-
Yadda Aka Gudanar Da Bikin Maulidin Annabi Muhammad (SAW) A Arusha Tanzaniya + Hotuna
Yadda Aka Gudanar Da Bikin Maulidin Annabi Muhammad (SAW) A Arusha Tanzaniya + Hotuna
-
Shaikh Zakzaky H: Hadin Kai Umarni Ne Daga Allah, Ku Yi Riko Da Igiyar Allah, Kada Ku Rarraba".
Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya (IMN) Allamah Shekh Ibrahim Zakzaky H ne ya gabatar da jawabin rufe taron makon hadin kai a Abuja ranar Laraba Ina a jawabinsa ya yi gargadi akan hare-haren da ake kaiwa kasashen musulunci, tare yin kiran hadin kai.
-
Military Watch: Aljeriya Ita Ce Kawai Ƙasar Larabawa Da Ke Da Karfin Kare Hare-Haren Isra'ila
Hare-haren da Isra’ila ta kai kan Qatar a baya-bayan nan ya haifar da ayar tambaya game da yadda sojojin saman Isra’ila za su iya kutsawa cikin wasu kasashen Larabawa, da kuma karfin da wadannan kasashen ke da shi wajen dakile hare-hare.
-
An Gudanar Da Bukukuwan Maulidin Manzon Allah (Saww) Da Iyalansa A Kasar Kamaru.
An gudanar da bikin Maulidin Manzon Allah SAW a Jamhuriyar Kamaru, inda aka gabatar da lacca mai taken falalar Manzon Allah SAW da alayensa.
-
Mutane Sama Da 60 Ne Aka Kashe A Wani Harin Ta’addanci A Gabashin J.D. Kwango
Gabashin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Kwango ya sake shiga cikin wani kisan gilla zubar da jini; akalla mutane 60 ne aka kashe a wani hari da wata kungiya dauke da makamai da ke kawance da ISIS suka kai a kauyen Ntoyo.
-
Araqchi Ya Ziyarci Masallacin "Jami’iz-Zaytouna" Inda Ya Gana Da Babban Mufti Na Tunisia
Babban Mufti na Jamhuriyar Tunisiya, yayin da yake bayyana jin dadinsa da halartar ministan harkokin wajen kasar a masallacin Jami’iz-Zaytouna, ya yi bayani kan tarihin wannan masallaci da matsayinsa da kuma muhimmancinsa wajen yada addinin Musulunci na rahama a kasashen Tunisiya da Arewacin Afirka da ma daukacin kasashen musulmi baki daya.
-
Shekh Allamah Zakzaky (H) Ya Gana Da ‘Yan Uwa Dalibai Da Ke Karatu A Jami’o’i Daban-Daban A Iran + Hotuna
Shaikh Zakzaky {H}: “Da zaran an tauye darajar Annabi (S), to an rushe addinin ne. Don haka za ku ga makiya addinin gaskiyar magana, kullum sukan yi suka ne kan al’amarin Annabi (S), don in suka soki Annabi (sun san) suna rusa addinin ne”.
-
Tanzaniya: 'Yan Shi'a Sun Shirya Maulidin Annabi Muhammad (Saw) + Hotuna
Taken Taron Shine: "Manzon Zaman Lafiya” - Dole Ne Zabe Ya Kasance Na Adalci, Dimokuradiyya, Da Zaman Lafiya"
-
An Gudanar Da Mauludin Manzon Allah {A} A Abuja + Hotuna
Harkar Musulunci karkashin jagorancin Sayyid Ibraheem Yaqoub Zakzaky (H) ta gudanar da gagarumin muzaharar 17 ga watan Rabi'ul Auwal, wanda shine muzaharar Maulidi da aka saba gudanarwa a duk shekara.
-
Najeriya: An Kashe Mutane Da Dama, An Yi Garkuwa Da Sama Da 100 A Harin Ta'addanci
Shugaban kauyen Mohammed Mai Anjua ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa maharan sun isa ne a kan babura da dama a yankin Adabka Bukkuyum da ke kauyen Gandum Malam inda suka bude wuta.
