-
Birnin Rafah Yana Cikin Mawuyacin Halin Tabarbarewa/Kashi 70 Na Mazaunasa Har Yanzu Suna Gudun Hijira
Mashigar ta Rafah ita ce mashigar zirin Gaza daya tilo zuwa kasashen waje, kuma tana da matakukar muhimmanci ga Falasdinawa saboda sabanin sauran mashigogin, ita ba ta karkashin ikon Isra'ila kai tsaye.
-
Kungiyar Hamas Ta Yi Gargadi Kan Laifukan Da Hukumar Falasdinawan Ta Ke Aikatawa
Kungiyar gwagwarmaya ta Hamas ta yi gargadi game da ci gaba da aikata laifukan da jami'an tsaro na PA ke yi.
-
Hamas: Isra'ila Ba Ta Cika Alkawarinta Na Ficewa Daga Philadelphia Ba
Mazauna yankunan Falasdinawa da aka mamaye suna goyon bayan tattaunawa kai tsaye tsakanin Washington da Hamas
-
Yadda Al’ummar Kasar Yaman Suka Fito Domin Nuna Goyon Bayansu Ga Matakin Sojojin Kasar
Al'ummar kasar Yemen sun nuna goyon bayansu ga matakin da sojojin kasar suka dauka kan gwamnatin sahyoniyawa na ci gaba da kai hare-hare ga jiragin ruwan Isra’ila
-
Kungiyoyin Gwagwarmayar Falasdinu Sun Goyi Bayan Yaman Na Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Ga Jiragen Ruwan Isra’ila
Jagoran kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ya yi gargadin a yammacin ranar Juma'a cewa idan har gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ba ta kawo karshen kawanya da kuma barin gudanar ayyukan jin kai da ake kai wa Gaza cikin kwanaki hudu masu zuwa ba, to kungiyar za ta koma aikin sojan ruwa a kan Isra'ila.
-
Labarai Cikin Hotuna |Na Yadda Al’ummar Gaza Suke Yin Buda Baki A Cikin Kufai
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul Baiti (AS) - ABNA ya habarta cewa, al’ummar Palastinawa masu yawan gaske a birnin Tel Al-Hawa da ke yammacin zirin Gaza sun yi buda baki a rukuni-rukuni a na kfan gidajensu da Isra;ila ta rusa.
-
A Yau Ne Za A Fara Atisaye Karo Na 7 Na Haɗin Tsaro Belt 2025 + Bidiyo
Gamayyar atisaye Jiragen ruwan sojojin ruwa na China da na Rasha sun shiga yankin ruwan Iran domin fara atisayen hadin gwiwa domin karfafa tsaro
-
Isra’la Na Ci Gaba Da Gina Sansanonin Soji A Labnon
Cikakkun bayanai na sabuwar mamayar da Isra'ila ta yi wa Lebanon; Tun daga gina wuraren soja zuwa killlace wasu yankunan.
-
Bidiyon Yadda Isra’ila Ta Mayar Da Sansanin Nour Shams
Motocin Buldozar yakin haramtacciyar kasar Isra'ila na ci gaba da sauya fasali da yanayin sansanin a karkashin manufarsu na matakan tsaro da shimfida hanyoyi a tsakiyar sansanin tare da rushe gidajen Falasdinawa da wuraren hidima. An ruguje gidaje gaba daya wasu kuma sun lalace.
-
Wani Fursunan Falsɗinawa Yayi Shahada A Gidan Yarin Isra'ila
An fitar da sanarwa shahadar wani fursuna Bafalasdine a gidan yarin Isra'ila
-
Hamas: Barazanar Trump Ba Ta Da Wani Amfani / Babu Fursunonin Da Za A Saki Ba Tare Da Yarjejeniya Ba
Hamas ta tabbatar da cewa: Ana ci gaba da kokari na masu shiga tsakani na aiwatar da dukkan matakai na yarjejeniyar
-
Isra'ila Na Ci Gaba Da Rushe Gidajen Falsɗinawa A Sansanin Nurush Shamsi
Sojojin Isra'ila na ci gaba da lalata gidajen Falasdinawa a sansanonin Nur Shams da Tulkarm da ke arewacin gabar yammacin kogin Jordan a ci gaba da kai hare-haren ta'addancinsu.
-
Shugabannin Kasashen Siriya Da Lebnon Sun Tattauna Kan Yadda Zasu Sarrafa Iyakoki Tsakanin Lebanon Da Siriya
Shugabannin kasashen Lebanon da Syria sun tattauna batun kula da iyakokin kasashensu a wata ganawa.
-
Yakin Cikin Gida A Isra’ila Tsakanin Yan Majalissa Da Natenyaho Yana Kara Kamari
Hukumar tsaro ta Shin Bet ta fitar da takaitaccen binciken da ta gudanar kan gazawar jami'an tsaron Isra'ila a harin da aka kai ranar 7 ga watan Oktoba.
-
Jami'an Tsaron Pakistan Sun Kama Wasu Malaman Shi'a Guda Uku
Jami'an tsaron kasar sun kama wasu limaman kasar Pakistan uku daga jami'ar Al-Mustafa International University (MIU).
