-
Iran Ta Kai Hari Kan Jirgin Ruwa, Hedkwatar Rundunar Sojan Ruwa Da Sansanin Jiragen Sama Na Amurka
Rundunar Tsaro ta Juyin Musulunci (IRGC) ta sanar da cewa dakarunta sun kai hare-haren ramuwa kan wani jirgin ruwan Amurka, hedkwatar Rundunar Sojan Ruwa ta Amurka ta Biyar a Bahrain, da kuma wani sansanin jiragen sama na Amurka a yankin, biyo bayan ayyukan ta'addanci guda biyu na Amurka da suka kai wa kadarorin Iran.
-
Ƙungiyar Larabawa Ta Yi Allah Wadai Da Kutse Da Sahyuniyya Suka Yi Wa Masallacin Aqsa
Ƙungiyar Larabawa ta yi kakkausar suka ga kutsawar da maziyartan Sahyuniyya masu tsattsauran ra'ayi suka yi wa Masallacin Al-Aqsa, wanda aka sanya karkashin kariyar sojojin mamaya na Isra'ila.
-
Jiragen Marasa Matuki Na Hizbullah Sun Ci Gaba Da Zama Babbar Barazana Ga Sojojin Isra'ila
A cewar kafafen yada labarai na Isra'ila, ayyukan nasara na jiragen marasa matuki na Hizbullah sun janyo damuwa ga sojojin Isra'ila, kuma an fara bincike kan waɗannan hare-haren.
-
Taliban: Tattaunawar A Fakaice Da Pakistan Na Ci Gaba, Bukatun Islamabad Ba Ma Su Yiwuwa Ba Ne
Gwamnatin riƙon kwarya ta Afghanistan ta ce bayan dakatar da tattaunawar kai tsaye da Pakistan, tuntuɓar a fakaice tana ci gaba, amma saboda "bukatu marasa ma'ana" na Islamabad ba a samu ci gaba ba. Kabul ta jaddada cewa bukatarta ita ce mutunta ikon Afghanistan da kuma dakatar da hare-haren kan iyaka, kuma a lokaci guda tana musanta zargin Pakistan game da kasancewar TTP a cikin ƙasar Afghanistan.
-
Hare-Hare 36 Na Isra'ila Sun Shahadantar Da Mutum 12 Tare Da Raunata 35 A Kudancin Lebanon
A cikin hare-haren da gwamnatin Sahyuniyya ta kai a daren Lahadi da safiyar Litinin a garuruwa da kauyukan kudancin Lebanon, wanda ya faru fiye da sau 36, mutum 12 sun shahada sannan 35 dukansu sun jikkata.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Atabal Alawiyya Ta Gudanar Da Bikin Ɗaga Babbar Tutar Ghadir A Iraqi
Manzon Allah (Sawa): Wanda Na Kasance Shugabansa Ne, To Wannan Alin Ma Shugabansa Ne
-
Isra’ila Ta Janye Kai Harin Bama-Bamai Kan Labnon Bayan Iran Ta Yi Gargadi
Kafofin yada labaran Isra'ila sun sanar da cewa sojojin wannan gwamnati sun kasance a gab da kai wani gagarumin hari a yankin Dahieh ta kudancin Beirut da kuma cibiyoyin kwamandancin Hizbullah, amma a cikin mintuna na ƙarshe kuma biyo bayan matsin lamba da shiga tsakani na Amurka, an dakatar da aikin.
-
Ar-Riyadh: Hadarin Yaƙin Lebanon Yana Barazana Ga Dukan Yankin Da Duniya Baki Ɗaya Ne
Wata jaridar Saudiyya ta rubuta cewa abubuwan da ke faruwa a Lebanon sun haifar da shakku mai tsanani game da tsarin kasa da kasa, kuma hadarinsa ya wuce fagen cikin gida da yanki, yana barazana ga tsarin kasa da kasa.
-
Labarai Cikin Bidiyo | Yadda Hizbullah Ta Kai Hari Kan Wata Motar Sojojin Isra'ila Hari A Al-Jalil
Kamfanin Dillancin Labarai na Ahlul-Bayt (a.s) na Duniya – ABNA – A rahoton ta Hizbullah ta fitar da hotunan bidiyo na lokacin da jirginta maras matuki na kunar bakin wake ya kai wa motar sojojin gwamnatin yahudawa hari a yankin Al-Jalil da ke arewacin Falasdinu da Isra’ila ta mamaye.
-
Da'awar Isra'ila Na Sarrafa Ginin Ganuwar Al-Shuqif Farfaganda Ce Kawai Ba Nasarar Soji Ba
Sojojin Isra'ila da safiyar yau Litinin sun yi da'awar cewa sun kwace iko Ganuwar Al-Shuqif (Beaufort) a kudancin Lebanon. Amma manazarta da masu fafutukar kafofin watsa labarai sun ɗauki wannan matakin a matsayin farfaganda da ƙoƙarin Isra'ila don nuna nasara a kan abubuwan da suka faru a baya, sun jaddada cewa gwagwamayar Lebanon na ci gaba da addabar makiya tare da sabbin dabarun yaki da suka hada da ɓoyewa da hare-hare cikin sauri da jirage mara matuki da makamai masu linzami.
