-
Hizbullahi Ta Gudanar Ayyukan Ruwan Bama-Bamai 2184 Kan Isra'ila
Kungiyar Hizbullah ta jefa bama-bamai a yankunan da gudanar akan yankunan da Isra'ila ta mamaye cikin ayyukanta 2,184.
-
Hizbullahi Ta Yi Kira Da Al'ummar Su Guji Zuwa Wuraren Da Isra'ila Ta Kai Hari
A cikin wata sanarwa da Hizbullah ta fitar ga al'ummar labonan ta ce: "Ta hanyar bayyana tsagaita bude wuta da makiyin da suka saba da karya yarjejeniya, ana neman jama'a da su guji zuwa wuraren da aka kai hari a Kudancin Labanon da Bekaa da Dahiyat Junibi na kasar. Beirut, ta yadda yanayin zai fito karara".
-
Hizbullahi Ta Yi Ruwan Makamai Akan Arewacin Isra'ila + Bidiyoyi
Kungiyar Hizbullah ta harba manyan makamai masu linzami a yankunan arewacin Isra'ila tare da aukuwar fashe-fashe.
-
Sayyid AbdulMalik: Sahayoniya Ba Sa Bin Duk Wani Ƙuduri Ko Tsagaita Wuta.
Jagoran Ansarullah na Yaman: Sahayoniyawan ba sa tabbatuws a kan wani kudurorin ko tsagaita wuta ko dokokin kasa da kasa ko kwamitin sulhu ko Majalisar Dinkin Duniya kuma wannan babban hatsari ne da barazana ga tsaron yankin da tsaron duniya baki daya
-
Adadin Shahidan Yaƙin Gaza Ya Kai 72345.
A wani bangare na rahoton, an bayyana cewa, tun farkon yakin kisan kare dangi na gwamnatin Sahayoniyya a ranar 7 ga Oktoba, 2023, adadin shahidai ya karu zuwa 72,345 kuma adadin wadanda suka jikkata zuwa 172,250.
-
Isra'ila Ta Kai Hari Da Jirgi Maras Matuƙi Kan Ma'aikatan Ɗauki A Lebonan
Isra'ila ta kai wani hari da jirgin sama mara matuki a kan ma'aikatan agaji a kudancin Lebanon
-
Ma'aikatan Jirgin Ruwa 20,000 Da Jiragen Ruwa 2,000 Ne Suka Makale A Mashigar Hurmuz
Shafin sadarwa na kasar Qatar Al-Jazeera ya ba da cikakken bayani game da rayukan ma'aikatan jirgin ruwa 20,000 da suka makale a mashigar Hormuz tun ranar 28 ga watan Fabrairu 2026, a daidai lokacin da aka fara yakin.
-
Hizbullahi Na Ci Gaba Da Arangama Da Sojojin Isra'ila
Hizbullah ta sake kai hari kan matattarar sojojin sahyoniyawa da kayan aikinsu a yayin wani samame a birnin Bint Jbei tare da manyan bindigu da rokoki da dama.
-
Wakilin Hizbullah: Kokarin Iran Na Iya Haifar Da Tsagaita Buɗe Buta A Lebanon
A yayin da wasu yunkuri na diflomasiyya ke kara tsananta a yankin, wakilin kungiyar Hizbullah ya sanar da yiwuwar cimma yarjejeniyar tsagaita bude wuta a Lebanon tare da bayyana rawar da Iran ke takawa a wannan gagarumin tsari.
-
Hizbullahi Ta Gudanar Da Ayyukan Soji 35 A Ranar Talata Kan Isra'ila
A jiya Talata kungiyar Hizbullah ta gudanar da ayyukan 35 da makamai masu linzami Jirage marasa matuka UAV, da kuma kwanton bauna a kan mamaya.
