ABNA Hausa
  • Dukkan labarai
  • Labaran Duniya
    • Yammacin Asiya
    • Asiya Ta Tsakiya
    • Gabashin Asiya
    • Turai
    • Amurka
    • Afirka
  • Tekuna
  • Labaran Cikin Gida
  • Iran
  • Shafuka Mabanbanta
    • Hotuna
    • Bidiyoyi
    • Labarai Kaitsaye
    • Kartun
    • Labarai Maraji’ai
  • Labaran Majalisar Ahlul Bayt As
  • Abubuwa Daban-Daban
    • Taruka Da Sanarwowi
    • Fasahohi
العربية English فارسی Türkçe اردو Español bahasa Indonesia हिन्दी français 汉语 русский Deutsch Melayu Hausa বাংলা Азәрбајҹан Азәрбајҹан әлифбасы Kiswahili မြန်မာဘာသာ bosanski português سورانی 日本語 Kurmancî Pilipinas Тоҷик italiano 한국어
×
filterLabaran Yau
  • Yadda Zagayen Mauludi Ya Gudana A Katsina + Hotuna

    Yadda Zagayen Mauludi Ya Gudana A Katsina + Hotuna

    Da misalin ƙarfe 9:00 na safiyar Talatar 12 ga watan Rabi’ul Awwal, 1448H, wanda ya yi daidai da 25 ga watan Agusta, 2026, ’yan’uwa Musulmi almajiran Sayyid Ibrahim Zakzaky (H) na garin Katsina suka fito ƙwai da kwarkwata don nuna murnarsu da zagayowar ranar haihuwar Manzon Rahma (S).

    2026-08-27 13:59
  • Najeriya: Shugaban Kasa Ya Ba Da Umarnin Aiki Don Ceto Wadanda Aka Sace

    Sojojin Najeriya Da Africom Na Ci Gab Da Gudanar Da Atisayen Hadin Gwiwa A Bauchi

    Najeriya: Shugaban Kasa Ya Ba Da Umarnin Aiki Don Ceto Wadanda Aka Sace

    Shugaban Najeriya ya umarci sojoji da hukumomin tsaro su ƙaddamar da wani aiki na gaggawa don ceto wadanda aka sace a jihar Nijar, a daidai lokacin da rundunar sojin Amurka a Afirka ta bayyana cikakken bayani game da atisayen soji na hadin gwiwa a Bauchi

    2026-08-26 00:44
  • Shekh Zakzaky {H}: Duk Karatun Da Zai Amfane Ka Duniya Da Lahira, Ya Kuma Amfanar Da Al’umma, Ibada Ne.

    Shekh Zakzaky {H}: Duk Karatun Da Zai Amfane Ka Duniya Da Lahira, Ya Kuma Amfanar Da Al’umma, Ibada Ne.

    Da safiyar ranar Asabar, 22 ga Agusta 2026, Sheikh Ibraheem Zakzaky (H) ya rufe taron ɗaliban Firamari da Sakandire na IVC a Abuja, wanda Dandalin Ɗaliban Harkar Musulunci ke shiryawa a duk lokacin hutun yara.

    2026-08-24 21:07
  • Libiya: Kama Karyar Siyasa Da Karancin Jari; Cikas Biyu Manya Na Hana Bunkasar Masana'antar Man Fetur Ta Libiya

    Libiya: Kama Karyar Siyasa Da Karancin Jari; Cikas Biyu Manya Na Hana Bunkasar Masana'antar Man Fetur Ta Libiya

    Shugaban kamfanin man fetur na ƙasa na Libiya ya sanar da cewa, wannan ƙasa, don farfado da matsayinta a matsayin ɗaya daga cikin manyan masu samar da man fetur a duniya, da kuma haɓaka albarkatun man fetur da iskar gas, tana buƙatar kimanin dala biliyan 40 na zuba jari, kuma duk da mallakar mafi girman albarkatun man fetur da aka tabbatar a Afirka, rashin kwanciyar hankalin siyasa, karancin jari, da rashin tsaro, sun hana amfani da fiye da rijiyoyin man fetur 60 da aka gano, da kuma ƙara samarwa zuwa ganga miliyan biyu a kowace rana.

