-
Ma'aikatar Lafiya ta Gaza Ta Nemi a Saki Dr. Abu Safiya Cikin Gaggawa
Ma'aikatar Lafiya ta Gaza ta nemi a saki Dr. Hussam Abu Safiya, wanda sojojin Isra'ila suka sace a lokacin wani samame da suka kai a Asibitin Kamal Adwan. Kungiyoyin kare hakkin dan adam sun ce an azabtar da shi kuma an yi masa mummunar azaba, inda ya rasa fiye da kilogiram 40 a tsare.
-
Isra'ila Ta Sace 'Yan Siriya 39 a Lardin Quneitra, Syria
Cibiyar Golan ta ruwaito cewa an samu rahotannin sace mutane 39 a Lardin Quneitra da sojojin Isra'ila suka yi.
-
Pakistan: Sojin Pakistan Sun Kashe 'Yan Ta'adda 9
Jami'an tsaro sun kashe 'yan ta'adda 9 a ayyukan leƙen asiri a gundumomin Tank da Lakki Marwat na Khyber Pakhtunkhwa.
-
Yamen: Mamayar Da Saudiyya Da Hadaddiyar Daular Larabawa Suke Yi Wa Gabashin Yemen Zai Kawo Karshe.
Ansarullah tayi gargadi ga yan barandan kasashen Saudiyya da Daular Larabawa game da mamaye wasu yankunan kasar
-
Talauci Da Ba A Taba Yin Irinsa Ba A Gabar Tekun Siriya
Yayin da talaucin da ba a taɓa gani ba ya mamaye gabar tekun Siriya, dubban iyalai an tilasta masu sayar da kayayyakin gidajensu, gonakinsu, har ma da abubuwan tarihinsu da aka bar masu domin su rayu.
-
Iraki Da Lebanon Sun Tattauna Faɗaɗa Haɗin gwiwar Tsaro Da Leken Asiri
Iraƙi da Lebanon Sun Tattauna Faɗaɗa Haɗin gwiwar Tsaro da Leken Asiri
-
Yemen: Majalisar (STC) Ta Kwace Ikon Hadramawt Da Al-Mahra, Yayin Da Saudiyya Ta Ja Baya
Ci gaban da Majalisar Wucin Gadi ta Kudu (STC) Da Hadaddiyar Daular Larabawa Ke Marawa Baya ke samu cikin sauri ya sake zana taswirar iko a kudancin Yemen, bayan ta kwace dukkan yankin Hadramawt da Al-Mahra, wacce hukumominta na hukuma suka bayyana goyon bayansu gare ta.
-
UNIFIL: Isra'ila Ta Karya Dokokin Ƙasa Da Ƙasa A Lebanon
Rundunar wanzar da zaman lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya a Lebanon (UNIFIL) ta ce Isra'ila ta karya dokar Majalisar Dinkin Duniya ta hanyar kai hare-hare ta sama a kudancin Lebanon.
-
Wace Wainar Ake Toyawa Ne A Iraki???
Fadar Shugaban Iraki Ta Musanta Sanya Ansar Allah Da Hezbollah A Matsayin Kungiyoyin Ta'addanci
Fadar Shugaban Iraki ta musanta masaniyarta ko amincewarsu da sanya Ansarullah da Hizbullah a matsayin kungiyoyin ta'addanci. A cikin wata sanarwa.
-
Sakon Hizbullah: "Mun Kasance Tsananin Karfi Kuma Za Mu Ci Gaba Da Wanzuwa"
Hizbullah ta sake jaddada ci gaba da kasancewar da gudanar da gwagwarmaya ta hanyar fitar da wani sabon bidiyo mai taken "Mun Kasance Tsananin Karfi Kuma Za Mu Ci Gaba Da Wanzuwa... Da farko." Wannan sakon bidiyon tunatarwa ne game da jajircewar kungiyar gwagwarmayar wajen kare dabi'unta da kuma fuskantar kowace barazana.
-
An Kammala Atisayen Yaki Da Ta'addanci Na "Sahand 2025" + Hotuna
Aikin yaki da ta'addanci na "Sahand 2025" ya ƙare da kammala ayyukan da suka shafi yanayin atisayen cikin nasara.
