Kamfanin Dillancin Labarai Na AhlulBaiti

Madogara :
Jummaʼa

1 Maris 2024

14:45:20
1441421

Jagora: Idanun Duniya Na Kan Zaɓen Iran KU Sa Masoyanmu Au Yi Farin Ciki Kuma Maƙiyanmu Su Ji Kunya + Bidiyo

Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci: Idanun Duniya Na Kan Zaɓen Iran KU Sa Masoyanmu Au Yi Farin Ciki Kuma Maƙiyanmu Su Ji Kunya

Jagoran: Ya kamata al'ummar mu abin kaunarmu su sani cewa idanun mutane da dama a duniya, na daidaiku ne ko 'yan siyasa da masu matsayi na kasa da na siyasa a yau, suna kan Iran da ku mutanenta' suna son ganin me zaku yi a wannan zabe da abin da sakamakon zaben zai kasance.

Madogara :
Jummaʼa

1 Maris 2024

13:57:15
1441414

Adadin Shahidan A Gaza Ya Kai Mutane 30,228

Adadin Shahidan A Gaza Ya Kai Mutane 30,228

Madogara :
Jummaʼa

1 Maris 2024

13:53:11
1441412

A Safiyar Yau Juma'a Ne Aka Fara Kada Kuri'ar Zabukan 'Yan Majilisar Dokoki A Iran Karo Na 12

Iran: Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Ya Isa Husainiyar Imam Khumaini Domin Halartar Zaɓen Majalisar Musulunci Da majalisar Kwararrun Jagoranci. + Bidiyo

A Safiyar Yau Juma'a Ne Aka Fara Kada Kuri'ar Zabukan 'Yan Majilisar Dokoki A Iran Karo Na 12

Madogara :
Litinin

26 Faburairu 2024

08:35:17
1440418

Kungiyar ISIS Ke Da Alhakin Harin Makami Mai Guba Da Aka Kai Siriya 2015

Daya daga cikin kungiyoyin da ke da alaka da Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa kungiyar ISIS ce ke da alhakin harin da aka kai a Syria a shekarar 2015.

Madogara :
Litinin

26 Faburairu 2024

07:20:36
1440399

Labarai Cikin Hotuna Na Yadda Aka Gudanar Da Mauludin Imamul Mahadi As A Abuja Najeriya

Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na Ahlul Bayt (AS) na - ABNA - ya habarta maku cewa: dubun-dubatar 'yan uwa Musulmi Almajiran Allamah Sayyid Ibraheem Zakzaky(H) sun taro domin gudanar da taron Ranar Haihuwar Imam Mahadi (as) a babban birnin Tarayya Abuja.

Madogara :
Litinin

26 Faburairu 2024

05:26:00
1440362

Kungiyar Hizbullah Ta Kasar Labanon Na Ci Gaba Da Kai Hare-Haren Makamai Masu Linzami Kan Sansanonin Sojojin Yahudawan Sahyuniya

An kai hare-haren rokoki a kan wuraren da sojojin yahudawan sahyoniya a arewacin yankunan da aka mamaye.

Madogara :
Litinin

26 Faburairu 2024

05:13:06
1440357

Rahoto Cikin Hotuna Na Taron Karawa Juna Sani Na Mahdawiyya Da Zahur Tare Da Halartar Dalibai Da Manyan Malamai Na Turkiyya A Birnin Qum.

Rahoto Cikin Hotuna Na Taron Karawa Juna Sani Na Mahdawiyya Da Zahur Tare Da Halartar Dalibai Da Manyan Malamai Na Turkiyya A Birnin Qum.

