Sanarwar da gwamnatin Santambul ta ce jirgin ya bigi wani gini ne mai hawa hudu a wata unguwa, lamarin da ya yi sanadin mutuwar soji hudu da kuma raunata wani guda.
Ministan tsaron kasar wanda ya ziyarci inda lamarin ya auku, ya ce an bude bincike domin samun karin bayyani akan musababin faduwar jirgin.