-
Miliyoyin Mutane Ne Suka Gudanar Da Tarukan Ashurar Imam Husaini As A Beirut
An gudanar da tattakin Ashura a yankunan kudancin birnin Beirut tare da halartar iyalan shahidai da waɗanda aka raunata masu gwagwarmaya da kuma bangarori daban-daban na al'ummar Lebanon.
-
Miliyoyin Masoya Imam Husaini Ne As Sun Halarci Karbala Duk Da Tsananin Zafi
Miliyoyin mabiya da masoya Imam Husaini As ne suka hallara a Karbala duk da zafin rana
-
Isra’ila Ta Yi Yunkurin Kashe Dakarun Hizbullah Hudu A Kudancin Kasar Lebanon
Majiyar ta yi ikirarin cewa an tabbatar da shahadar dakaran Hizbullah guda daya, yayin da ake ci gaba da gudanar da bincike kan yanayin wasu mutane uku.
-
Kanar Al-Watiri: Daruruwan Shugabannin Isra'ila Ne Aka Kashe A Harin Iran Kan Isra'ila + Bidiyo
Kanar Rashad Al-Watiri, wani sojan kasar Yemen kuma kwararre kan dabarun soji, ya shaidawa gidan talabijin na Channel 3 cewa: Idan da yakin ya dauki kwanaki 30, da an shafe Isra'ila gaba ɗaya.
-
Har Yanzu Muna Jin Ƙarar Murnar Hamas
Isra'ila: Dole Ne Mu Mamaye Dukkan Faɗin Gaza
Ministan tsaron cikin gida na gwamnatin yahudawan sahyoniya ya yi kira da a mamaye zirin Gaza gaba daya tare da yiwa mazauna wannan yankin hijirar tilas da kuma share kungiyar Hamas.
-
Ba Za Mu Yarda Da Daidaita Dangantakar Lebanon Da Isra'ila Ba.
Hizbullah: Tsarin Sahyoniyawa Ya Fahimci Cewa Kifar Da Mulkin Iran Ba Komai Ba Ne Illa Rudu.
Shugaban majalisar zartaswar kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon, yayin da yake ishara da yadda gwamnatin yahudawan sahyoniya ta sha kaye a hannun jamhuriyar Musulunci ta Iran, ya jaddada cewa, ba za su taba bari Beirut ta daidaita dangantakarta da Tel Aviv ba.
-
Matatar Man Haifa Ba Za Ta Gyaru Ba Anan Kusa Bayan Harin Iran
Harin makami mai linzami da Iran ta kai kan matatar mai ta Haifa da ke tashar jiragen ruwa ta Haifa ya dakatar da aikin wannan cibiyar mai na Isra'ila tsawon watanni tare da tabarbarewar kayayyakin anfanin makiya.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Makokin Rana Ta 2 Ga Muharram, Kargil, Indiya
Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Makokin Rana Ta 2 Ga Muharram, Kargil, Indiya
-
Hamas Ta Musanta Labarin Amincewa Da Yarjejeniyar Tsagaita Bude Wuta Da Isra'ila
Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Palasdinawa ta Hamas ta musanta sharuddan da aka ce kungiyar ta gindaya don yarjejeniyar tsagaita bude wuta da Isra'ila, wadda wasu kafafen yada labarai suka wallafa.
-
Sojojin Isra'ila Sun Fada Sabon Tarkon Kwanton Bauna A Khan Yunis
Shafin yanar gizo na Hadashot Hamot ya bayar da rahoton cewa, an gwabza kazamin fada a Khan Yunus, inda ya bayyana cewa, jiragen yakin sun kutsa kai a wani yanki da sashen injiniyoyi ke aiki, a ci gaba da yunkurin saukar jirage masu saukar ungulu da aka tanada domin kwashe wadanda harin ya ritsa da su.
-
Dubi Ga Sansanin Amurka Na Al’udaida Da Ke Qatar Da Iran Ta Kaiwa Hari + Bidiyo
Sansanin na daya daga cikin manyan cibiyoyin bayar da umarni da ayyukan Amurka a yankin, wanda daga yankin wannan kasar ake shirya hare-haren da ake kaiwa ga al'ummomin yankin Asiya.
-
Iran Ta Harba Makamin Mai Linzami Na Khaibar A Karon Farko + Bidiyo
Jami'an IRGC sun tabbatar da aika makamai masu linzami nau'in Khaibar a safiyar yau cikin makaman da ta harba wuraren Isra'ila.
-
Iran Ta Ruwan Makamai Da Sanyi Safiyar Nan Ga Isra’ila + Bidiyoyi
Hareh-haren Iran sun samu wurare da dama a Isra’ila kamar birnin Nas Zayuna kudancin Tal Aviv da Ramat Ghan da cikin Tal Aviv da yankin Karmal da ke Haifa.
-
Sahyoniyawa 12 Ne Suka Raunata Bayan Harin Iran A Haifa
Tashar Channel 12 ta sahyoniyawa ta ruwaito raunatar Isra’iliyawa 12 a wani harin Iran a Haifa.
-
Bidiyo | Wani Ɓangare Na Irin Ɓarnar Da Makaman Iran Su Kai A Yankun Isra'ila
Kamfanin dillancin labarai na kasa da kasa na Ahl al-Bayt (AS) - ABNA - ya kawo maku wani bangare na harin makaman da jami'an tsaron juyin juya halin Musulunci suka kai a yankunan da aka mamaye a Falasdinu.
