ABNA Hausa
  • Dukkan labarai
  • Labaran Duniya
    • Yammacin Asiya
    • Asiya Ta Tsakiya
    • Gabashin Asiya
    • Turai
    • Amurka
    • Afirka
  • Tekuna
  • Labaran Cikin Gida
  • Iran
  • Shafuka Mabanbanta
    • Hotuna
    • Bidiyoyi
    • Labarai Kaitsaye
    • Kartun
    • Labarai Maraji’ai
  • Labaran Majalisar Ahlul Bayt As
  • Abubuwa Daban-Daban
    • Taruka Da Sanarwowi
    • Fasahohi
العربية English فارسی Türkçe اردو Español bahasa Indonesia हिन्दी français 汉语 русский Deutsch Melayu Hausa বাংলা Азәрбајҹан Азәрбајҹан әлифбасы Kiswahili မြန်မာဘာသာ bosanski português سورانی 日本語 Kurmancî Pilipinas Тоҷик italiano 한국어
×
filterToday News
  • Labarai Cikin Bidiyo | Yadda Hizbullah Ta Kai Hari Kan Motar Hamer Kwamandoji

    Labarai Cikin Bidiyo | Yadda Hizbullah Ta Kai Hari Kan Motar Hamer Kwamandoji

    Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (AS) – ABNA - ya habarta cewa: kafar yada labaran yaki na gwagwarmayar Musulunci sun fitar da bidiyon yadda suka kai hari kan wata motar Hamer ta kwamandoji da ke dauke da sojojin Isra'ila a sansanin Al-Manara da ke kan iyakar kudancin Lebanon, ta hanyar amfani da jirgin Ababil.

    2026-05-30 13:05
  • Sayyid Zakzaky (H) Ga ‘Yan Uwa Ya Kamata A Kowace Ɗabi'a A Gan Mu Da Kyakkyawa

    Sayyid Zakzaky (H) Ga ‘Yan Uwa Ya Kamata A Kowace Ɗabi'a A Gan Mu Da Kyakkyawa

    Wannan bayanin tsakure ne daga Littafin “TASIRIN ƊABI’U” na Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) Wallafar cibiyar wallafa da yaɗa ayyukan Shaikh Zakzaky (H).

    2026-05-30 12:55
  • Afganistan: Mutane 18 Sun Mutu, 29 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Laghman

    Afganistan: Mutane 18 Sun Mutu, 29 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Laghman

    Sakamakon kifewar wata babbar mota da ke dauke da 'yan ci-rani da suka dawo daga Pakistan a lardin Laghman na Afghanistan, mutane 47 ne abun ya shafa jumullar wadanda suka mutu da jikkata.

    2026-05-30 11:50
  • Hizbullah Ta Kai Hari Makami Mai Linzami Zuwa Kiryat Shmona Da Na’urar Tsaro

    Hizbullah Ta Kai Hari Makami Mai Linzami Zuwa Kiryat Shmona Da Na’urar Tsaro

    Sanarwar safiyar yau ta Hizbullah: A cikin sa'o'i 24 da suka gabata, mayakan gwagwarmayar Musulunci, a matsayin martani ga keta yarjejeniyar tsagaita wuta daga Isra'ila da hare-hare kan fararen hula, da ruguza gidaje da kauyuka a kudancin Lebanon, sun aiwatar da ayyukan soji guda 22 a kan matsugunai da kayan aikin sojojin Isra'ila.

    2026-05-30 11:03
  • Hizbullah Ta Fara Farautar Kwamandoji Da Jiragen Matasan Marasa Matuki

    Hizbullah Ta Fara Farautar Kwamandoji Da Jiragen Matasan Marasa Matuki

    Gidan Rediyon Sojojin Sahayoniyya: A daren jiya an harba rokoki 15 daga Lebanon zuwa garuruwan arewacin Isra'ila, daya daga cikinsu ya kai hari kai tsaye a wata cibiyar kasuwanci.

