ABNA24 : Bayanin ya ce gwamnatin kasar Iran tana kiyaye dokokin diblomasiyya a dukkan ayyukanta, amma sabanin gwamnatin Amurka.
Bayanin ya kammala da cewa hatta kissan Shaheed Qaseem Sulaimani gwamnatin kasar Iran zata bi hakkinta kan jami’an gwamnatin Amurka wadanda suke da hunnu a cikin kissan ta hanyar dokokin kasa da kasa.
Kafin haka dai Jaridar POLITICO ta kasar Amurka ta buga labarin cewa gwamnatin kasar Iran tana son kashe jakadan Amurka a Afrika ta kudu, dalilin da ta bayan kenan wajen kissan Janar Qasim Sulaimani a farkon wannan shekara a kasar Iraki.
342/