03 11:16
  • Labarai Cikin Hotuna | Na Ganawar Sayyid Zakzaky H Da Dalibai Mahaddata Alkur’ani A Abuja

    Labarai Cikin Hotuna | Na Ganawar Sayyid Zakzaky H Da Dalibai Mahaddata Alkur’ani A Abuja

    Da yammacin ranar laraba 11 ga watan DhulQa'ada, 1447H (29/04/2026), Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ya gana da ɗalibai mahaddata su 246, daga makarantun Fudiyya daban-daban waɗanda ke shirin yin bikin haddar Alkur’ani Mai girma. Daga Ofishin Sayyid Ibraheem Zakzaky (H)

    2026-05-02 12:08
  • Labarai Cikin Hotuna Na | Ganawar Wakilan 'Yan Uwa Shekh Zakzaky (Hp A Abuja

    Labarai Cikin Hotuna Na | Ganawar Wakilan 'Yan Uwa Shekh Zakzaky (Hp A Abuja

    Wakilan Ƴan'uwa daga Da'irar Abuja, Suleja da Minna sun ziyarci Jagora Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) a yammacin ranar lahadi 09/Dhul Qaada/1447 (26/04/2026).

    2026-04-27 12:59
  • Gabar Tekun Somaliya Ta Zamo Mahallakar Jiragen Ruwan Amurka Da Isra'ila A Mashigar Babul-Mandab

    Gabar Tekun Somaliya Ta Zamo Mahallakar Jiragen Ruwan Amurka Da Isra'ila A Mashigar Babul-Mandab

    Harin da aka kai kwanan nan kan wani jirgin ruwan mai a gabar tekun kudancin Somaliya, wanda ya haifar da kwace wani karamin jirgin ruwa da 'yan bindigar Somaliya suka yi, ya zo ne a daidai lokacin da ake samun sauye-sauye a kasashen duniya da kuma tashin hankali a yankunan Yammacin Asiya, Turai da Afirka, don haka akwai yiwuwar ya zama sabon fagen tsaro.

    2026-04-26 23:39
  • Waken Yabo Da Jinjinawa Iran Da Bakin Al-kanaweey

    Waken Yabo Da Jinjinawa Iran Da Bakin Al-kanaweey

    Waken Yabo Da Jinjinawa Iran Da Bakin Al-kanaweey

    2026-04-23 17:26
  • Yan Uwa Musulmi A Najeriya Sun Nuna Goyon Bayansu Ga Iran Da Falasdinu + Hotuna

    Jagora (H) Ya Rufe Mu'utamar Karo Na 5 Bayan Kwashe Kwanaki 4 Ana Gabatarwa A Bauchi

    Yan Uwa Musulmi A Najeriya Sun Nuna Goyon Bayansu Ga Iran Da Falasdinu + Hotuna

    An rufe Mu'utamar Na Kasa da Kasa karo na 5 a garin Bauchi. Taron wanda Dandalin Dalibai da Malamai tare da haɗin guiwar Dandalin ƴan uwa Mata na Harkar Musulunci ƙarƙashin jagorancin Shaikh Ibraheem Zakzaky(H) suka shirya, mai taken 'Halin da ake ciki: ina mafita?"

    2026-04-21 09:49
  • Dubban Al’ummar Morocco Sun Yi Zanga-Zanga Don Nuna Goyon Bayansu Ga Falasdinu

    Dubban Al’ummar Morocco Sun Yi Zanga-Zanga Don Nuna Goyon Bayansu Ga Falasdinu

    Dubban 'yan Morocco sun shiga wata babbar zanga-zanga a babban birnin kasar a ranar Lahadi don nuna rashin amincewarsu da ci gaba da hare-haren da gwamnatin Isr’ilaa ke kai wa al'ummar Falasdinu da kuma nuna goyon bayansu ga fursunonin Falasdinu.