-
Mahara Sun Kashe Masallata 27 A Wani Hari A Najeriya
'Yan bindiga sun kashe mutane 27 da suke sallah a wani mummunan hari da suka kai
-
Sheikh Zakzaky: Shirin Yahudawan Sahyoniya Na Korar Mutanen Gaza D Makaman Hizbullah Ba Zai Cimma Nasara Ba
Shaikh Zakzaky ya bayyana cewa shirin da gwamnatin ke yi na mayar da Falasdinawa zuwa kudancin Gaza tare da tsugunar da su a tantuna ci gaba ne na tsawon shekaru biyu na kisan kare dangi ta hanyar yunwa da tashin bamabamai. Ya jaddada cewa ainihin dalilin da ke tattare da wadannan ayyuka shi ne yadda ake amfani da albarkatun kasa na Gaza ta hanyar da bai dace ba, musamman ma'adinan iskar gas.
-
Labarai Cikin Hotuna / Tattakin Arba'in a Birnin Kanon Najeriya
Yadda aka gudanar da tattakin Arba’een din Imam Husain As A birnin Kanon Najeriya inda yna uwa musulmi mabiya Allama SHekh Ibrahim Alzakzaky H ke Alamata soyayyarsu da juyayinsu ga Imam Husain As
-
Najeriya: An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Don Tunawa Da Waki'ar 25 July Karo Na 11 A Abuja + Hotuna
Harkar Musulunci karkashin jagorancin Sayyid Ibraheem Yaqoub Zakzaky (H) ta gudanar da taron Tunawa da waki'ar 25july tasu Shahid Ahmad, Hameed, Mahmud, da sauran shahidai 31 karo na 11 a Abuja
-
Shugaban Tunisiya Ya Kalubalanci Mai Ba Trump Shawara Da Hotunan Yara Gaza + Bidiyo
A ganawar da ya yi da babban mai baiwa Donald Trump shawara a hukumance, shugaban kasar Tunusiya ya yi magana game da irin wahalhalun da al'ummar Palasdinu ke ciki, ya kuma yi kakkausar suka kan ingancin al'ummar duniya ta hanyar nuna hotuna masu sosa rai na yaran Gaza.
-
Masar Ta Yi Amai Ta Lashe Dangane Da Kiran Kai Dauki Wa Gaza
Sheikh Al-Azhar Yayi Kira Da A Ceto Gaza Daga Mutuwa
A cikin wani sako da ya fitar, Sheikh Al-Azhar ya yi kira da a dauki matakin gaggawa na kasashen duniya domin ceto rayukan mazauna yankin Zirin Gaza daga yunwa.
-
Sheikh Ibrahim Alzakzaky {H}: Mutum Ya Tsaya Ƙyam Tsakani Da Allah, Ƙyam Saboda Allah, Ko Me Zai Faru Ya Faru.
Jagora ya gana da ba'adin 'yan uwa a Asabar 9 ga Almuharram 1447 a gidansa da ke Abuja, a munasabar juyayin Shahadar Abi Abdullahil Husain (AS).
-
Katsina Najeriya: An Gudanar Da Muzaharar Ashura + Hotuna
Da misalin ƙarfe 4:00pm na yammacin yau Lahadi 10 ga watan Muharrama, 1447 dai-dai da 06/07/2025 ne ’yan’uwa musulmi almajiran Sayyid Zakzaky (H) na Da’irar Katsina suka fito ƙwai da kwarkwata domin bin sahun muminai na faɗin duniya mabiya mazhabar Ahlulbaiti (S) wajan nuna alhini da juyayi na kisan jikan Annabi Muhamamd, Imamul Husain (A.S).
-
A'shura-Tanzaniya
Ilimantarwa Akan Waki'ar A'shura Da Duk Wani Lamari Na Tarihin Musulunci Shi Ne Kiyaye Gaskiya Da Adalci A Tarihi.
Muna karanta abubuwan da suka faru a tarihin Musulunci domin mu ilmanta daga garesu bayan mun karantu da ilmantu sai mu yi dogaro da Adalci mu Fadi Gaskiyar Tarihi kamar yadda aka rubuta a Ingantattun Madogaran Shi'a da Sunna.
-
Taron Makokin Tasu’a A Malawi Reshen Malawi | Dalilin Da Ya Sa Imam Husaini (A.S) Ya Ki Goyon Bayan Yazid + Hotuna.
Imam Husaini (a.s) bai yarda ya mika wuya a gaban irin wannan fajiri ba, domin Musulunci ba zai taba kasancewa a karkashin wani fajiri kuma gurbataccen shugaba kamar Yazid bin Muawiya (la) ba.
