ABNA Hausa
  • Dukkan labarai
  • Labaran Duniya
    • Yammacin Asiya
    • Asiya Ta Tsakiya
    • Gabashin Asiya
    • Turai
    • Amurka
    • Afirka
  • Tekuna
  • Labaran Cikin Gida
  • Iran
  • Shafuka Mabanbanta
    • Hotuna
    • Bidiyoyi
    • Labarai Kaitsaye
    • Kartun
    • Labarai Maraji’ai
  • Labaran Majalisar Ahlul Bayt As
  • Abubuwa Daban-Daban
    • Taruka Da Sanarwowi
    • Fasahohi
العربية English فارسی Türkçe اردو Español bahasa Indonesia हिन्दी français 汉语 русский Deutsch Melayu Hausa বাংলা Азәрбајҹан Азәрбајҹан әлифбасы Kiswahili မြန်မာဘာသာ bosanski português سورانی 日本語 Kurmancî Pilipinas Тоҷик italiano 한국어
×
filterLabaran Yau
  • Kuwait Ta Yi Ikrarin Wani Ɓangare Na Barnar Da Harin Jiragen Iran Suka Haifar

    Kuwait Ta Yi Ikrarin Wani Ɓangare Na Barnar Da Harin Jiragen Iran Suka Haifar

    Kuwait ta yarda da faruwar gobara sakamakon harin jirage marasa matuki na Iran a kan wuraren Amurka a ƙasar.

    2026-09-02 22:52
  • Isra’ila Ta Kai Munanan Hare-Hare Kan Gidajen Farar Hula Da Makabarta A Kudancin Lebanon

    Isra’ila Ta Kai Munanan Hare-Hare Kan Gidajen Farar Hula Da Makabarta A Kudancin Lebanon

    Isra’ila ta ƙara tsananta hare-haren sama da na manyan bindigogi a kudancin Lebanon a yammacin daren jiya da kuma safiyar yau Laraba.

    2026-09-02 22:09
  • Yemen: Amurka Na Taka Rawa Wajen Tsananta Rikicin Saudiyya Da Kasar

    Yemen: Amurka Na Taka Rawa Wajen Tsananta Rikicin Saudiyya Da Kasar

    Majiyoyin Yemen sun nuna shakku game da labarin da wata kafar yada labarai ta Isra’ila ta yi game da kin amincewar Amurka ga jagorancin wani sabon aiki na Saudiyya a kan Yemen.

    2026-08-31 22:17
  • Shekaru 48 Da Bacewa; Tarihin Rayuwa Da Sirrin Bacewar Imam Musa Sadr

    Shekaru 48 Da Bacewa; Tarihin Rayuwa Da Sirrin Bacewar Imam Musa Sadr

    Shekaru 48 bayan bacewar Imam Musa Sadr, Sheikh Muhammad Ya'qub, da Abbas Badriddin a Libya, makomarsu har yanzu tana ɗaya daga cikin mafi sarkakiyar shari'o'in siyasa na tarihin zamani na Lebanon. Musa Sadr a Lebanon ba malami ne na Shi'a kawai ba; ya kasance mutum ne na zamantakewa da siyasa wanda ya yi ƙoƙari ya mayar da batun samun yancin kasa ya zama bukata ta yan ƙasa, ya yi ƙoƙari don gyara tsarin kabilanci na Lebanon, ya jaddada zaman tare tsakanin Musulmai da Kiristoci, kuma a lokaci guda tare da faɗaɗa hare-haren sahyoniyya, ya goyi bayan gwagwarmaya a kan mamaya. Tafiyarsa zuwa Libya a watan Agusta na shekara ta 1978, ya kawo ƙarshen kasancewarsa a fili da abokan tafiyarsa; wanda jami'an Libya suka bayar da labarin tafiyarsu zuwa Roma daga kasarsu, daga bayan bincike bai yi daidai da sakamakon binciken Italiya da Lebanon ba.

    2026-08-31 18:18
  • Ammar Hakim: Matsalar Mashigar Hormuz Ba Zata Daɗe Ba Za A Warware Ta

    Ammar Hakim: Matsalar Mashigar Hormuz Ba Zata Daɗe Ba Za A Warware Ta

    Ammar Hakim, yana mai cewa rikicin mashigar Hormuz ba zai daɗe ba kuma da yardar Allah za a warware shi, ya bukaci jami'an Iraki su yi koyi darasi daga rikicin tattalin arziki na yanzu.