Madogara :
Litinin

26 Faburairu 2024

04:57:38
1440353

Rahoto Cikin Hotuna Na Masu Tattakin Zuwa Masallacin Haramin Jamkaran Cikin Dusar Kankara A Ranar Nisfu Sha'aban - 2

Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti (a.s) –ABNA- ya bayar da rahoto cewa: dubban maziyarta a ranar nisfu Sha'aban ne suka taka wannan hanya mai tsawon kilomita 7 tun daga farkon tudumar Biwar Fayambar A’azam (S) zuwa masallacin Jamkaran mai alfarma domin halartar wurin taron nisfu Sha’aban. Hoto: Hamid Abedi

Madogara :
Litinin

26 Faburairu 2024

04:54:35
1440352

Rahoto Cikin Hotuna Na Masu Tattakin Zuwa Masallacin Haramin Jamkaran Cikin Dusar Kankara A Ranar Nisfu Sha'aban - 1

Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti (a.s) –ABNA- ya bayar da rahoto cewa: dubban maziyarta a ranar nisfu Sha'aban ne suka taka wannan hanya mai tsawon kilomita 7 tun daga farkon tudumar Biwar Fayambar A’azam (S) zuwa masallacin Jamkaran mai alfarma domin halartar wurin taron nisfu Sha’aban. Hoto: Hamid Abedi

Madogara :
Litinin

26 Faburairu 2024

04:17:17
1440347

Rahoto Cikin Hotuna Na Ganawar Mahalarta Taro Karo Na Biyu Na Shahidai Dubu 24 Na Lardin Khuzestan Da Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci

Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti (a.s) –ABNA- ya bayar da rahoto cewa: masu shirya taron shahidan 24,000 na lardin Khuzestan sun gana da jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei a Husainiyar Imam Khumaini (RA).

Madogara :
Laraba

21 Faburairu 2024

11:20:50
1439396

Ana Ci Gaba Da Gudanar Da Taron Walimar Dawowar Jagora Allamah Sayyid Ibraheem Zakzaky (H) A Abuja Najeriya

Ana Ci Gaba Da Gudanar Da Taron Walimar Dawowar Jagora Allamah Sayyid Ibraheem Zakzaky (H) Wanda Ke Gudana Yanzu Haka A Filin Wasa Na Ƙasa Wato National Stadium Dake Birnin Tarayya Abuja Najeriya

Madogara :
Laraba

21 Faburairu 2024

10:52:50
1439394

Rahoto Cikin Hotuna Na Taro Na Musamman Mai Taken: "Bada Kariya Ga Waɗanda Aka Zalunta A Mazhabar Ahlul Baiti (AS)" A Rumfar Kamfanin Dillancin Labarai Na ABNA.

Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na Ahlul Bayt (AS) na - ABNA - ya kawo maku rahoton cewa: an gudanar da wani taro na musamman mai taken " Bada Kariya Ga Waɗanda Ake Zalunta A Mazhabar Ahlul Baiti (a.s)" a rumfar kamfanin dillancin labarai na Abna. An gudanar da wannan taro ne a wurin baje kolin kafofin yada labaran Iran, rumfar Ahlul-Baiti (AS) -Abna, an gabatar da wannan taro ne da jawabi daga bakin malamanHauza da Jami'a Hujjatul-Islam Dr. Amir Abbas Akbari da Hujjatul-islam Dr. Farmarz Fayazi.

Madogara :
Laraba

21 Faburairu 2024

10:40:49
1439392

Labarai Cikin Hotuna Na Jinjinar Da Shugaban Hukumar Yaɗa Labaran Iran Ga Ayyukan Kamfanin Dillancin Labarai Na ABNA

Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na Ahlul Bayt (AS) na - ABNA - ya habarta maku cewa: Payman Jabilli shugaban hukumar yada labaran kasar Iran ya ziyarci rumfar kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul Baiti (AS) a yayin da yake halartar taron baje kolin yada labarai na Iran karo na 24. Shugaban hukumar yada labaran ya yaba da ayyukan wannan kafar yada labarai ta duniya a wata tattaunawa da ya yi da manajojin kamfanin dillancin labarai na ABNA.

Madogara :
Laraba

21 Faburairu 2024

05:01:06
1439326

An Fitar Da Sanarwar Shirye-Shiryen Karshe Na Taron Bikin Al'adu Da Fasaha Karo Na Biyu Na Ahlul Baiti (As) – Bikin Mai Taken {Ana Min Husain} Na Kasa Da Kasa.