    2026-04-20 09:16
  • Labarai Cikin Hotuna | Yadda Ayatullah Riza Ramezani, Ya Halarci Tantunan Masu Hidama A Qom

    Labarai Cikin Hotuna | Yadda Ayatullah Riza Ramezani, Ya Halarci Tantunan Masu Hidama A Qom

    Sakataren Janar na Majalisar Duniya ta Ahlul Bayt (a.s), a yammacin Asabar (13 ga Maris 2026), ya halarci taron ma’aikatan birnin Qum wanda aka shirya tare da wasu sansanonin ƙasashen waje da ke kan titin Shahid Saduqi Boulevard. Ya ziyarci waɗannan tantinan sannan ya yaba wa ƙoƙari da aikin ma’aikatan wuraren, tare da mika musu godiya.

    2026-04-14 00:58
  • Bidiyo: Soyayya Maras Iyaka Tsakanin Wani Yaron Kenya Ga Jagora

    Bidiyo: Soyayya Maras Iyaka Tsakanin Wani Yaron Kenya Ga Jagora

    A wani taro da aka gabatar a Kenya an bayyana soyayya marar iyaka ga jagora inda cikin tarin aka ga wani yaro karami yana sumbatar Hoton Jagora Shahid.

    2026-04-12 22:56
  • Labarai Cikin Hotuna | Yadda Aka Gudanar Da Taron Addu'ar 40 Ga Sayyid Qa'id {Qd} A Abuja Najeriya

    Labarai Cikin Hotuna | Yadda Aka Gudanar Da Taron Addu'ar 40 Ga Sayyid Qa'id {Qd} A Abuja Najeriya

    An gudanar da taron addu'o'i a Abuja a ranar arba'in shahadar Sayyid Al-Khamenei a yammacin ranar Alhamis 9/4/2026 wanda Sheikh Zakzaky ya jagoranci a tunawa da kwanaki 40 da shahadar Sayyid Imam Al-Khamenei a gidansa da ke Abuja, Najeriya

    2026-04-12 11:03
  • Sakon Sheikh Zakzaky A Ranar Arba'in Da Shahadar Jagoran Juyin Juyi Halin Musulunci

    Shekh Zakzkay (H) Ga Amurka: Kun Kara Raya Abin Da Kuke So Ku Lalata

    Sakon Sheikh Zakzaky A Ranar Arba'in Da Shahadar Jagoran Juyin Juyi Halin Musulunci

    Sheikh Ibrahim Zakzaki (H) a sakonsa na ranar 40 ga Shahadar jagoran juyin juya halin musulunci yayi ishara ga matsayin wannan madaukakin Sayyid da cewa Jagora ba iya kawai mutum ba ne sai dai ma yana a matsayin rayayyiyar makaranta da ke da tushe na asali kuma kokarin makiya na kawar da shi a zahiri ya sa tunaninsa da mahangarsa da sunan sa ya dawwama a cikin al'ummai.

    2026-04-11 00:09
  • Sheikh Zakzaky: Iran Ce Ta Hana Tabbatuwar Shirin “Babbar Isra’ila” A Gabas Ta Tsakiya

    Sheikh Zakzaky: Iran Ce Ta Hana Tabbatuwar Shirin “Babbar Isra’ila” A Gabas Ta Tsakiya

    Jagoran Harkar Musulunci a Nijeriya, Sheikh Ibraheem Yaqoub Zakzaky (H), a wata ganawa da ya yi da wasu daga cikin almajiransa a Abuja a lokacin bukukuwan Sallah Karama, ya jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran ce kadai ta hana cika shirin sahayoniya na kafa “Babbar Isra’ila” a yankin Gabas ta Tsakiya.