    2026-05-30 09:51
  • Iran: Karya Yarjejeniyar Tsagaita Wuta Da Cin Zarafin Fade Da Isra'ila Ke Yi Laifukan Yaki Ne

    Iran: Karya Yarjejeniyar Tsagaita Wuta Da Cin Zarafin Fade Da Isra'ila Ke Yi Laifukan Yaki Ne

    Mataimakin Ministan Harkokin Waje na Iran a Harkokin Shari'a da Ƙasashen Duniya, Kazem Gharibabadi, ya soki Isra'ila sosai game da martanin da ta bayar kan sanya sunanta a cikin jerin Majalisar Ɗinkin Duniya game da Fade, yana mai cewa gwamnatin Tel Aviv tana gujewa hukunci ta hanyar kai hari ga cibiyoyin duniya.

    2026-05-30 09:24
  • Iran Ta Kakkabo Jirgi Maras Matuki Na Amurka A Kewayen Tsibirin Qeshm

    Iran Ta Kakkabo Jirgi Maras Matuki Na Amurka A Kewayen Tsibirin Qeshm

    Rundunar tsaron sararin samaniya ta sojojin Iran ta kakkabo wani jirgi maras matuki na abokan gaba a kewayen Qeshm.

    2026-05-29 23:53
  • Adadin Wadanda Suka Shahada A Hare-Haren Da Isra'ila Ta Kai A Lebanon Ya Kai 3,324

    Adadin Wadanda Suka Shahada A Hare-Haren Da Isra'ila Ta Kai A Lebanon Ya Kai 3,324

    Adadin wadanda su kai shahada a hare-haren da sojojin mamaya na Isra'ila suka kai wa Lebanon tun daga ranar 2 ga Maris, duk da yarjejeniyar tsagaita wuta, ya karu da 55, inda ya kai 3,324.

    2026-05-29 23:34
  • Hizbullah Ya Aiwatar Da Ayyuka 19 A Kan Sojojin Mamayar Isra'ila A Kudancin Lebanon

    Hizbullah Ya Aiwatar Da Ayyuka 19 A Kan Sojojin Mamayar Isra'ila A Kudancin Lebanon

    Hizbullah ta fitar da wata sanarwa inda ta bayyana aiwatar da ayyukan hare-hare 19 kan tarukan sojoji, motocin yaƙi, da daidaikun sojojin Isra'ila a kudancin Lebanon. Domin kare Lebanon da al'ummarta, tare da mayar da martani ga keta yarjejeniyar tsagaita wuta da Isra’ila ke yi, hare-hare kan fararen hula da lalata gidajensu da ƙauyukansu.

    2026-05-29 23:28
  • Isra’ila A Ƙoƙarinta Na Kewaye Nabatiyah, Ta Shiga Cikin Tsaka Mai Wuya A Kudancin Lebanon

    Isra’ila A Ƙoƙarinta Na Kewaye Nabatiyah, Ta Shiga Cikin Tsaka Mai Wuya A Kudancin Lebanon

    Sojojin Isra'ila suna ƙoƙarin yin amfani da kusurwar ƙauyen Zautar don kutsawa zuwa arewacin kogin Litani, ta hanyar mamaye wurare masu tsayi, suna son yin iko da bude wuta  a kan birnin Nabatiyah da sansanin "Ali Tahir".

    2026-05-29 23:19
  • Iran: Dakarun IRGC Sun Kai Hari Kan Sansanin Sojin Saman Amurka Da Ke Kuwait

    Iran: Dakarun IRGC Sun Kai Hari Kan Sansanin Sojin Saman Amurka Da Ke Kuwait

    Dakarun Kare Juyin Juya Halin Musulunci na Iran sun tabbatar da cewa sun kai hari kan wani sansanin sojin saman Amurka da sanyin safiyar yau Alhamis.

    2026-05-28 14:49
  • Iran: An Sake Zabar Qalibaf A Matsayin Shugaban Majalissar Iran

    Qalibaf: Majalisar Ta Kasance Madogara Mai Tallafawa Ga Masu Hidimtawa Al’ummar Kasar

    Iran: An Sake Zabar Qalibaf A Matsayin Shugaban Majalissar Iran

    Qalibaf a cikin wani sako, yana godiya ga sakon taya murnar shugaban kasa a gare shi, bayan sake zabensa a matsayin shugaban Majalisar Shura ta Musulunci, ya rubuta: "Bangaren zartarwa a dukkan sassansa, ta hanyar gudanar da ayyukan sa ido da dokoki, zai kasance mai tallafawa ga masu hidimtawa Al’ummar Iran, kuma zai taimaka wa gwamnati wajen gudanar da kasar yadda ya kamata".

