A can baya dai mayakan IS da ke da’awar Jihadi sun kashe dakarun amintacciyar gwamnatin kasar Libya akalla 32 a ci gaba da fada tsakanin bangarorin biyu a kusa da birnin Sirte.
Karbo tashar ruwan garin Syrte na a matsayin nasara ga kokarin Jinjirar Gwamnatin Lybia na sake tabbatar da cikkaken iko a kasar musaman a wanan gari na Syrte dake a matsayin cibiyar yan kungiyar Isil.288