    2026-04-04 11:26
  • Kungiyar Kwallon Kafa Ta Najeriya Ta Kara Da Iran

    Kungiyar Kwallon Kafa Ta Najeriya Ta Kara Da Iran

    A wannan ganawar wasa an ta shi 2 da ɗaya inda dakarun wasan Najeriya suka ci ƙasar Iran biyu da ɗaya

    2026-03-28 13:01
  • Labarai Cikin Bidiyo | Yadda Ƴan Shi'a A Najeriya Suka Gudanar Da Muzahar Goyon Bayan Iran

    Labarai Cikin Bidiyo | Yadda Ƴan Shi'a A Najeriya Suka Gudanar Da Muzahar Goyon Bayan Iran

    Labarai Cikin Bidiyo Yadda Ƴan Shi'a A Najeriya Suka Gudanar Da Muzahar Goyon Bayan Iran 

    2026-03-25 15:28
  • Sakon Ta'aziyya Sheikh Zakzaki Ga Shahadar Jagoran Jamhuriyar Musulunci

    Sakon Ta'aziyya Sheikh Zakzaki Ga Shahadar Jagoran Jamhuriyar Musulunci

    Sheikh Zakzaki ya fitar da sakon ta'aziyya biyo bayan shahadar Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta  Iran

    2026-03-03 23:44
  • An Gudanar Da Tattakin Makokin Shahadar Ayatullah Khamenei A Lagos Najeriya + Hotunan

    An Gudanar Da Tattakin Makokin Shahadar Ayatullah Khamenei A Lagos Najeriya + Hotunan

    A Najeriya Bayan shahadar Jagoran juyin juya hali 'yan Shi'a da ke Legas Najeriya, sun fito kan tituna tare da gudanar tattakin juyayi suna masu dauke da hotunan jagoran juyin juya hali da tutar Iran,

    2026-03-03 14:41
  • An Gudanar Da Taron Makokin Shahadar Ayatullah Khamenei A Bauchi Najeriya + Hotunan

    An Gudanar Da Taron Makokin Shahadar Ayatullah Khamenei A Bauchi Najeriya + Hotunan

    Al’ummar musulmi 'yantattu mabiya shekh Ibrahim Zakzaky H a jihar Bauchi ta Najeriya, A Husseiniyya Al-Muhammad (SAW), ta hanyar gudanar da taron makoki, Girmama tunawa da shahid Ayatullah Khamenei (RA) sun sabunta alkawari da biyayya ga manufofinsa.

    2026-03-03 14:28
  • Rahoto Cikin Hotuna Na | Taron Muzahar Shahadar Jagora A Kano Najeriya

    Rahoto Cikin Hotuna Na | Taron Muzahar Shahadar Jagora A Kano Najeriya

    2026-03-02 17:13
  • Sheikh Zakzaky {H}: Ɗinbin Hikima Da Lada Da Ke Cikin Karanta Suratul Fatiha

    Sheikh Zakzaky {H}: Ɗinbin Hikima Da Lada Da Ke Cikin Karanta Suratul Fatiha

    Bayanan Sheikh Ibraheem Yaqoub Zakzaky (H) Cikin Tafsirin Suratul Fatiha, aya ta 5–7.

    2026-02-26 11:49
  • Rahoto Cikin Hotuna | Na Zaman Tafsirin Alqur'ani Da Shugaban Shi'ar Ghana Ya Gudanar A Ramadan

    Rahoto Cikin Hotuna | Na Zaman Tafsirin Alqur'ani Da Shugaban Shi'ar Ghana Ya Gudanar A Ramadan

    Rahoto Cikin Hotuna | Na Zaman Tafsirin Alqur'ani Da Shugaban Shi'ar Ghana Ya Gudanar A Ramadan

    2026-02-23 09:23
  • Laberiya: Ana Ci Gaba Da Zaman Dardar Bayan Gwamnati Ta Rusa Wata Kungiyar Tsaron Musulmi

    Laberiya: Ana Ci Gaba Da Zaman Dardar Bayan Gwamnati Ta Rusa Wata Kungiyar Tsaron Musulmi

    Masu adawa sun soki rushewar wata kungiyar tsaro ta Musulmi a Laberiya, suna zargin  hakan da barazana ga tsaron kasa.