    2026-05-28 14:07
  • Labarai Cikin Hotuna | Yadda Aka Gabatar da Sallar Sallah Eidul Adha - Haramin Sayyidah Fatimah Ma’asumah (AS) Qom

    Labarai Cikin Hotuna | Yadda Aka Gabatar da Sallar Sallah Eidul Adha - Haramin Sayyidah Fatimah Ma’asumah (AS) Qom

    An gudanar da sallar sallar Eidul Adha da safiyar Laraba 10/Zulhijja/1447 wanda yayi daidai da 27/Mayu/2026 wanda yayi daidai da ko'ina cikin ƙasashen musulmi, haka ma aIran a birnin Qom an gabaar da sallar a haramin sayyidah Fatimah Ma’asumah (AS) tare da halartar ɗimbin maziyarta da mazauna haramin Karimar Ahlul Bait (AS).

    2026-05-28 13:49
  • Labarai Cikin Hotuna | Yadda Aka Gabatar Ayyukan Hajji na shekara ta 1447 A Makka

    Labarai Cikin Hotuna | Yadda Aka Gabatar Ayyukan Hajji na shekara ta 1447 A Makka

    Ayyukan Hajjin Tamattu' na shekara ta 1447 bayan hijira kalandar Musulunci sun fara ne tare da halartar ɗimbin musulmin duniya a ƙasar wahayi wato Makkatul Mukarrama, kuma mahajjata ta hanyar tsayuwa a filin Arafa, sun gama ɗaya daga cikin muhimman ayyukan Hajjinsu a ranar Arfa.

    2026-05-28 13:44
  • IEA: Yaki Da Iran Ya Jefa Duniya Cikin Mafi Girma Rikicin Tsaron Makamashi A Tarihi

    IEA: Yaki Da Iran Ya Jefa Duniya Cikin Mafi Girma Rikicin Tsaron Makamashi A Tarihi

    Sabon rahoton Hukumar Makamashi ta Duniya ya nuna cewa yakin da ake kan Iran da tashe-tashen hankula a hanyoyin isar da makamashi, sun jefa duniya cikin wani sabon mataki na rikicin tsaron makamashi; rikicin da a cewar darektan wannan hukuma, shi ne mafi girma a tarihin zamani.

    2026-05-28 13:29
  • Wata Sojar Isra’ila Mace Ta Sheka A Harin Jirgi Maras Matuki Na Hizbullah

    Wata Sojar Isra’ila Mace Ta Sheka A Harin Jirgi Maras Matuki Na Hizbullah

    Kafafen yada labaran Sahayoniyya sun ba da rahoton kashe wata soja mace daga sojojin wannan gwamanti da kuma raunata wasu sojoji biyu biyo bayan fashewar wani jirgin mara matuki na kunar bakin wake na Hizbullah a arewacin Falasdinu da ake mamayewa.

    2026-05-28 11:53
  • Iran Ta Maida Martani Kan Sansanin Jiragen Saman Amurka Da Aka Kawo Ma Ta Hare Daga Cen

    Iran Ta Maida Martani Kan Sansanin Jiragen Saman Amurka Da Aka Kawo Ma Ta Hare Daga Cen

    Bayan kai harin da sojojin Amurka suka yi wa ƙasar Iran A safiyar yau Alhamis, sansanin jiragen saman Amurka da aka harbor harin daga gare shi an kai masa hari.

    2026-05-28 11:47
  • Amurka Ta Kai Hari A Wuraren Soji A Birnin Bandar Abbas

    Iran Ta Maida Martani Kan Sansanin Amurka Da Aka Harbo Makamin Daga Gareshi

    Amurka Ta Kai Hari A Wuraren Soji A Birnin Bandar Abbas

    Rundunar tsaron sararin samaniya ta birnin Bandar Abbas kaitsaye bayan harin ta fara aiki domin fuskantar maƙiyan da ke kai hari.