-
Kokarin Sa Karfin Soja Da Trump Ke Yi Wa Venezuela Ya Ƙaruwa
Tare da ƙaruwar tura sojojin Amurka da jiragen ruwa a kewayen Venezuela, ayyukan da gwamnatin Trump ta bayyana a matsayin "batun ya wuce yaƙi ma", tambayoyi da damuwowi sun taso game da ainihin manufofin Washington da kuma sahihancin hare-haren da aka kai kwanan nan kan waɗanda ake kira manufar miyagun ƙwayoyi.
-
Hamas Ta Kashe Yasir Abu Shabab
An kashe Yasir Abu Shabab, shugaban wata kungiya da ke hada kai da Isra'ila a birnin Rafah da ke kudancin zirin Gaza, tare da wasu abokansa, kamar majiyoyin Isra'ila suka bayyana a matsayin "wani lamari mara dadi ga Isra'ila".
-
Sojojin Isra'ila Sun Kai Hari A Kudancin Lebanon
Sojojin Isra'ila sun kai hari kan birane da ƙauyuka da dama a kudancin Lebanon, ciki har da Mahrunah, Jabba'a, Al-Mujadal da Barashit.
-
An Kaiwa Sojojin Isra'ila Hari A Arewacin Ramallah
Sojojin Isra'ila biyu sun ji rauni a wani hari a arewacin Ramallah
-
Jiragen Sama Shida Sun Tashi A Tashar Jiragen Saman Venezuela Duk da Gargaɗin Amurka
Bayanan jiragen sama daga Flightradar24 sun nuna jirage shida dauke da lambobin rajista na Panama da Colombia suna ketare sararin samaniyar Venezuela, duk da gargadin da Shugaban Amurka Donald Trump ya bayar na ayyana rufe sararin samaniyar Venezuela gaba daya.
-
Dr. Alwan: "Yaren Ƙarfi" Shine Kawai Yaren Da Isra'ila Ke Fahimta
Gwamnatin mamayar Isra'ila ta sake aiwatar da kisan gilla kuma a sabon ta'addancinta, ta kashe "Haitham Ali Tabatabaei", ɗaya daga cikin fitattun kwamandojin Hizbullah na Lebanon.
-
Indonesia Ta Shirya Jirage Masu Dauke Da Asibitoci Uku Don Zirin Gaza
Rundunar sojin ruwan Indonesia ta sanar da shirin asibitoci uku masu iyo don amfani da su wajen ayyukan jin kai a Zirin Gaza.
-
Sojojin Yemen Sun Sanar Da Goyon Bayansu Ga Hizbullah A Dukkan Matakain Da Za Ta Dauka
A cikin wani sako na hukuma, Babban Hafsan Sojojin Yemen ya sanar da cikakken haɗin kai da Hizbullah ta Lebanon kuma ya jaddada ƙarfafa dangantakar soja da siyasa tsakanin ɓangarorin biyu. Wannan cibiya ta ɗauki wannan matsayi ne bayan shahadar Haitham Ali Tabataba'i, babban kwamandan Hizbullah, a harin da gwamnatin Sahyoniya ta kai a yankunan kudancin Beirut.
-
Wanene Haitham Tabtaba'I (Abu Ali) Babban Kwamandan Hizbullahi Da Isra'ila Ta Kashe A Kudancin Labnan?
Da yammacin ranar Lahadi a kudancin birnin ta Beirut, wani babban abin fashewa mai ƙarfi ya fashe, inda haramtacciyar ƙasar Isra’ila ta ce ita ce ta kai harin. Babban kwamandan dakarun Hizbullahi Hitham al-Tabtaba’i (Abu Ali al-Tabtaba’i), wanda shi ne mutum na biyu a Hezbollah bayan Shugaba Shaikh Naim Ƙaseem ya yi shahada wanda dama shi aka kaiwa wannan mummunan harin
-
Aikin Layin Jirgin Ƙasa Tsakanin Isra’ila Da Hadaddiyar Daular Larabawa (Uae) Na Ci Gaba A Boye
Kafofin watsa labarai na Isra'ila sun bayyana cewa gina layin dogon sirri da ya haɗa Hadaddiyar Daular Larabawa da "Isra'ila" ya ci gaba a lokacin yaƙin Gaza. Aikin, wanda aka fi sani da "Layin Jirgin Ƙasa na Zaman Lafiya," yana da nufin haɗa Asiya da Turai ta hanyar Abu Dhabi, Saudiyya, Jordan, da Haifa.