    2026-02-22 09:08
  • Najeriya:  'Yan Bindiga Sun Kai Hare-Hare A Arewa Maso Yammacin Najeriya; Akalla Mutane 33 Sun Mutu

    Najeriya:  'Yan Bindiga Sun Kai Hare-Hare A Arewa Maso Yammacin Najeriya; Akalla Mutane 33 Sun Mutu

    Hare-haren 'yan bindiga a lokaci guda a arewa maso yammacin Najeriya sun kashe akalla mutane 33; an tura jami'an tsaro don dakile lamarin kuma hadin gwiwar sojojin kasar da Amurka na ci gaba da fafatawa da kungiyoyin masu dauke da makamai.

    2026-02-22 08:59
  • Labarai Cikin Hotuna | Na Shirye-shiryen Ramadan a Masallacin Shi'a Kampala

    Labarai Cikin Hotuna | Na Shirye-shiryen Ramadan a Masallacin Shi'a Kampala

    Masallacin Shi'a na Khoja da ke Kampala ya kaddamar da shirye-shiryen Ramadan tare da karatun Alqur'ani da kuma Addu'ar Iftitah, wanda hakan ya nuna farkon watan mai tsarki da yanayi na ruhaniya. Masu ibada da yara sun taru don halartar ayyukan ibada na dare da ke karfafa ibada da kuma dankon zumunci tsakanin al'umma.

    2026-02-21 20:50
  • Bikin Cika Shekaru 47 Na Nasarar Juyin Juya Halin Musuluncin Iran A Ivory Coast + Hotuna

    Bikin Cika Shekaru 47 Na Nasarar Juyin Juya Halin Musuluncin Iran A Ivory Coast + Hotuna

    Jakadan Iran a Ivory Coast: Duk da takunkumin da aka sanya wa Iran na banagre daya da matsin lamba daga kasashen waje da ba a taba ganin irinsa ba, Iran ta cimma manyan nasarori a fannonin kimiyya, fasaha, tattalin arziki da kayayyakin more rayuwa.

    2026-02-20 15:51
  • Tanzania Ta Shirya Taron Addinai Kan Mai Ceton Da Akai Alkawari A Karshen Zamani

    Tanzania Ta Shirya Taron Addinai Kan Mai Ceton Da Akai Alkawari A Karshen Zamani

    An gudanar da wani taro na musamman mai taken "Bayyanar Mai Ceto Da Akai Alkawari A Karshen Zamani Daga Mahangar Addinai Da Makarantun Tunani" a Tanzania, inda aka tattaro shugabannin addinai, malamai, da masu fafutukar zaman lafiya don tattaunawa mai zurfi kan daya daga cikin batutuwan tauhidi mafi dorewa ga bil'adama.

    2026-02-16 20:56
  • Najeriya: Akalla Mutane 46 Sun Mutu, An Yi Garkuwa Da Mutane Da Dama

    Najeriya: Akalla Mutane 46 Sun Mutu, An Yi Garkuwa Da Mutane Da Dama

    'Yan bindiga a kan babura sun kai hari a kauyuka uku a arewacin Najeriya, inda suka kashe mutane da dama suka kuma yi garkuwa da wasu.

    2026-02-16 20:46
  • Rahoton Cikin Hotuna | Na Gudanar Da Tattakin Nasarar Juyin Juya Halin Musulunci A Kano Najeriya 

    Rahoton Cikin Hotuna | Na Gudanar Da Tattakin Nasarar Juyin Juya Halin Musulunci A Kano Najeriya 

    Ƴan'uwa Almajiran Sayyid Ibrahim Zakzaky na garin Kano sun gudanar da Muzaharar murna da cikar jamhuriyyar musulinci ta Iran shekaru 47 da kafa gwamnatin musulinci a yau Juma'a 13/2/2027.

    2026-02-13 22:50
  • Previous
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
  • 6
  • Next
Muryar 'yan shi'a marasa kafar yada labarai
Desktop version Mobile version

Ya halatta anfani da batutuwan kamfanin ba tare da ambaton madogara ba.

Nastooh Saba Newsroom