28 Maris 2026 - 13:01
Source: ABNA24
Kungiyar Kwallon Kafa Ta Najeriya Ta Kara Da Iran

A wannan ganawar wasa an ta shi 2 da ɗaya inda dakarun wasan Najeriya suka ci ƙasar Iran biyu da ɗaya

Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: an taka wasa tsakanin tawagar 'yan wasan kasar Iran da Najeriya gabanin wasan Amir Ghaleh Noei, babban kocin tawagar kwallon kafa ta Iran, ya sanar da babban abin da wannan tawagar ta shirya shirye-shiryen karawa da Najeriya. Ƴan wasan da suka halarci wasan sun haɗa da: Alireza Biranvand, Ali Nemati, Shoja Khalilzadeh, Hossein Kanani, Arya Yousefi, Milad Mohammadi, Saman Qudus, Mohammad Ghorbani, Mohammad Mohebbi, Ali Gholizadeh da Mehdi Taremi Wasan sada zumunci tsakanin kungiyoyin kwallon kafa na Iran da Najeriya an gudanar da shi daga karfe 16:00 na jiya (Juma'a) a filin wasa na Mardan Antalya wanda aka ta shi biyu da ɗaya inda Najeriya ta lashe gasar.

Your Comment

You are replying to: .
captcha