-
Hizbullah Ta Sanar da Shahadar Kwamandanta Haitham Tabatabai
Kungiyar Hizbullah ta sanar a wata sanarwa a hukumance a ranar Lahadi (23) shahadar babban kwamandanta, Haitham Tabatabai (Sayyid Abu Ali), bayan wani "harin Isra'ila na ha’inci" a yankin Haret Hreik da ke yankin kudancin Beirut.
-
Sojojin Isra'ila Sun Kai Hare-Hare Dayawa A Yankunan Gabas Da Kudancin Zirin Gaza
Birnin Rafah da ke kudancin Zirin Gaza ya fuskantar hare-haren bindigogi da na sama. An kuma bayar da rahoton hare-haren sama a jere tare da manyan tankuna a sassan Khan Yunis.
-
Labanon: A Ranar 'Yanci Jini Na Ci Gaba Da Kwarara A Kudancin Lebanon
Ana ci gaba da bukukuwan yan ci kai a Labanon amma Isra'ila Na Ci Gaba Da Zubar Da Jinin a Kudancin kasar… Shahidai biyu a hare-haren sama da aka kai a garuruwan Zawtar al-Sharqiyah da Frun
-
Sojojin Mamaye Suna Sake Kutsawa Yankuna Da Suka Janye Bayan Yarjejeniyar Tsagaita Wuta.
A rana ta 43 da tsagaita wuta a Gaza, yankunan gabashin birnin Gaza na fuskantar sabon tashin hankali, bayan da aka tilasta wa iyalai da dama barin unguwannin Al-Tuffah da Al-Shuja'iyya bayan wani hari da sojojin mamaye suka kai musu da kuma faɗaɗa kasancewar dakarunsu zuwa yankunan da suka janye daga cikinsu a baya bisa ga yarjejeniyar.
-
Netanyahu: "Yemen Tana Ci Gaba Da Bunkasa Ƙera Makamanta Kuma Tana Barazana Ga Isra'ila"
Benjamin Netanyahu ya yi Ikrarin Yemen a matsayin babbar barazana ga Isra'ila saboda samar da makamai masu zaman kansu. Ya yi alƙawarin cewa Gwamnatin Sahyoniyawa ba za ta bar wannan haɗarin ya ƙaru ba. A halin yanzu, sojojin Yemen sun harba makamai masu linzami da jiragen sama marasa matuƙa sama da 1,835, sun kai hari kan jiragen ruwa 228, sannan sun sanya dokar hana zirga-zirgar jiragen ruwa na Isra'ila, inda suka rufe tashar jiragen ruwa ta Eilat.
-
An Samu Shahidi A Harin Da Isra'ila Ta Kai Kan Wata Mota A Kudancin Lebanon
Wani harin sama da Isra'ila ta kai kan wata mota a Zutar Sharqiya a kudancin Lebanon ya yi sanadin shahadar mutum daya.
-
Wani Jirgin Saman Yaƙi Na Indiya Ya Yi Hatsari A Dubai Airshow
Rahoton ya a ɗauke da Bidiyon lokacin da wani jirgin saman Indiya ya yi hatsari a Dubai Airshow.
-
Isra'ila Ta Yi Amfani Da Munanan Makaman Da Aka Haramta A Kudancin Lebanon
The Guardian ta bayyana cewa "hotunan ragowar baraguzan makamai a kudancin Lebanon sun nuna cewa Isra'ila ta yi amfani sosai da makamai masu guba na rukuni da aka haramta a yakin da ta yi na kwanan nan da Lebanon."
-
Hizbullah: Raunin Da Gwamnatin Lebanon Ke Nunawa Shi Ke Kara Ta’azzarar Hare-Haren Isra’ila
Hizbullah ta jaddada a cikin wata sanarwa cewa ya kamata gwamnatin Lebanon ta san cewa duk wani nuna sassauci, rauni, da biyayya ga Yahudawa shi zai ƙara musu aikata zalunci da wuce gona da iri.