    2026-08-23 23:57
  • Sheikh Yaqoub: Manzon Allah Ya Cancanci Mu Yi Murna Da Haihuwar Shi: Ko Ba Lada Mun Taya Allah Aiki.

    Sheikh Yaqoub: Manzon Allah Ya Cancanci Mu Yi Murna Da Haihuwar Shi: Ko Ba Lada Mun Taya Allah Aiki.

    Duk abin da za mu yi saboda Manzon Allah (SAWW), to ba mu yi komai ba. Ko da ma ba za a ba mu lada ba, Manzon Allah (SAWW) ya cancanci mu yi murna da samuwarsa, domin Allah (SWT) yana son Manzon sa, mu ma muna son sa. Saboda haka, gashi nan, muna yi, ko ba a ba mu lada ba, mun taya Allah aiki. Kuma wallahi, da Allah (SWT) bai son wannan abin (Maulud) da muke yi, da tuni an bari… da tuni an bar shi. Domin Allah yana kishin Manzon sa sosai.

    2026-08-23 22:57
  • Bunkasar Kasauwancin Turkiyya Ga Afirka Ya Kai Dala Biliyan 13.3

    Bunkasar Kasauwancin Turkiyya Ga Afirka Ya Kai Dala Biliyan 13.3

    Fitar da kayyakin Turkiyya a kasashen Afirka a cikin watanni bakwai na farkon shekara ta 2026, tare da karuwar kashi 12.6 cikin dari idan aka kwatanta da lokaci guda na shekarar da ta gabata, ya kai dala biliyan 13.3, Masar, tare da karuwar kashi 49.3 cikin dari a watan Yuli, ta kasance kan gaba wajen shigo da kayayyaki daga Turkiyya a wannan nahiya.

    2026-08-23 21:29
  • Najeriya: Sama da Masallata 60 Ne Aka Sace

    Najeriya: Sama da Masallata 60 Ne Aka Sace

    An sace masu salla sama da 60 a harin da wasu mutane dauke da makamai suka kai kan babban masallacin garin Dakara a jihar Neja ta Najeriya. Wannan lamari ya faru ne a daidai lokacin da ake gudanar da sallar Juma'a, kuma maharan bayan sun yi ta harbe-harbe kwatsam, suka fitar da wasu masu salla daga masallacin suka tafi da su zuwa daji.

    2026-08-22 23:21
  • Sheikh Yakub: Manzon Allah Ne Ya Kafa Tushen Yaɗuwar Addinin Musulunci

    Sheikh Yakub: Manzon Allah Ne Ya Kafa Tushen Yaɗuwar Addinin Musulunci

    “Ko ba komi kamin Manzon Allah (S) ya zo Madina, tuni ta karɓi musulunci, musulunci ya yaɗu a cikin Madina, saboda haka ko sadda ya zo, ba ya zo ba ne a matsayin ɗan gudun hijira ba, ya zo ne da sunan Shugaba, saboda baki ɗaya Madina maza da mata duk sun karɓi musulunci.

    2026-08-21 00:09
  • Ghana: Ma'aikatan Hako Ma'adinai Suna Neman A Sakar Musu Kuɗaɗen Ajiyarsu Na Dala Miliyan 34.5 Da Ke Makale

    Ghana: Ma'aikatan Hako Ma'adinai Suna Neman A Sakar Musu Kuɗaɗen Ajiyarsu Na Dala Miliyan 34.5 Da Ke Makale

    Ƙungiyar ma'aikatan hako ma'adinai a Ghana ta buƙaci babban bankin ƙasar ya sakar musu fiye da Sidi miliyan 380, kusan dala miliyan 34.5, na ajiyar ma'aikata 19,000 da aka daskare tun lokacin da aka sake fasalin fannin kuɗi.

    2026-08-20 23:42
  • Shekh Zakzaky H: Manzon Allah (S) Shiriya Ne Da Mafita A Kowane Zamani

    Tare Da Hotuna

    Shekh Zakzaky H: Manzon Allah (S) Shiriya Ne Da Mafita A Kowane Zamani

    Da yammacin yau Talata 27 ga watan Safar, 1448 (11/8/2026) ne, Jagoran Harkar Musulunci, Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ya rufe Mu'utamar ɗin da Lajanar Maulud da Makon Hadin-kan Musulmi na Harka Islamiyya suka gudanar na kwana biyu a karo na 18 a Abuja. 

