Kamfanin Dillancin Labarai Na AhlulBaiti
1 Maris 2024
Jagora: Idanun Duniya Na Kan Zaɓen Iran KU Sa Masoyanmu Au Yi Farin Ciki Kuma Maƙiyanmu Su Ji Kunya + Bidiyo
Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci: Idanun Duniya Na Kan Zaɓen Iran KU Sa Masoyanmu Au Yi Farin Ciki Kuma Maƙiyanmu Su Ji Kunya
Jagoran: Ya kamata al'ummar mu abin kaunarmu su sani cewa idanun mutane da dama a duniya, na daidaiku ne ko 'yan siyasa da masu matsayi na kasa da na siyasa a yau, suna kan Iran da ku mutanenta' suna son ganin me zaku yi a wannan zabe da abin da sakamakon zaben zai kasance.
1 Maris 2024
Adadin Shahidan A Gaza Ya Kai Mutane 30,228
Adadin Shahidan A Gaza Ya Kai Mutane 30,228
1 Maris 2024
A Safiyar Yau Juma'a Ne Aka Fara Kada Kuri'ar Zabukan 'Yan Majilisar Dokoki A Iran Karo Na 12
Iran: Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Ya Isa Husainiyar Imam Khumaini Domin Halartar Zaɓen Majalisar Musulunci Da majalisar Kwararrun Jagoranci. + Bidiyo
A Safiyar Yau Juma'a Ne Aka Fara Kada Kuri'ar Zabukan 'Yan Majilisar Dokoki A Iran Karo Na 12
26 Faburairu 2024
Kungiyar ISIS Ke Da Alhakin Harin Makami Mai Guba Da Aka Kai Siriya 2015
Daya daga cikin kungiyoyin da ke da alaka da Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa kungiyar ISIS ce ke da alhakin harin da aka kai a Syria a shekarar 2015.
26 Faburairu 2024
Labarai Cikin Hotuna Na Yadda Aka Gudanar Da Mauludin Imamul Mahadi As A Abuja Najeriya
Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na Ahlul Bayt (AS) na - ABNA - ya habarta maku cewa: dubun-dubatar 'yan uwa Musulmi Almajiran Allamah Sayyid Ibraheem Zakzaky(H) sun taro domin gudanar da taron Ranar Haihuwar Imam Mahadi (as) a babban birnin Tarayya Abuja.
26 Faburairu 2024
Kungiyar Hizbullah Ta Kasar Labanon Na Ci Gaba Da Kai Hare-Haren Makamai Masu Linzami Kan Sansanonin Sojojin Yahudawan Sahyuniya
An kai hare-haren rokoki a kan wuraren da sojojin yahudawan sahyoniya a arewacin yankunan da aka mamaye.
26 Faburairu 2024
Rahoto Cikin Hotuna Na Taron Karawa Juna Sani Na Mahdawiyya Da Zahur Tare Da Halartar Dalibai Da Manyan Malamai Na Turkiyya A Birnin Qum.
Rahoto Cikin Hotuna Na Taron Karawa Juna Sani Na Mahdawiyya Da Zahur Tare Da Halartar Dalibai Da Manyan Malamai Na Turkiyya A Birnin Qum.
26 Faburairu 2024
Rahoto Cikin Hotuna Na Masu Tattakin Zuwa Masallacin Haramin Jamkaran Cikin Dusar Kankara A Ranar Nisfu Sha'aban - 2
Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti (a.s) –ABNA- ya bayar da rahoto cewa: dubban maziyarta a ranar nisfu Sha'aban ne suka taka wannan hanya mai tsawon kilomita 7 tun daga farkon tudumar Biwar Fayambar A’azam (S) zuwa masallacin Jamkaran mai alfarma domin halartar wurin taron nisfu Sha’aban. Hoto: Hamid Abedi
26 Faburairu 2024
Rahoto Cikin Hotuna Na Masu Tattakin Zuwa Masallacin Haramin Jamkaran Cikin Dusar Kankara A Ranar Nisfu Sha'aban - 1
Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti (a.s) –ABNA- ya bayar da rahoto cewa: dubban maziyarta a ranar nisfu Sha'aban ne suka taka wannan hanya mai tsawon kilomita 7 tun daga farkon tudumar Biwar Fayambar A’azam (S) zuwa masallacin Jamkaran mai alfarma domin halartar wurin taron nisfu Sha’aban. Hoto: Hamid Abedi
26 Faburairu 2024
Rahoto Cikin Hotuna Na Ganawar Mahalarta Taro Karo Na Biyu Na Shahidai Dubu 24 Na Lardin Khuzestan Da Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci
Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti (a.s) –ABNA- ya bayar da rahoto cewa: masu shirya taron shahidan 24,000 na lardin Khuzestan sun gana da jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei a Husainiyar Imam Khumaini (RA).