-
Hamas: Muna Maraba Da Shirin Masar Na Sake Gina Gaza
Da yake bayyana cewa shirin na Masar ya hada da gina tashar jiragen ruwa da filin tashi da saukar jiragen sama a zirin Gaza, Abdel Ati ya ci gaba da cewa: Dole ne a samu kashi na biyu don aiwatar da shirin tsagaita bude wuta a Gaza, kuma dole ne Isra'ila ta cika alkawuranta.
-
Rushewar Israila Da Kara Nuna Damuwa Game Da Karya Yarjejeniyar Tsagaita Bude Wuta A Gaza
Rahoton ya ce Benjamin Netanyahu, firaministan gwamnatin Sahayoniya, tare da hadin gwiwar Amurkawa ne suka dauki matakin.
-
Wasu Tagwayen Hare-Haren Kunar Bakin Wake A Pakistan Sun Kashe Fararen Hula 9 Zuwa 15
Wasu hare-haren kunar bakin wake da aka kai da mota a arewa maso yammacin Pakistan sun kashe fararen hula 9 tare da kashe maharan shida a arangama da jami'an tsaro.
-
Shugabannin Larabawa A Birnin Alkahira Sun Yi Gargadi Kan Tilastawa Falasdinawa Gudun Hijira Daga Gaza
Daftarin bayanin karshe na taron kolin kasashen Larabawa a birnin Alkahira ya yi maraba da kafa wani kwamitin wucin gadi da zai gudanar da harkokin zirin Gaza karkashin kulawar gwamnatin Palasdinu, tare da yin gargadi kan tilasta wa mazauna yankin gudun hijira ko kuma mamaye wani yanki na Falasdinu da aka mamaye.
-
Yawan Shahidan Gaza Ya Karu Zuwa 48,405
A yayin da aka tono gawarwakin wasu shahidai da dama daga karkashin baraguzan gine-gine a yankuna daban-daban na Gaza, adadin shahidan da gwamnatin mamaya ta haifar a wannan yakin tun daga ranar 7 ga watan Oktoban 2023 ya karu zuwa shahidai 48,405.
-
Hamas Ta Bayyana Muhimman Abubuwa Dangane Da Karya Yarjejeniya Da Isra'ila Ta Yi
Yadda Isra'ila Ta Karya Ka'idojin Yarjejeniyar Tsagaita Buda Wata Da Hamas
Hamas ta sanar da wuraren da Isra'ila ta keta mafi mahimmancin yarjejeniyar tsagaita bude wuta
-
Adadin Shahidai Gaza Da Labanon
Adadin Shahidai Gaza Da Labanon Zuwa Yanzu
Wannan rahoton yana dauke da kididdigar baya-bayan nan kan shahidan yakin Gaza da Labanon
-
Waiwaye Cikin Irin Ta'addancin Da Isra'ila Ta Yi A Falasɗinu A Shekara 2024
Falasdinu a cikin shekarar 2024 an samu Shahadar 'yan jarida 202 da jikkatar 400....
-
Yaman Ta Harbo Jirgin Saman Amurka Mara Matuƙi Ƙirar MQ-9
Dakarun kasar Yemen sun ce sun harbo wani jirgin yakin Amurka mara matuki kirar MQ-9 a lardin Al Bayda da ke tsakiyar kasar.
-
'Yan Shi'a Da Falasdinu / Kashi Na (1): 'Yan Shi'ar Hamdani Sune Farkon Masu Kare Ƙasa Qudus
A tarihin Palastinu da kasa mai tsarki Qudus a cikin tarihinta na shekaru 1,400 an samu ci gaba iri daban-daban, wadanda 'yan Shi'a suka taba gudanarwa da jagoranta a wasu lokutan kuma 'yan Sunna.
-
Jiragen Saman Amurka Sun Kai Hari A Sana'a, Babban Birnin Ƙasar Yemen
An jiyo karar fashewar wani abu a birnin Sana'a
-
Martanin Tel Aviv Game Ga Shugabannin Siriya: Gungun 'Yan Ta'adda Ne!
A yau ne dai ministan harkokin wajen gwamnatin sahyoniyawan ya mayar da martani ga kyamar 'yan tawayen da ke mulkin kasar Siriya inda ya bayyana su a matsayin 'yan ta'adda.
-
Labarai Cikin Hotuna Na Yadda Sojojin Yahudawa Suka Kona Asibitin Kamal Udwan Da Ke Arewacin Zirin Gaza
Sojojin mamayar Isra'ila ta sun ƙona wannan asibitin inda hayaki mai duhu da karfi ya bazu a sararin samaniyar wannan yanki.
-
Miliyoyin Jama'a Ne A Yamen Suka Fito Muzaharar Goyon Bayansu Ga Sojojin Ƙasar
Birnin Sana'a kamar kullum duk sati suna fitowo domin nuna goyon bayansu ga Falasɗinu a wannan karon kwansu da kwarkwata sun fito suna masu girmama Sojojin ƙasar inda sukai yi ta rera taken nuna goyon baya ga sojojin kasar Yemen
-
Masallata 40,000 Suka Halarci Sallar Juma'a A Masallacin Al-Aqsa + Bidiyo
Adadin shahidan yakin Gaza ya kai mutane 45,436