-
Hizbullah Na Ƙara Tsaurara Hare-Harenta A Kudancin Lebanon
Isra’ila Na Shan Azaba A Hare-Haren Jirage Marasa Matuki Na Hizbullah
Hare-haren jirage marasa matuka na baya-bayan nan da Hizbullah ta kai a layin iyakar Kudancin Lebanon, wanda ya jawo asara ga sojojin Isra'ila, ya mayar da yanayin rikicin yankin zuwa wani sabon mataki. Yadda Hizbullah ta fara amfani da rundunarta ta jiragen mara matuki wajen ƙara matsin kai farmaki a filin daga, ya sa Isra'ila ta sake duba manufofinta na tsaron sama na yau da kullun
-
Hizbullah Ta Kai Harin Rokoki Kan Rukunin Soji Na Isra'ila A Haifa
Hizbullah ta bayyana cewa mayakan gwagwarmayar Musulunci sun kai hari da rokoki kan rukunin sojin Isra’ila a Haifa.
-
Labarai Cikin Bidiyo | Yadda Hizbullah Ta Kai Hari Kan Motar Hamer Kwamandoji
Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (AS) – ABNA - ya habarta cewa: kafar yada labaran yaki na gwagwarmayar Musulunci sun fitar da bidiyon yadda suka kai hari kan wata motar Hamer ta kwamandoji da ke dauke da sojojin Isra'ila a sansanin Al-Manara da ke kan iyakar kudancin Lebanon, ta hanyar amfani da jirgin Ababil.
-
Afganistan: Mutane 18 Sun Mutu, 29 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Laghman
Sakamakon kifewar wata babbar mota da ke dauke da 'yan ci-rani da suka dawo daga Pakistan a lardin Laghman na Afghanistan, mutane 47 ne abun ya shafa jumullar wadanda suka mutu da jikkata.
-
Hizbullah Ta Kai Hari Makami Mai Linzami Zuwa Kiryat Shmona Da Na’urar Tsaro
Sanarwar safiyar yau ta Hizbullah: A cikin sa'o'i 24 da suka gabata, mayakan gwagwarmayar Musulunci, a matsayin martani ga keta yarjejeniyar tsagaita wuta daga Isra'ila da hare-hare kan fararen hula, da ruguza gidaje da kauyuka a kudancin Lebanon, sun aiwatar da ayyukan soji guda 22 a kan matsugunai da kayan aikin sojojin Isra'ila.
-
Hizbullah Ta Fara Farautar Kwamandoji Da Jiragen Matasan Marasa Matuki
Gidan Rediyon Sojojin Sahayoniyya: A daren jiya an harba rokoki 15 daga Lebanon zuwa garuruwan arewacin Isra'ila, daya daga cikinsu ya kai hari kai tsaye a wata cibiyar kasuwanci.
-
Adadin Wadanda Suka Shahada A Hare-Haren Da Isra'ila Ta Kai A Lebanon Ya Kai 3,324
Adadin wadanda su kai shahada a hare-haren da sojojin mamaya na Isra'ila suka kai wa Lebanon tun daga ranar 2 ga Maris, duk da yarjejeniyar tsagaita wuta, ya karu da 55, inda ya kai 3,324.
-
Hizbullah Ya Aiwatar Da Ayyuka 19 A Kan Sojojin Mamayar Isra'ila A Kudancin Lebanon
Hizbullah ta fitar da wata sanarwa inda ta bayyana aiwatar da ayyukan hare-hare 19 kan tarukan sojoji, motocin yaƙi, da daidaikun sojojin Isra'ila a kudancin Lebanon. Domin kare Lebanon da al'ummarta, tare da mayar da martani ga keta yarjejeniyar tsagaita wuta da Isra’ila ke yi, hare-hare kan fararen hula da lalata gidajensu da ƙauyukansu.
-
Isra’ila A Ƙoƙarinta Na Kewaye Nabatiyah, Ta Shiga Cikin Tsaka Mai Wuya A Kudancin Lebanon
Sojojin Isra'ila suna ƙoƙarin yin amfani da kusurwar ƙauyen Zautar don kutsawa zuwa arewacin kogin Litani, ta hanyar mamaye wurare masu tsayi, suna son yin iko da bude wuta a kan birnin Nabatiyah da sansanin "Ali Tahir".
-
Wata Sojar Isra’ila Mace Ta Sheka A Harin Jirgi Maras Matuki Na Hizbullah
Kafafen yada labaran Sahayoniyya sun ba da rahoton kashe wata soja mace daga sojojin wannan gwamanti da kuma raunata wasu sojoji biyu biyo bayan fashewar wani jirgin mara matuki na kunar bakin wake na Hizbullah a arewacin Falasdinu da ake mamayewa.