    2026-05-28 11:43
  • Fassarar Saƙon Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci (Dm) Dangane Da Taron Hajjin Bana

    Da Makamin Allahu Akbar Ne Al'ummar Iran Suka Kafa Juyin Juya Hali

    Fassarar Saƙon Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci (Dm) Dangane Da Taron Hajjin Bana

    "Labbayk, Allahumma labbayk. Labbayk, la sharika laka labbayk. Innal hamda wan ni'mata laka wal mulk... Ya Allah! Na karɓi kiranka; babu abokin tarayya a gare Ka, kuma dukkan yabo, ni'ima, da mulki daga gareka ne kuma mallakinka ne...".

    2026-05-26 11:39
  • Kudancin Lebanon; Yankin Da Ke Alamta Nasarar Al'umma Da Rashin Nasarar Isra'ila 

    Kudancin Lebanon; Yankin Da Ke Alamta Nasarar Al'umma Da Rashin Nasarar Isra'ila 

    Kudancin Lebanon ya sami 'yanci albarkacin jaruman gwagwarmaya da 'ya'yan wannan ƙasa, a irin wannan rana shekaru 26 da suka gabata   kuma mamaya bayan shekaru da yawa dole su ka bar wannan yanki.

    2026-05-26 10:56
  • Manyan Jami’an Isra’ila Sun Bukaci Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Mai Tsanani A Lebanon

    Manyan Jami’an Isra’ila Sun Bukaci Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Mai Tsanani A Lebanon

    Wadannan abubuwan da suka faru na zubar da jini suna faruwa ne a daidai lokacin da aka samu tsagaita wuta tsakankanin Amurka da tsakanin bangarorin, kuma Lebanon da gwamnatin Isra’ila suna shirye-shiryen gudanar da zagaye na hudu na tattaunawar kai tsaye a ranakun 2 da 3 ga watan Yuni.

    2026-05-26 09:52
  • Hare-Haren Isra’ila Sun Tsannanta A Biqah Da Kudancin Lebanon

    Hizbullah Na Ci Gaba Da Martani Ga Hare-Haren Isra’ila

    Hare-Haren Isra’ila Sun Tsannanta A Biqah Da Kudancin Lebanon

    Jiragen yakin Gwamnatin Isra’ila sun fadada iyakokin ayyukansu na soji, ta hanyar kai gwamman hare-hare ta sama a yankuna daban-daban na kudanci da gabashin Lebanon.

    2026-05-26 09:40
  • Tsohon Jami'in Isra’ila: Za Mu Tsere Daga Lebanon Cikin Shan Kaye

    Tsohon Jami'in Isra’ila: Za Mu Tsere Daga Lebanon Cikin Shan Kaye

    Tsohon shugaban kwamitin tsaro da hulda da kasashen waje a majalisar dokokin Sahayoniyya (Knesset) a cikin wata sanarwa ya ce, a karshe wannan gwamnatin zata gudu daga Lebanon tana mai shan kashi.

    2026-05-25 11:51
  • Labarai Cikin Hotuna | 'Yan Shi'an Kashmir Sun Gudanar Da Taron Makokin Shahadar Imam Baqir (A.S)

    Labarai Cikin Hotuna | 'Yan Shi'an Kashmir Sun Gudanar Da Taron Makokin Shahadar Imam Baqir (A.S)

    Kamfanin Dillancin Labarai na AhlulBayt (ABNA): An gudanar da taron makoki a Mughal Mark Zadibal Srinagar, a karkashin kulawar Anjumane-Sharie Shian Jammu & Kashmir, domin tunawa da ranar shahadar Imam Muhammad Al-Baqir (A.S).

