Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Baiti {a.s} - ABNA - Sai dai wasu kasashen kamar Iran da masarautar Brunei sun sanar da gobe lahadi a matsayin daya ga watan Ramadan mai alfarma, wato asabar ne ranar karshe ta watan Sha’aban a wajen su,
A wata sanarwa da ta fito daga ofishin jagoran juyin musulunci na Iran Ayatullahi Imam Khamna’I ya nuna cewa gobe lahadi 3 ga watan Aprilu shi ne ranar Farko na watan Ramadan a kasar, haka suma kasashen Oman, Malesiya, Indunusiya da ma wasu kasashen su ma gobe ne daya ga watan tamadan.
342/