-
Tanzaniya: Gudunmawar Mata Wajen Kiyaye Sakon Ashura A Mahangar + Hotuna
A yayin zaman makokin da aka gudanar a makarantar Sayyida Zainab (a.s) da ke kasar Tanzaniya, Dakta Ali Al-Taqwa ya bayyana irin rawar da mata ke takawa wajen kiyaye sakon shahidai. Ya bayyana cewa kasancewar mata a Karbala wani muhimmin mataki ne a tarihin gwagwarmaya da zalunci. Al-Taqwa ya kwadaitar da matan musulmi da su rika yin koyi da Sayyida Zainab (amincin Allah ya tabbata a gare ta) da matan Ahlul-Baiti (a.s).
-
Rahoto Cikin Bidiyo | Ana Ci Gaba Da Tarukan Juyayin Ashura A Najeriya
Mabiya Sheikh Ibrahim Alzakzaky H na ci gaba da gudanar da tarukan juyayin watan Almuharram na shahadar Imam Husaini As a duk fadin kasar Najeriya
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Tarukan Muharram Da Ashura Suna Ci Gaba Da Gudana A Cibiyar Musulunci Ta S.D.O Tanzania
Rahoto Cikin Hotuna | Na Tarukan Muharram Da Ashura Suna Ci Gaba Da Gudana A Cibiyar Musulunci Ta S.D.O Tanzania
-
Ayarin Motocin "Gwagwarmayar Maghrib" Sun Isa Masaukin Farko A Libya + Hotuna
Ayarin motocin sun kunshi masu fafutuka sama da dubu da motocin safa 12 da kuma kananan motoci kusan 100. Bayan wuce garuruwa daban-daban a Tunisiya, ayarin motocin gwagwarmayar Maghreb za su isa Zirin Gaza ta hanyar Libiya da Masar.
-
Labarai Cikin Hotuna | Ayatullah Ramezani Ya Halarci Cbiyar Al'adun Sayyida Zahra (AS) A Abidjan.
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul Baiti (AS) – ABNA - ya habarta cewa: Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren majalisar Ahlulbaiti ta duniya da ya ziyarci wannan kasa ta yammacin Afirka bisa gayyatar malaman addini daga kasar Ivory Coast, ya halarci cibiyar al'adu ta Sayyid Zahra (AS) da ke birnin Abidjan. An gina wannan katafaren ginin ne a shekarun da suka gabata tare da kokarin kungiyar Al-Ghadir na kasar Ivory Coast a wannan birni.
-
Labarai Cikin Hotuna | Ayatullah Ramezani Ya Gana Da Babban Limamin Cocin Katolika Na Ivory Coast
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul Baiti (AS) – ABNA - ya habarta cewa: Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren majalisar Ahlulbaiti ta duniya, wanda ya kai ziyara kasar Ivory Coast bisa gayyatar da malaman addini suka yi masa, ya gana da babban limamin cocin Katolika na kasar Cote d’Ivoire kuma wakilin fadar Vatican Cardinal Ignace Dogbo Bessie.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Taron "Ahlul Baiti (AS), Adalci Da Mutuncin Dan Adam" A Babbar Kasa Ta Ivory Coast
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul Baiti (AS) – ABNA - ya habarta cewa: an gudanar da taro mai taken Ahlul Baiti (AS), adalci da martabar dan Adam tare da halartar Ayatullah Reza Ramezani, babban sakataren majalisar Ahlul Baiti (AS) ta duniya, a jami'ar Al-Mustafa da ke birnin Abidjan na kasar Ivory Coast. Ayatullah Ramezani ya yi tattaki zuwa wannan kasa da ke yammacin Afirka bisa gayyatar malaman addini daga Ivory Coast.
-
Bidiyon Yadda Aka Buɗe Kamfanin Labaran ÀBNA A Nahiyar Afirka Ghana
Bidiyon Yadda Aka Buɗe Kamfanin Labaran ÀBNA A Nahiyar Afirka Ghana
-
Bidiyon Yadda Mabiya Ahlulbaiti AS Suka Gudanar Da Sallar Idi A Ghana
Bayan kammala sallar Idi, Sheikh Bansi ya gabatar da hudubar Idi da harshen Hausa, inda ya mayar da hankali kan halin da al’ummar Falasɗinu ke ciki a halin yanzu.
-
Yadda Mabiya Ahlulbaiti AS Sukai Sallar Idi A Ghana + Hotuna
Yadda Khalifan Shugaban Mabiya Ahlulbait A Ghana, Sheikh Ibraheem Bansi, Ya Jagoranci Sallar Idi a Masallacin Ahlulbayt da ke Madina, Accra