    2026-08-13 18:45
  • Sheikh Zakzaky (H) Ya Rufe Tattakin Arba' een Ɗin Imam Husaini (AS) Na Bana 1448

    Sheikh Zakzaky (H) Ya Rufe Tattakin Arba' een Ɗin Imam Husaini (AS) Na Bana 1448

    Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ya gabatar da jawabin rufe tattakin Arba'in na Imam Husaini (AS) a yau Talata, 20 ga Safar 1448H, daidai da 4 ga Agusta, 2026. Taron ya gudana ne a babban filin wasa na garin Suleja, da ke maƙwabtaka da Birnin Tarayya Abuja.

    2026-08-05 00:07
  • Rahoto Cikin Hotuna | Na Tattakin Arba’een A Suleja Najeriya

    Rahoto Cikin Hotuna | Na Tattakin Arba’een A Suleja Najeriya

    Rahoto Cikin Hotuna | Na Tattakin Arba’een A Suleja Najeriya

    2026-08-04 18:00
  • Sudan: Kawancen "Sumud" Da Daidaitawa: Bita Kan Ziyarar Shugabannin Kawancen "Sumud" Zuwa Isra’ila

    Sudan: Kawancen "Sumud" Da Daidaitawa: Bita Kan Ziyarar Shugabannin Kawancen "Sumud" Zuwa Isra’ila

    "Sumud" kalma ce ta Larabci da ke nufin "juriya" ko "tsayin daka". A siyasance, "Sumud" wani kawance ne na kungiyoyin farar hula da suka fito a Sudan bayan yakin da ya barke a watan Afrilu 2023. Sunan cikakken kawancen shi ne: "Kawancen Farar Hula na Dimokuradiyya na Dakarun Juyin Juya Hali". Kawancen ya fito a tsakiyar shekarar 2025, kuma ya gabatar da kansa a matsayin "mai tsaka-tsaki" tsakanin bangarorin yaki a Sudan (sojojin kasa da dakarun tallafi na gaggawa). Ana sukar kawancen da cewa ba shi da tushe a cikin jama'a, kuma ya dogara ga tallafin kasashen waje (musamman UAE), kuma yana fama da rashin hadin kai da rarrabuwar kawuna.

    2026-08-03 22:48
  • An Kammala Tattakin Yaumul Arba'in 1448h Na Zangon Malumfashi A Najeriya + Hotuna

    An Kammala Tattakin Yaumul Arba'in 1448h Na Zangon Malumfashi A Najeriya + Hotuna

    Ƴan'uwa Musulmi Almajiran Shaikh Zakzaky (H), masu tattakin Yaumul Arba'in na zangon Malumfashi, sun kammala tattakin, wanda aka fara da safiyar yau Lahadi 18/2/1448 - 2/8/2026.

    2026-08-03 19:05
  • Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron (International Quds Conference) Karo Na 12 A Abuja Najeriya

    Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron (International Quds Conference) Karo Na 12 A Abuja Najeriya

    Wasu Hotuna na wajen taron (International Quds Conference) Taron ƙasa da ƙasa karo na 12, wanda ya gudana a Abuja, wanda manyan baki suka gabatar da jawabai, daga karshe Jagora Sayyid Zakzaky (H) ya gabatar da jawabin Rufewa.

    2026-08-03 18:58
  • Shugaban Gabashin Somaliya: "Isra'ila" Tana Burin Babal-Mandab Ne Ba Amincewa Da "Somaliland" Ba

    Shugaban Gabashin Somaliya: "Isra'ila" Tana Burin Babal-Mandab Ne Ba Amincewa Da "Somaliland" Ba

    Shugaban jihar arewa maso gabashin Somaliya, Abdul Qadir Ahmed, ya ce amincewar "Isra'ila" ga yankin "Somaliland" yana da alaƙa da muradun tsaro da geopolitical a Bahar Maliya da Babal-Mandab, ba don ba shi cikakken ikon kasa da kasa ga kasar Somaliland ba.

