28 Yuli 2026 - 22:41
Source: ABNA24
Iran: Zamu Rufe Fayil Din Isra’la Na Har Abada

Aref: Sake Farwar Yaƙi Da Yahudawa Yana Nufin Kawo Ƙarshen Su Na Har Abada

Kamfanin Dillancin Labarai na Ahlul-Bayt (a.s) - ABNA – ya bayar da rahoton cewa: Mataimakin farko na shugaban kasar Iran: Gwamnati ta shirya tsare-tsare don dukkan yanayin da ke zuwa gaba, kuma ta shirya kanta don mafi munin yanayi; idan gwamnatin yahudawa ta sake fara yaƙi, za mu rufe fayil ɗin su har abada.

………….

Ra'ayinka

You are replying to: .
captcha