-
Labarai Cikin Bidiyo | Na Tarkon Dakarun Hizbullah Suka Danawa Sojojin Isra’ila A Birnin Dayyibah Da Ke Labanon
Labarai Cikin Bidiyo | Na Tarkon Dakarun Hizbullah Suka Danawa Sojojin Isra’ila A Birnin Dayyibah Da Ke Labanon
-
Labarai Cikin Hotuna | Na Yadda Cibiyar Hilal Ahmar Da Karbi Tawagar Kaya Ta Biyu Da Atbatul Husainiyya Ta Aike Zuwa Tehran
Labarai Cikin Hotuna | Na Yadda Cibiyar Hilal Ahmar Da Karbi Tawagar Kaya Ta Biyu Da Atbatul Husainiyya Ta Aike Zuwa Tehran
-
Labarai Cikin Hotuna | Na Gudanar Da Taron Malaman Sunna A Bangladesh
An gudanar da taron malaman Sunna na Bangladesh a ofishin wakilcin jami'ar Mustafa
-
Labarai Cikin Hotuna | Yadda Aka Gudanar Da Jana'iar Shahidai A Hirat
A gudanar da jana'izar shahidan harin ta'addanci da ya faru a garin Injil da ke Yankin Herat Afganistan tare da rakiyar dubban al'ummar musulumi masoya Ahlul Bayt As daga masallacin Jumaa'a na Sadiqiyyah zuwa wajen ziyarar Suldan Mer Abdul Ahad in da aka binne su acen.
-
Yamen Ta Fitar Da Faifan Bidiyon Gargaɗi: Nan Ba da Jimawa Ba
Rundunar sojin Yemen ta fitar da wani bidiyo da ke cewa: Nan Ba Da Jimawa Ba.
-
Dakarun Hizbullah Na Ci Gaba Da Arangama Mai Tsanani Da Sojojin Isra'ila + Bidiyoyi
Hizbullah ta shammaci Isra'ila da harba jirgin maras matuƙi da ke ɗauke da tsarin na'urar gani da bincike tare da bibiya da baza a iya ganinsa ba a karon farko.
-
Hizbullahi Na Ci Gaba Da Ruwan Makamai Akan Garuruwan Isra'ila
Hizbullah ta sanar da kai hari wurin da sojojin Isra'ila suke a kusa da birnin Bint Jbeil da gabashin garin Al-Kiyyam da kuma garin Rashaf.
-
Sheikh Naeem Qasim: Burin Isra'ila A Bayyane yake: Ruguza Ƙarfin Lebanon Da Gwagwarmaya
Hizbullahi: Ba Zamu Saurara Ba Ba Zamu Mika Wuya Ba Fagen Yaƙi Zayyi Bayani
Shugaban Hizbullahi Lebanon: Burin Isra'ila A Bayyane yake shi ne ƙoƙarin ruguza karfin Lebanon da Gwagwarmaya a ƙoƙarinta na shirin samar da babbar Isra'ila.
-
Amurka Ta Yi Asarar Jiragen Sama Marasa Matuƙa 24 Nau'in MQ-9 A Yaƙinta Da Iran
Rundunar sojin Amurka ta yi asarar jiragen sama marasa matuka na MQ-9 Reaper guda takwas tun farkon watan Afrilu yayin hare-haren da suke kaiwa Iran
-
Isra'ila Ta Jefa Bama-Baman Phosphorus A Yankuna 48 A Kudancin Lebanon
Akalla a yankuna 48 da garuruwan da ke kudancin Lebanon sun sha ruwan bama-bamai da jiragen yakin sahyoniyawa tare da amfani da bama-baman da aka hana anfani da su na farin phosphorus a cikin sa'o'i 24 da suka gabata.
-
Labarai Cikin Hotuna | Miliyoyin Al'ummar Yamen Sun Futo Don Murna Samun Nasarar Iran
Labarai Cikin Hotuna | Miliyoyin Al'ummar Yamen Sun Futo Don Murna Samun Nasarar Iran
-
An Gudanar Da Zaman Zaben Shugaban Kasar Iraki A Zagayen Farko
Bayan kakakin majalisar wakilai ta Iraki ya yi kira ga shugabannin siyasa da shugabannin bangarori da 'yan majalisar da su halarci taron na ranar Asabar, wanda aka ware shi domin zaben shugaban kasa.