    2026-08-02 23:25
  • Sojojin Najeriya Sun Kubutar Da Mutane 45 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

    Sojojin Najeriya Sun Kubutar Da Mutane 45 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

    Sojojin Najeriya sun sanar da kubutar da mutane 45 da aka yi garkuwa da su a yayin ayyukan tsaro daban-daban da aka gudanar a jihohin Edo da Borno, tare da kama wasu da ake zargi da haɗin kai da ƙungiyar "ISIS" da kuma wargaza wata ƙungiyar ta’addanci a jihohin Delta da Rivers.

    2026-08-02 22:55
  • Labarai Cikin Hotuna | Na Ci Gaba Da Tattakin Arba’een A Rana Ta Uku Na Yankin Kaduna Najeriya

    Labarai Cikin Hotuna | Na Ci Gaba Da Tattakin Arba’een A Rana Ta Uku Na Yankin Kaduna Najeriya

    A rana ta uku an cigaba da gudanar da tattaki a wasu yankuna na jihar Kaduna da suka haɗa da; Tudun Wada, Birnin Gwari, Gadan Gayan, Maraban Jos, Malam Mudi da sauransu.

    2026-08-02 11:57
  • Rahoto Cikin Hotuna | Na Tattakin Yaumul Arba'een – Rana Ta Uku A Kano Najeriya

    Rahoto Cikin Hotuna | Na Tattakin Yaumul Arba'een – Rana Ta Uku A Kano Najeriya

    Alhamdulillah, a ci gaba da tattakin Yaumul Arba'een na bana a yankin Kano da kewaye, wanda yan uwa musulmai Almajiran sheikh ibraheem zakzaky sukeyi a yau an yada zango a garin Kasuwar dogo, ƙaramar hukumar Bebeji, inda aka gudanar da hutun ɗan lokaci tare da sallah da kuma cin abinci ga mahalarta tattakin.

    2026-08-01 21:26
  • Rahoto Cikin Hotuna | Na Yadda Tattakin Yankin Jos Miƙatin Pambeguwa Ke Gudana A Najeriya

    Rahoto Cikin Hotuna | Na Yadda Tattakin Yankin Jos Miƙatin Pambeguwa Ke Gudana A Najeriya

    31/july/2026

    2026-08-01 09:50
  • Rahoto Cikin Hotuna | Na Tattakin Yaumul Arba’een Na Yankin Kano Najeriya

    Rahoto Cikin Hotuna | Na Tattakin Yaumul Arba’een Na Yankin Kano Najeriya

    Kamar yadda aka saba wanna Tattakin yaumul Arba'inana yin sa ne domin tunawa da irin wahalhalun da iyalen gidan Manzon Allah (S) suka sha na tafiya a ƙasa babu takalma na tsawon kwanaki adukkan fadin yankunan Najeriya.

    2026-07-30 22:18
  • Labarai Cikin Hotuna | Na Taron Tunawa Da Shahidan Quds 2014 Karo Na 12 A Zaria

    Labarai Cikin Hotuna | Na Taron Tunawa Da Shahidan Quds 2014 Karo Na 12 A Zaria

    Sheikh Zakzaky {H}: Abin Alfahari Ne A Kashe Ka A Tafarkin Allah" / Muna Nan Daram A Tafarki Da Aka Kashe Waɗannan Shahidai.

    2026-07-25 23:51
  • Taron Tunawa Da Shahidan Quds 2014 Karo Na 12 A Zaria

    Sheikh Zakzaky {H}: Abin Alfahari Ne A Kashe Ka A Tafarkin Allah" / Muna Nan Daram A Tafarki Da Aka Kashe Waɗannan Shahidai.

    Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ya gabatar da jawabi a taron tunawa da waƙi'ar Ƙudus ta 25 ga watan Yulin 2014. Taron ya gudana ne a yau Asabar 25/7/2026 a muhallin Darur Rahma da ke Dambo, a Zariya.

    2026-07-25 22:32
  • Me Gwamnatin Yahudawa Take Nema A Burkina Faso?

    Me Gwamnatin Yahudawa Take Nema A Burkina Faso?

    Yayin da Burkina Faso ke fama da ƙaruwar rashin tsaro da faɗaɗa ayyukan ƙungiyoyi masu ɗauke da makamai, gwamnatin yahudawa na ƙoƙarin samun ƙafa a wannan ƙasa a yankin Sahel na Afirka.