    2026-08-30 21:37
  • Bangladesh: An Gudanar Da Bikin "Julus" Don Tunawa Da Haihuwar Annabi Mai Girma (SAW) + Hotuna

    Bangladesh: An Gudanar Da Bikin "Julus" Don Tunawa Da Haihuwar Annabi Mai Girma (SAW) + Hotuna

    Tare da zuwan ranar haihuwar Annabi Mai Girma (SAW), garin Chittagong mai tashar jiragen ruwa na Bangladesh ya kasance masaukin bikin gargajiya na "Julus"; wani biki mai girma da ake gudanarwa tare da halartar dubban Musulmai da kuma karatun salwati da waƙoƙin yabon Annabi.

    2026-08-29 18:09
  • Yemen: Isra’ila Ta Gaza Wajen Karya Azama Da Niyyar Al'ummar Yemen

    Yemen: Isra’ila Ta Gaza Wajen Karya Azama Da Niyyar Al'ummar Yemen

    Babu shakka, yanayin yaki da ƙiyayya tsakaninmu da Isra’ila, yanayi ne mai ci gaba, kuma wannan aikin laifi da matsorata da Isra’ila ta kai wa gwamnatin Yemen karkashin jagorancin Ahmed al-Rahawi, wani yunkuri ne na hana Yemen ci gaba da matsayinta na kai hari ga Isra'ila saboda laifukan da ta ke yi a Gaza. Amma Isra’ila ba ta yi nasara ba; domin hare-haren Yemen sun ci gaba bayan an kai wa gwamnatin Yemen hari.

    2026-08-29 17:12
  • Rahoto Cikin Hotuna | Bikin Maulidin Annabi (S.A.W) Mai Girma A Sana'a

    Rahoto Cikin Hotuna | Bikin Maulidin Annabi (S.A.W) Mai Girma A Sana'a

    Miliyoyin mutane na Yemen, ta hanyar kasancewa a filin Sab'in na Sana'a, sun yi bikin Maulidin Annabi Muhammad (S.A.W) mai albarka, a wani biki mai girma da ba a taɓa yin irinsa ba.

    2026-08-26 10:33
  • Taron Miliyoyin Mutane Na Yemenawa A Bikin Maulidin Annabi (S.A.W) Mai Girma A Sana'a

    Taron Miliyoyin Mutane Na Yemenawa A Bikin Maulidin Annabi (S.A.W) Mai Girma A Sana'a

    Kamfanin Dillancin Labarai na Ahlul-Bayt (a.s) – ABNA – ya bayar da rahoton cewa: Miliyoyin Yemenawa, bisa ga al'adarsu ta baya, tare da taron miliyoyin mutane, sun yi bikin Maulidin Annabi (S.A.W) mai albarka.

    2026-08-26 10:13
  • Siriya: An Rushe QSD / Ganawar Mazloum Abdi Da Al-Julani

    Siriya: An Rushe QSD / Ganawar Mazloum Abdi Da Al-Julani

    Kwamandan sojojin dimokuradiyya na Siriya ya ba da labarin rushe QSD, kuma ya sanar da cewa, aikin sojojin dimokuradiyya na Siriya ya ƙare, kuma an rushe su a matsayin wata ƙungiya ta soji mai zaman kanta.

    2026-08-26 10:02
  • Rahoto Cikin Hotuna | Na Yadda Isra’ila Ta Kai Hari A  Al-Zawayda Gaza

    Rahoto Cikin Hotuna | Na Yadda Isra’ila Ta Kai Hari A Al-Zawayda Gaza

    Gobara mai yawa da ginshiƙan hayaki, bayan harin sama na Isra'ila a kan gidaje da dama da tantunan mazauna 'yan gudun hijira a Al-Zawayda na Gaza, sun ɗauki hoton ci gaba da tashin hankali a tsakiyar tsagaita wuta mai rauni a wannan yanki.

    2026-08-26 00:01
  • Janar Na Lebanon: Iran Ba Za Ta Taɓa Daina Tallafawa Hizbullah Ba

    Janar Na Lebanon: Iran Ba Za Ta Taɓa Daina Tallafawa Hizbullah Ba

    Wani masanin harkokin soji da dabaru na Lebanon ya ce, Iran har yanzu tana da manyan katunan nasara a yankin, kuma ba za ta taɓa daina tallafawa Hizbullah ba.