-
Hizbullah Ta Harba Makamai Masu Linzami Fiye Da 60 a Yankunan Arewacin Palastinu Da Aka Mamaye
Makamai masu linzami na kungiyar Hizbullah sun hari wurare biyu a Kriat Shamona wanda hakan ya haifar gobara mai yawa. Hizbullah ta harba makamai masu linzami fiye da 60 a yankunan arewa (wanda Palastinu da Isra’ila ta mamaye) tun da safiyar yau.
-
Babban Burin Gwamnati Shi Ne Raunanawa Da Kawar Da Gwagwarmaya.
Wakilin Hizbullah: Gwamnatin Lebanon Ta Hana Iran Ta Tsagaita Wuta Ga Lebanon
Wakilin kungiyar Hizbullah ya jaddada cewa, abin da Iran ta nema shi ne tsagaita bude wuta a kasar Lebanon, amma jami'an Lebanon sun nuna rashin amincewarsu kuma a yanzu sun gaza kan tsagaita bude wutar.
-
Hizbullah Na Ci Gaba Da Ruwan Wuta Akan Isra’ila Da Sojojinta
Hizbullah ta sake kai wa garin Avium hari da makamai masu linzami wanda ya ke matsugunan sahayoniya ne a arewacin Falasdinu a matsayin martani ga munanan laifukan da gwamnatin ta'addanci ta Isra'ila ke yi wa al'ummar Lebanon.
-
Hizbullah: Zamu Ci Gaba Da Kai Wa Isra'ila Hari Har sai Ta Daina Harin Ta'addanci
Dangane da karya yarjejeniyar tsagaita wuta da makiya ke yi bayan gwagwarmaya ta aiwatar da tsagaita wutar amma makiya ba su aiwatar da ita ba, mayakan gwagwarmayar Musulunci sun kai hari kan garin Al-Manara da makamai masu linzami.
-
Hizbullah Na Ci Gaba Da Ruwan Makamai Akan Garuruwan Isra'ila
A Sanarwa ta 7 na gwagwarmayar Musulunci ta Lebanon ta kai hari kan taron sojan Isra'ila a Al-Marj.
-
Hizbullah: Jinin Shahidai Ba Zai Zuba A Banza Ba
Hizbullah: Kisan fararen Hula Alama Ce Ta Shan Kayen Maƙiya
Hare-haren sama da Isra'ila ta kai kan wuraren zama na Beirut, Sidon, Kudu da Bekaa sun kashe tare da raunata daruruwan fararen hula, ciki har da mata da yara. Waɗannan ayyukan misalai ne na laifukan yaƙi da yunƙurin karya azamar al'umma.
-
Fiye Da Wurare Masu Muhimmanci 25 Da Iran Ta Kaiwa Hari A Daren Jiya
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci (IRGC) ta sanar da sanarwar cewa, sama da wurare masu muhimmanci 25 na maƙiyan Amurka da sahyoniyawa ta kai wa hari a hare-hare karo na 100 na yaƙin Wa'adi Sadigh 4 a daren jiya.
-
Hizbullah: Idan Har Isra’ila Ba Dakatar Da Hare-Harenta Akan Labanon Ba Zuwa Karfe 14:00 Zata Mayar Da Martani
Shahadar Fiye Da 300 Na Lebanon A Cikin Mummunan Harin Isra’ila A Sassan Labanon
Hizbullah: Matukar sahayoniya ba su dakatar da hare-haren ba zuwa karfe 14:00 agogon Beirut kuma ba su janye daga kudancin kasar ba! Za mu soke alkawarin da muka yi na tsagaita bude wuta