    2026-07-24 17:45
  • Sheikh Hamid Tanzania: Darussa Biyar Da Jana'izar Jagora Shahidin Iran Ta Koyarwa Duniya + Hotuna

    Sheikh Hamid Tanzania: Darussa Biyar Da Jana'izar Jagora Shahidin Iran Ta Koyarwa Duniya + Hotuna

    Hujjatul-Islam Wal-Muslimin Sheikh Hamid Jalla Mukindenga, shugaban al'ummar Shi'a ta Tanzania (TIC), a jiya, yayin tafiyar aikin sa zuwa gundumar Rufiji, ya halarci taron tunawa da jagora shahidi wanda aka gudanar a Hussainiyar Hazrat Zahra (A.S) a yankin Ikwiriri, da ke lardin Pwani, kuma ya yi jawabi.

    2026-07-21 18:35
  • WHO: Yaduwar Ebola A Afirka Tsamari A Kongo

    WHO: Yaduwar Ebola A Afirka Tsamari A Kongo

    Bisa ga alkaluman gwamnati a Jamhuriyar Demokaradiyyar Kongo, adadin masu kamuwa da cutar Ebola na ci gaba da ƙaruwa, kuma har yanzu mutane 2,011 a wannan ƙasa sun kamu da ita, kuma 930 sun rasa rayukansu.

    2026-07-21 00:31
  • Mali: Sojoji Sama Da 50 Ne Aka kashe Da Kama Akalla 24 A Arewacin Ƙasar + Bidiyo

    Mali: Sojoji Sama Da 50 Ne Aka kashe Da Kama Akalla 24 A Arewacin Ƙasar + Bidiyo

    An kashe sojoji 50 na Mali tare da kama 24 a harin da aka kai wa ayarin sojojin Mali yayin da suke barin birnin Al-Nafis zuwa a arewacin ƙasar, cewar majiyoyin soji da na gida.

    2026-07-20 23:35
  • Tanzaniya: Baje Kolin "Ƙasa Mai Tsarki" Labarin Shahidan Da Aka Zalunta Na Minab Da Lamerd

    Tanzaniya: Baje Kolin "Ƙasa Mai Tsarki" Labarin Shahidan Da Aka Zalunta Na Minab Da Lamerd

    An fara nune-nunen fasaha mai taken "Ƙasa Mai Tsarki," wanda aka tsara don sake bita da ba da labarin fannonin ɗan adam na laifukan Amurka a Minab, Lamerd da kuma tunawa da shahidan da aka zalunta na yaƙin Ramadan, tare da samun karbuwa mai ban sha'awa daga masu kallo a Darus Salaam, Tanzania.

    2026-07-17 18:49
  • Najeriya: Hukumar Yaki Da Cin Hanci Ta Kwace Kadara 48 Ta Tsohon Ministan Shari'a

    Najeriya: Hukumar Yaki Da Cin Hanci Ta Kwace Kadara 48 Ta Tsohon Ministan Shari'a

    Wata kotu a Najeriya ta bayar da umarnin kwace kadarori 48 na tsohon ministan shari'a, kuma ta ce hukumar yaki da cin hanci tana zargin an siye su da kudaden da ba na doka ba.

    2026-07-16 16:33
  • Afirka Ta Kudu: Tawagar Tsaro Ta Musamman Ta Fara Bincike Kan Kisan Wani Shugaban Adawa

    Afirka Ta Kudu: Tawagar Tsaro Ta Musamman Ta Fara Bincike Kan Kisan Wani Shugaban Adawa

    'Yan sandan Afirka ta Kudu suna bincike kan kisan wani shugaba a kungiyar "March and March" mai adawa da hijira, a cikin tashin hankali da barazanar da ke tattare da yakin korar bakin haure.

    2026-07-16 16:18
  • Na Baya
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
  • 6
  • 7
  • 8
  • Na Gaba
Muryar 'yan shi'a marasa kafar yada labarai
Desktop version Mobile version

Ya halatta anfani da batutuwan kamfanin ba tare da ambaton madogara ba.

Nastooh Saba Newsroom