    2026-08-25 23:55
  • Rahoto Cikin Hotuna | Na Bikin Maulidin Annabi (S.A.W) A Gujranwala, Pakistan

    Rahoto Cikin Hotuna | Na Bikin Maulidin Annabi (S.A.W) A Gujranwala, Pakistan

    A daidai lokacin da ake cikin kwanakin Maulidin Annabi (S.A.W) mai albarka, malamai da daliban jami'ar Al-Mustafa (S.A.W) a birnin Gujranwala na Pakistan, ta hanyar gudanar da muzahara mai girma na Maulidin Annabi (S.A.W), sun nuna ƙauna da soyayya mai zurfi ga Annabi Maɗaukaki (S.A.W).

    2026-08-25 23:48
  • Saudiyya Ta Sanya Sabbin Dokoki Masu Tsanani Ga Ma'aikata Baƙi

    Saudiyya Ta Sanya Sabbin Dokoki Masu Tsanani Ga Ma'aikata Baƙi

    Saudiyya ta sanya sabbin dokoki masu tsanani ga ma'aikata baƙi, waɗanda suka haɗa da tarar kuɗi har zuwa ɗauri.

    2026-08-25 23:43
  • Yamen: Miliyoyin Mutane Sun Yi Murnar Maulidin Annabi A Sana'a

    Sayyid Houthi: Za Mu Ci Gaba Da Ma'aunin "Killacewa A Kan Killacewa"

    Yamen: Miliyoyin Mutane Sun Yi Murnar Maulidin Annabi A Sana'a

    Shugaban ƙungiyar Ansar Allah, a cikin jawabinsa na Maulidin Annabi, ya jaddada danfarewarsu ga hadin kan fagage don kawar da shirin "Babbar Isra'ila," yana mai jaddada ɗora wa Saudiyya alhakin killacewa da tashin hankali, da kuma tabbatar da daidaiton kai hari a kan taron sojinta.

    2026-08-25 21:04
  • Yamen: Saudiyya Ta Dauki Shekaru 12 Ta Na Aiwatar Da Ta’addanci A Yamen

    Matsayin Yemen A Kan Zaluncin Amurka Da Yahudawa Ya Tabbata Ce Ne Maras Canzuwa

    Yamen: Saudiyya Ta Dauki Shekaru 12 Ta Na Aiwatar Da Ta’addanci A Yamen

    Sayyid Abdul-Malik Badrid-Din Houthi, babban shugaban Ansarallah na Yemen, a cikin jawabinsa na bikin Maulidin Annabi (S.A.W) a Sana'a, yana mai jaddada hakkin al'ummar Yemen na kawo ƙarshen killacewar zalunci na shekaru 12 da gwamnatin Saudiyya ta yi, ya ce: Gwamnatin Saudiyya, wadda ta hana al'ummar Yemen dukiyar ƙasarsu, kuma ta rufe filayen jiragen sama, ita ce ke da cikakken alhakin dukkan sakamakon hakan, kuma muna tare da al'ummar Iran da tsarin Musulunci.

    2026-08-25 20:38
  • Me Ya Sa Turkiyya Ba Ta Mayar Da Martani Ga Hare-haren Isra'ila A Siriya Ba?

    Me Ya Sa Turkiyya Ba Ta Mayar Da Martani Ga Hare-haren Isra'ila A Siriya Ba?

    Harin baya-bayan nan na gwamnatin yahudawa a kan filin jirgin sama na soji na Abu Al-Zuhur a gabashin Idlib, ya sake tayar da yiwuwar arangama kai tsaye tsakanin Turkiyya da Isra'ila a ƙasar Siriya; duk da haka, da alama Ankara da Damascus a yanayin da ake ciki yanzu sun fi son yin haƙuri da dogaro ga goyon bayan Amurka, su guji shiga rikici kai tsaye da Tel Aviv.

    2026-08-24 23:43
  • Isra’ila Na Ci Gaba Da Lugudan Wuta A Kudancin Lebanon

    Isra’ila Na Ci Gaba Da Lugudan Wuta A Kudancin Lebanon

    Bisa ga alkaluman hukuma na Lebanon, hare-haren Isra'ila, waɗanda suka ci gaba tun daga 2 ga Maris da ya gabata, har yanzu sun haifar da shahadar mutane 4,348, da raunata 12,307. Haka kuma, fiye da 'yan ƙasar Lebanon miliyan ɗaya sun rasa gidajensu daga garuruwa da ƙauyuka.