An Fitar Da Sanarwar Shirye-Shiryen Karshe Na Taron Bikin Al'adu Da Fasaha Karo Na Biyu Na Ahlul Baiti (As) – Bikin Mai Taken {Ana Min Husain} Na Kasa Da Kasa.

Madogara :
Litinin

19 Faburairu 2024

11:30:34
1438962

Rahoto Cikin Hotuna Na Halartar Ayatullah Al-Hashimi Rumfar Kamfanin Dillancin Labarai Na ABNA

Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti (a.s) – ABNA- ya bayar da rahoto cewa: Ayatullah Sayyid Muhammad Ali Al Hashimi wakilin malaman fikihu a lardin Azarbaijan ta gabas kuma limamin juma'a na birnin Tabriz ya halarci bikin baje kolin kafafen yada labarai na Iran karo na 24 inda ya ziyarci rumfar Kamfanin Dillancin Labaran Duniya Na Ahlulbaiti (AS)

Madogara :
Litinin

19 Faburairu 2024

11:25:01
1438960

Rahoto Cikin Hotuna Na Bakin Rumfar Kamfanin Dillancin Labarai Na Abna A Ranar Farko Ta Bikin Baje Kolin Kafafen Yada Labarai Na Iran

Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti (a.s) – ABNA- ya bayar da rahoto cewa: a rana ta farko ta bikin baje kolin kafofin yada labaran kasar Iran karo na 24, masana al'adu da addini, ciki har da Hujjatul-Islam Murtaza Agha Tehrani, wakilin mutanen Tehran, Hujjatul-Islam Mukhtarzadeh, mai girma mahaifin shahidi Hassan Mukhtarzadeh, Dr. Chegini manazarci kan al'amuran tsaro da dabaru, suna daga cikin Bakin Kamfanin Dillancin Labarai na Abna.

Madogara :
Litinin

19 Faburairu 2024

11:13:56
1438957

Bidiyon Yadda Aka Bude Baje Kolin Kafofin Yada Labaran Iran Tare Da Halartar Kamfanin Dillancin Labarai Na Ahlul-Baiti - ABNA

Bidiyon Baje Kolin Kafofin Yada Labaran Iran Tare Da Halartar Kamfanin Dillancin Labarai Na Ahlul-Baiti - ABNA

Madogara :
Litinin

19 Faburairu 2024

10:51:03
1438951

Isra'ilawa Na Shirin Shafe Falasdinawa Daga Taswirar Duniya

An Ci Gaba Da Zaman Kotun Duniya Game Da Kisan Kiyashin Da Gwamnatin Haramtacciyar Ƙasar Isra'ila Ke Yiwa Falasɗinawa

A yau (Litinin) ne aka fara zaman sauraren karar da kotun duniya ta yankewa kan sakamakon shari'a da manufofin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila na mamaye yankunan Falasdinawa da suka hada da yankin gabashin birnin Kudus da ta mamaye a birnin Hague kuma za a ci gaba da gudanar da zaman har tsawon kwanaki 6.

Madogara :
Lahadi

18 Faburairu 2024

12:49:22
1438709

Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci: Zaɓe Shi Ne Ginshikin Tsarin Jamhuriyar Musulunci

Jagoran juyin juya halin Musulunci ya yi ishara da cewa zabe shi ne tushen tsarin Jamhuriyar Musulunci, yana mai jaddada cewa hanyar kawo gyara a kasar ita ce zabe.

Madogara :
Lahadi

18 Faburairu 2024

12:06:21
1438703

An Fara Bikin Baje Kolin Kafafen Yaɗa Labaran Iran A Tehran tyare Da Halartar Shugabannin Hamas

A yau ne aka fara gudanar da bikin baje kolin kafafen yada labarai na Iran karo na 24 a hukumance tare da halartar shugabannin kungiyar Hamas da kuma gwagwarmaya a masallacin Imam Khumaini (RA) da ke birnin Tehran wanda zai ci gaba har zuwa ranar biyu ga watan Maris.