    2026-05-25 11:38
  • Labarai Cikin Hotuna | Na Taron Tunawa da Shahidan Yakin Ramadan

    Labarai Cikin Hotuna | Na Taron Tunawa da Shahidan Yakin Ramadan

    Kamfanin Dillancin Labarai na AhlulBayt: An gudanar da taron tunawa da shahidan Yakin Ramadan a yammacin ranar Lahadi (24 ga Mayu, 2026) a Musalla Tehran, tare da halartar Gholamhossein Mohseni-Ejei, Shugaban Hukumar Shari'a; Manjo Janar Ali Abdollahi, Kwamandan Hedikwatar Tsakiya ta Khatam al-Anbiya; da sauran jami'an soji da farar hula da kwamandoji.

    2026-05-25 09:32
  • Sheikh Naim: Iran Karkashin Jagorancin Ayatullah Sayyid Mujtaba Khamenei, Ta Kaskantar Da Amurka Da Isra’ila

    Hizbullah: Za Mu Ci Gaba Da Goyon Bayan Manufar Falasdinu

    Sheikh Naim: Iran Karkashin Jagorancin Ayatullah Sayyid Mujtaba Khamenei, Ta Kaskantar Da Amurka Da Isra’ila

    Iran za ta fito da nasara daga wannan yaki, kuma za ta zama a wannnan karon mai karfi wadda ke da matsayi na duniya, kuma za ta zama mafaka ga 'yantattu

    2026-05-25 08:58
  • Hizbullah: Ba Za Mu Taba Yarda Da Kwace Makaman Gwagwarmaya Ba

    Sheikh Naim: Al’umma Suna Da Hakkin Hambarar Da Gwamnati Idan TaZartar Da Bukatun Amurka Da Isra'ila.

    Hizbullah: Ba Za Mu Taba Yarda Da Kwace Makaman Gwagwarmaya Ba

    Sheikh Naim Qassem ya kara da cewa: "Aikin Isra'ila shi ne ruguza Gwagwarmaya da mamaye Lebanon sannu a hankali." In da yayi ishara da cewa manufar takunkumin baya-bayan nan na Amurka shine matsa lamba kan Lebanon domin ramawa gazawarta wajen cimma burinta.

    2026-05-25 08:50
  • Gwagwarmaya Sakamakon Jagorancin Shahidin Al'umma Sayyid Hassan Nasrallah Ne

    Sheikh Na'im: Za A Kiyaye Makaman Gwagwarmaya

    Gwagwarmaya Sakamakon Jagorancin Shahidin Al'umma Sayyid Hassan Nasrallah Ne

    Babban Sakataren Hizbullah ta Lebanon a jawabinsa da ya yi dangane da bikin Gwagwarmaya da 'Yanci, ya bayyana cewa Gwagwarmaya sakamakon jagorancin Sayyid Shahidin Al'umma Sayyid Hassan Nasrallah ne. Ya kuma nanata adawarsa da batun kwace makamai, inda ya ce: "Har zuwa Lokacin da gwamnati za ta iya gudanar da ayyukanta, makamai za su ci gaba da kasancewa a hannunmu".

    2026-05-25 08:31
  • Rahoton Cikin Hotuna | Na Tattakin Juyayin Shahadar Jagora Qom

    Rahoton Cikin Hotuna | Na Tattakin Juyayin Shahadar Jagora Qom

    Ƴan uwa musulmi mabiya jagora Sayyid Ibrahim Zakzaky H da ke karatu a ƙasar da ke zaune a Shahrek Mahdiyyeh sun gudanar da tattakin juyayi da jaje na shahadar jagoran juyin juya halin musulunci Ayatullahil Uzma Imam Sayyid Ali Khamene'i Hussaini Qs

    2026-05-24 21:54
  • Amurka: An Samu Harbe-Harbe A Kusa Da Fadar White House

    Amurka: An Samu Harbe-Harbe A Kusa Da Fadar White House

    Biyo bayan rahotanni game da faruwar harbin bindiga kusa da Fadar White House, an ajiye jami'an tsaro a kusa da wannan fada, sannan an jibge kwararrun maharba a kan rufin gine-gine.

    2026-05-24 08:58
  • Previous
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
  • 6
  • 7
  • 8
  • 9
  • 10
  • 11
  • Next
Muryar 'yan shi'a marasa kafar yada labarai
Desktop version Mobile version

Ya halatta anfani da batutuwan kamfanin ba tare da ambaton madogara ba.

Nastooh Saba Newsroom