    2026-08-24 22:28
  • Yemen: Al-Hudaydah Na Shirye-shiryen Karbar Bakuncin Miliyoyin Mutane A Bikin Maulidin Annabi (S.A.W)

    Ka Ga Inda Ake Mauludi:

    Yemen: Al-Hudaydah Na Shirye-shiryen Karbar Bakuncin Miliyoyin Mutane A Bikin Maulidin Annabi (S.A.W)

    A daidai lokacin da ranar haihuwar Annabi (S.A.W) ke gabatowa, jami'an lardin Al-Hudaydah na Yemen sun sanar da kammala shirye-shiryen aiwatarwa, ayyuka, lafiya, tsaro, da kafofin yada labarai, don gudanar da babban bikin wannan lokaci; bikin da za a gudanar gobe tare da halartar jama'a da yawa a wurare uku.

    2026-08-24 20:28
  • China Ta Ja Kunnen Amurka A Kan Takunkuman Iran; Beijing Ta Jaddada Kare Muradunta

    China Ta Ja Kunnen Amurka A Kan Takunkuman Iran; Beijing Ta Jaddada Kare Muradunta

    Ma'aikatar harkokin wajen China, tare da yin gargadi game da sabbin takunkumin Amurka a kan Iran, ta jaddada cewa, Beijing tana bin abubuwan da ke faruwa game da waɗannan matakai a hankali, kuma idan ya cancanta, za ta ɗauki matakan da suka dace don kare haƙƙoƙinta da muradunta.

    2026-08-24 18:49
  • Hashdush Sha'abi: Ba Za Mu Aiwatar Da Abin Da Washington Ke Bukata Ba

    Hashdush Sha'abi: Gwagwarmayar Iraki Tsuro Daga Zuciyar Al'ummar Shi'a Domin Yaƙi Da Mamaya

    Hashdush Sha'abi: Ba Za Mu Aiwatar Da Abin Da Washington Ke Bukata Ba

    Shugaban yaɗa labarai na Hashdush Sha'abi, a wani ɓangare na maganganunsa, yana mai ƙin duk wani biyayya ga Amurka, ya ce: Mu ba jiha ko wani sashe na Amurka ba ne, kuma ba za mu aiwatar da abin da Amurka ke nema ba.

    2026-08-24 18:34
  • Mutane Uku Ne Su Kai Shahada Ciki Harda Wani Karamin Yaro A Nablus Da Gaza

    Mutane Uku Ne Su Kai Shahada Ciki Harda Wani Karamin Yaro A Nablus Da Gaza

    Wani yaro ɗan Falasdinu a sansanin Askar da ke gabashin Nablus, yayi shahada sakamakon harbin sojojin gwamnatin yahudawa, kuma a hare-hare daban-daban da aka kai a sansanin Al-Nuseirat da garin Al-Zawayda a tsakiyar zirin Gaza, Falasdinawa biyu sun yishahada kuma wasu bakwai sun jikkata.

    2026-08-23 23:37
  • Atwan: Zaɓin Sojin Trump A Kan Iran Ya Sha Kaye | Takunkumin Tattalin Arziki Ma Zai Sha Kaye

    Atwan: Zaɓin Sojin Trump A Kan Iran Ya Sha Kaye | Takunkumin Tattalin Arziki Ma Zai Sha Kaye

    Abdul Bari Atwan, babban manazarcin harkokin dabaru na yankin, a cikin wata makala, yana mai nuni ga sabuwar dabarar Donald Trump na killacewa da takunkumin tattalin arziki a kan Iran, ya rubuta cewa, komawa ga wannan dabara yana nufin rashin nasarar zaɓin soji wajen cimma burin wannan yaƙi, kuma ya jaddada cewa, takunkumin tattalin arziki, kamar zaɓin soji ne, shi ma zai sha kaye, domin Iran ƙasa ce mai girma kamar nahiya, tana da yawan jama'a sama da miliyan 95, kuma ƙasarta mai albarka ce, ba za ta taɓa jin yunwa ba.