-
Ministan Makamashin Isra'ila: Sake Gina Matatar Man Haifa Zai Bukaci Wata Guda
Ministan Makamashin gwamnatin Sahayoniya ya sanar da cewa sake gina matatar ta Haifa yana bukatar wata guda.
-
Yemen: Za Mu Shiga Yaki Don Tallafa Wa Iran
"Mohammad Al-Bakhiti" ya jaddada a yammacin ranar Talata cewa kasar za ta dauki matakin yaki don tallafawa Iran kan hare-haren da gwamnatin sahyoniyawa ke kai mata.
-
Bidiyon | Cibiyoyin Tsaro Na Sirri Da Sojojin Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Suka Kai Wa Hari A Isra’ila
Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: A safiyar yau din nan ne dakarun gwamnatin Jamhuriyar Musulunci ta Iran suka far wa cibiyoyin tsaron sirri na gwamnatin sahyoniyawan da ke tsakiyar birnin Tel Aviv da aka mamaye wannan bidiyon yadda wurare suke ne.
-
Adadin Shahidai A Yakin Gaza Ya Kai 55,493
Ma'aikatar lafiya ta Falasdinu a zirin Gaza a cikin wata sanarwa da ta fitar ta bayyana cewa Falasdinawa 55 ne suka yi shahada yayin da wasu 397 suka jikkata sakamakon hare-haren da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka kai kan Gaza a cikin sa'o'i 24 da suka gabata.
-
IRGC: An Kai Wa Cibiyar Mossad Hari Tana Ci Gaba Da Konewa
Ofishin hulda da jama'a na dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran ya fitar da wata sanarwa inda ya bayyana harin da aka kai kan cibiyar tsara ayyukan ta'addanci ta gwamnatin Sahayoniya (Mossad) a birnin Tel Aviv.
-
Kai Hari Ga Tehran Kaiwa Ne Ga Duniyar Musulmi, Musamman Pakistan/Martanin Mu Zai Zama Saran Takobin Haidar
Mataimakin shugaban majalisar hadin kan musulmi ta Pakistan ya jaddada a wani gangamin nuna goyon baya ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran cewa: Harin da ake kai wa Tehran wani hari ne ga kasashen musulmi musamman Pakistan.
-
Iran Ta Harba Gungun Makamai Karo Na 8 Zuwa Isra'ila A Safiyar Yau + Bidiyoyi
Aci gaba da maida martani keta iyaka da Isra'ila ta yi akan Iran a safiyar yau Lahadi Iran Ta Sake harba muggan makamai zuwa Isra'ila a karo na takwas na aikin makami mai linzami na Alqawarin Gaskiya 3
-
Daily Telegraph: Makamai Masu Linzami Na Iran Sun Rugujetsarin Tsaron Saman Isra'ila
Jaridar The Daily Telegraph ta Burtaniya ta tabbatar da cewa tsarin tsaron sararin samaniyar gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ya durkushe sakamakon dimbin sabbin makamai masu linzami na Iran.
-
Iran Ta Sake Kai Harin Kan Gidan Netanyahu Da Wasu Muhimman Wurare A Karo Na Uku Na Maida Martani.
Gidan rediyon sojojin Isra'ila, ya nakalto majiyar sojin Isra'ila, ya tabbatar da harba makamai masu linzami fiye da 50 daga kasar Iran, kuma an yi ta jin karar kararrawa a duk yankunan da aka mamaye Mutane sama da 500 suka jikkata 12 suka sheka lahira.
-
Sabbin Hare-Haren Makamai Masu Linzami Da Iran Ta Kai Kan Tel Aviv
Makamai Masu Linzami Na Iran Sun Yiwa Ma'aikatar Tsaron Isra'ila Da Ke Babban Birnin Kasar Lugudan Wuta
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Ziyarar Wurare Masu Tsarki Na Madina
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul Baiti (AS) – ABNA - ya habarta cewa: bayan kammala aikin Hajji a birnin Makkah, da kaiwa ga matsayin mahajjaci, musulmi na tafiya zuwa wurin ibadarsu na biyu a kasar wahayi wato Madina, kuma baya ga ibada, suna ziyartar wurare masu tsarki da wuraren da wannan birni yake. Daga cikin wuraren da mahajjata ke ziyartarsu akwai wuraren da suka shafi yakin Uhudu da Khandaq, da masallatan Quba da Qiblatain.
-
Anata Gudanar Da Zanga-Zanga A Tel Aviv Don Hambarar Da Gwamnatin Netanyahu
Majiyoyin Yahudawa sun rawaito a daren Alhamis cewa masu adawa da yaki da manufofin Netanyahu sun gudanar da wani gangami a birnin Tel Aviv na neman hambarar da gwamnatin Netanyahu.
-
Shugabannin Jam'iyyar Adawa Sun Yi Watsi Da Bukatar Netanyahu Na Dage Dage Dokar Rushe Knesset
Taron Jam'iyyun Haredi Da Wakilin Gwamnatin Netanyahu Ya Cinma Bukata Ba
Manyan ministocin gwamnatin Isra'ila sun yi kira ga Netanyahu da ya kawo karshen yakin Gaza
-
Jiragen Ƴanci 5 Da Isra'ila Ta Hana Su Kaiwa Ga Gaza + Bidiyo
Isra'ila Ta Dakatar Tare Da Kame Jirgin Ruwan Madleen
-
Manyan Shugabanin Biyu Na Kungiyar Mujahidin Falasdinu Sun Yi Shahada
Shahadar wanda ya assasa kuma babban sakataren kungiyar Mujahiddin Falasdinu