Kamfanin dillancin labarai
Daesh
Daesh
na Ahlul-Baiti (a.s)-abna-ya rawaito shugaban ‘yan sandan yakin Hurmuzgan Azizullahi a yayin da yake jawabi gaban manema labarai cewa; rudunar tsaron yakin sunyi nasarar murkushe ‘yan ta’adda dake gabacin jahar ta Hurmuzgan inda suka hallaka mutane hudu ya kuma kara da cewa biyu daga cikinsu ‘yan wasu kasashe ne sai dai ya boye suna kasashe
Azizullahi ya kara da cewa: a binciken da suka yi sun samu mutane dauke da bindigogi 4 da alburusai 112 sai kuma wasu ababai masu fashewa.
Daga karshe ya ba al’ummar kasar tabbacin kawo zaman lafiya da kuma sa kafar wando daya da duk wani asharari