    2026-08-23 23:20
  • Mossad Ta Yi Rashin Nasarar Da Ba A Zata Ba A Ayyukan Leken Asiri A Kan Iran

    Mossad Ta Yi Rashin Nasarar Da Ba A Zata Ba A Ayyukan Leken Asiri A Kan Iran

    Shafin yanar gizo na The Intercept, a cikin wani rahoto, yana mai nuni ga "rashin nasara ta tarihi na Mossad" a cikin ruɗani game da canjin mulki a Iran, ya rubuta cewa, rashin nasarar wannan hukumar leken asiri a hasashen da ta yi game da kashe kwamandoji da tunzura ra'ayin jama'ar Iran don kifar da tsarin mulki, ya haifar da rikici a cikin ƙasashen da aka mamaye.

    2026-08-23 22:42
  • Iraki Ta Ayyana Ranar 30 GA Satumba A Matsayin Ranar Ƙarshe Ta Ficewar Dakarun Ƙasa Da Ƙasa

    Iraki Ta Ayyana Ranar 30 GA Satumba A Matsayin Ranar Ƙarshe Ta Ficewar Dakarun Ƙasa Da Ƙasa

    Iraki ta ayyana ranar 30 ga Satumba mai zuwa a matsayin ranar ƙarshe ta ƙarewar aiki da ficewar sojojin hadin gwiwar ƙasa da ƙasa daga ƙasarta.

    2026-08-23 21:57
  • Afghanistan: Fashewar Bam A Yankin Da 'Yan Shi'a Ke Rayuwa A Kabul

    Afghanistan: Fashewar Bam A Yankin Da 'Yan Shi'a Ke Rayuwa A Kabul

    Wata fashewa sakamakon jefa gurneti ya faru a gidan burodi da ke gaban babban kanti na "Paywand" a Dasht-e-Barchi da ke yammacin Kabul.

    2026-08-22 23:35
  • Isra'ila Na Ci Gaba Da Kai Hari A Kudancin Labanon

    Isra'ila Na Ci Gaba Da Kai Hari A Kudancin Labanon

    Isra'ila ta kai wani sabon hari mai girma a Kudancin Lebanon  tare da rushe gidaje da yawa a Mis al-Jabal

    2026-08-22 22:37
  • Saudiyya Tayi Sama Da Faɗi Da Dala Biliyan 76 Na Ma'aikatan Yemen

    Saudiyya Tayi Sama Da Faɗi Da Dala Biliyan 76 Na Ma'aikatan Yemen

    Daga watan Agusta na shekara ta 2016 har zuwa yau, rikicin biyan albashi da hakokin ma'aikatan Yemen ya zama daya daga cikin mafi tasirin hanyoyin matsin lamba da Saudiyya ke amfani da shi kan rayuwar daruruwan dubban ma'aikatan Yemen.

    2026-08-22 22:27
  • Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Arba'in Da Binne Jagoran Shahidin Juyin Juya Hali Daga Ayatullah Sistani

    Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Arba'in Da Binne Jagoran Shahidin Juyin Juya Hali Daga Ayatullah Sistani

    Rahoto Cikin Hotuna | Na Taron Arba'in Da Binne Jagoran Shahidin Juyin Juya Hali Daga Ayatullah Sistani

    2026-08-21 23:14
  • Ƙasashen Musulunci 12 Sun Yi Allah Wadai Da Gina Matsugunan Isra'ila Da Hari A Siriya

    Ƙasashen Musulunci 12 Sun Yi Allah Wadai Da Gina Matsugunan Isra'ila Da Hari A Siriya

    Ministocin harkokin wajen ƙasashen Larabawa da Musulunci 12, yayin da suke yin Allah wadai da manufar gina matsugunan da ba bisa doka ba na Isra'ila a yankunan Falasdinu da aka mamaye, sun buƙaci kwamitin tsaro ya ɗauki matakin gaggawa don dakatar da wannan tsari.

    2026-08-21 23:09
  • Na Baya
  • 1
  • 2
  • 3
  • 4
  • 5
  • 6
  • 7
  • 8
  • 9
  • 10
  • 11
  • Na Gaba
Muryar 'yan shi'a marasa kafar yada labarai
Desktop version Mobile version

Ya halatta anfani da batutuwan kamfanin ba tare da ambaton madogara ba.

Nastooh Saba Newsroom