-
Iran Ta Maida Martani Kan Sansanin Amurka Da Aka Harbo Makamin Daga Gareshi
Amurka Ta Kai Hari A Wuraren Soji A Birnin Bandar Abbas
Rundunar tsaron sararin samaniya ta birnin Bandar Abbas kaitsaye bayan harin ta fara aiki domin fuskantar maƙiyan da ke kai hari.
-
Kudancin Lebanon; Yankin Da Ke Alamta Nasarar Al'umma Da Rashin Nasarar Isra'ila
Kudancin Lebanon ya sami 'yanci albarkacin jaruman gwagwarmaya da 'ya'yan wannan ƙasa, a irin wannan rana shekaru 26 da suka gabata kuma mamaya bayan shekaru da yawa dole su ka bar wannan yanki.
-
Manyan Jami’an Isra’ila Sun Bukaci Ci Gaba Da Kai Hare-Hare Mai Tsanani A Lebanon
Wadannan abubuwan da suka faru na zubar da jini suna faruwa ne a daidai lokacin da aka samu tsagaita wuta tsakankanin Amurka da tsakanin bangarorin, kuma Lebanon da gwamnatin Isra’ila suna shirye-shiryen gudanar da zagaye na hudu na tattaunawar kai tsaye a ranakun 2 da 3 ga watan Yuni.
-
Hizbullah Na Ci Gaba Da Martani Ga Hare-Haren Isra’ila
Hare-Haren Isra’ila Sun Tsannanta A Biqah Da Kudancin Lebanon
Jiragen yakin Gwamnatin Isra’ila sun fadada iyakokin ayyukansu na soji, ta hanyar kai gwamman hare-hare ta sama a yankuna daban-daban na kudanci da gabashin Lebanon.
-
Tsohon Jami'in Isra’ila: Za Mu Tsere Daga Lebanon Cikin Shan Kaye
Tsohon shugaban kwamitin tsaro da hulda da kasashen waje a majalisar dokokin Sahayoniyya (Knesset) a cikin wata sanarwa ya ce, a karshe wannan gwamnatin zata gudu daga Lebanon tana mai shan kashi.
-
Labarai Cikin Hotuna | 'Yan Shi'an Kashmir Sun Gudanar Da Taron Makokin Shahadar Imam Baqir (A.S)
Kamfanin Dillancin Labarai na AhlulBayt (ABNA): An gudanar da taron makoki a Mughal Mark Zadibal Srinagar, a karkashin kulawar Anjumane-Sharie Shian Jammu & Kashmir, domin tunawa da ranar shahadar Imam Muhammad Al-Baqir (A.S).
-
Hizbullah: Za Mu Ci Gaba Da Goyon Bayan Manufar Falasdinu
Sheikh Naim: Iran Karkashin Jagorancin Ayatullah Sayyid Mujtaba Khamenei, Ta Kaskantar Da Amurka Da Isra’ila
Iran za ta fito da nasara daga wannan yaki, kuma za ta zama a wannnan karon mai karfi wadda ke da matsayi na duniya, kuma za ta zama mafaka ga 'yantattu
-
Sheikh Naim: Al’umma Suna Da Hakkin Hambarar Da Gwamnati Idan TaZartar Da Bukatun Amurka Da Isra'ila.
Hizbullah: Ba Za Mu Taba Yarda Da Kwace Makaman Gwagwarmaya Ba
Sheikh Naim Qassem ya kara da cewa: "Aikin Isra'ila shi ne ruguza Gwagwarmaya da mamaye Lebanon sannu a hankali." In da yayi ishara da cewa manufar takunkumin baya-bayan nan na Amurka shine matsa lamba kan Lebanon domin ramawa gazawarta wajen cimma burinta.
-
Sheikh Na'im: Za A Kiyaye Makaman Gwagwarmaya
Gwagwarmaya Sakamakon Jagorancin Shahidin Al'umma Sayyid Hassan Nasrallah Ne
Babban Sakataren Hizbullah ta Lebanon a jawabinsa da ya yi dangane da bikin Gwagwarmaya da 'Yanci, ya bayyana cewa Gwagwarmaya sakamakon jagorancin Sayyid Shahidin Al'umma Sayyid Hassan Nasrallah ne. Ya kuma nanata adawarsa da batun kwace makamai, inda ya ce: "Har zuwa Lokacin da gwamnati za ta iya gudanar da ayyukanta, makamai za su ci gaba da kasancewa a hannunmu".
-
Daftarin Yarjejeniyar Iran Da Amurka Zai Kawo Ƙarshen Yaƙi A Dukkan Fagagen Daga
Jaridar New York Times a bayan sanarwar da shugaban ƙasar Amurka ya yi game da shirya yarjejeniya tsakanin Tehran da Washington da ake jiran kammalawa, ta yi iƙirarin cewa: Daftarin yarjejeniyar tsakanin Iran da Amurka zai haifar da kawo ƙarshen yaƙi a dukkan faɗin fagen yaki.