21 Faburairu 2024
Ana Ci Gaba Da Gudanar Da Taron Walimar Dawowar Jagora Allamah Sayyid Ibraheem Zakzaky (H) A Abuja Najeriya
Ana Ci Gaba Da Gudanar Da Taron Walimar Dawowar Jagora Allamah Sayyid Ibraheem Zakzaky (H) Wanda Ke Gudana Yanzu Haka A Filin Wasa Na Ƙasa Wato National Stadium Dake Birnin Tarayya Abuja Najeriya
21 Faburairu 2024
Rahoto Cikin Hotuna Na Taro Na Musamman Mai Taken: "Bada Kariya Ga Waɗanda Aka Zalunta A Mazhabar Ahlul Baiti (AS)" A Rumfar Kamfanin Dillancin Labarai Na ABNA.
Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na Ahlul Bayt (AS) na - ABNA - ya kawo maku rahoton cewa: an gudanar da wani taro na musamman mai taken " Bada Kariya Ga Waɗanda Ake Zalunta A Mazhabar Ahlul Baiti (a.s)" a rumfar kamfanin dillancin labarai na Abna. An gudanar da wannan taro ne a wurin baje kolin kafofin yada labaran Iran, rumfar Ahlul-Baiti (AS) -Abna, an gabatar da wannan taro ne da jawabi daga bakin malamanHauza da Jami'a Hujjatul-Islam Dr. Amir Abbas Akbari da Hujjatul-islam Dr. Farmarz Fayazi.
21 Faburairu 2024
Labarai Cikin Hotuna Na Jinjinar Da Shugaban Hukumar Yaɗa Labaran Iran Ga Ayyukan Kamfanin Dillancin Labarai Na ABNA
Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na Ahlul Bayt (AS) na - ABNA - ya habarta maku cewa: Payman Jabilli shugaban hukumar yada labaran kasar Iran ya ziyarci rumfar kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul Baiti (AS) a yayin da yake halartar taron baje kolin yada labarai na Iran karo na 24. Shugaban hukumar yada labaran ya yaba da ayyukan wannan kafar yada labarai ta duniya a wata tattaunawa da ya yi da manajojin kamfanin dillancin labarai na ABNA.
21 Faburairu 2024
An Fitar Da Sanarwar Shirye-Shiryen Karshe Na Taron Bikin Al'adu Da Fasaha Karo Na Biyu Na Ahlul Baiti (As) – Bikin Mai Taken {Ana Min Husain} Na Kasa Da Kasa.
An Fitar Da Sanarwar Shirye-Shiryen Karshe Na Taron Bikin Al'adu Da Fasaha Karo Na Biyu Na Ahlul Baiti (As) – Bikin Mai Taken {Ana Min Husain} Na Kasa Da Kasa.
19 Faburairu 2024
Rahoto Cikin Hotuna Na Halartar Ayatullah Al-Hashimi Rumfar Kamfanin Dillancin Labarai Na ABNA
Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti (a.s) – ABNA- ya bayar da rahoto cewa: Ayatullah Sayyid Muhammad Ali Al Hashimi wakilin malaman fikihu a lardin Azarbaijan ta gabas kuma limamin juma'a na birnin Tabriz ya halarci bikin baje kolin kafafen yada labarai na Iran karo na 24 inda ya ziyarci rumfar Kamfanin Dillancin Labaran Duniya Na Ahlulbaiti (AS)
19 Faburairu 2024
Rahoto Cikin Hotuna Na Bakin Rumfar Kamfanin Dillancin Labarai Na Abna A Ranar Farko Ta Bikin Baje Kolin Kafafen Yada Labarai Na Iran
Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti (a.s) – ABNA- ya bayar da rahoto cewa: a rana ta farko ta bikin baje kolin kafofin yada labaran kasar Iran karo na 24, masana al'adu da addini, ciki har da Hujjatul-Islam Murtaza Agha Tehrani, wakilin mutanen Tehran, Hujjatul-Islam Mukhtarzadeh, mai girma mahaifin shahidi Hassan Mukhtarzadeh, Dr. Chegini manazarci kan al'amuran tsaro da dabaru, suna daga cikin Bakin Kamfanin Dillancin Labarai na Abna.
19 Faburairu 2024
Bidiyon Yadda Aka Bude Baje Kolin Kafofin Yada Labaran Iran Tare Da Halartar Kamfanin Dillancin Labarai Na Ahlul-Baiti - ABNA
Bidiyon Baje Kolin Kafofin Yada Labaran Iran Tare Da Halartar Kamfanin Dillancin Labarai Na Ahlul-Baiti - ABNA
19 Faburairu 2024
Isra'ilawa Na Shirin Shafe Falasdinawa Daga Taswirar Duniya
An Ci Gaba Da Zaman Kotun Duniya Game Da Kisan Kiyashin Da Gwamnatin Haramtacciyar Ƙasar Isra'ila Ke Yiwa Falasɗinawa
A yau (Litinin) ne aka fara zaman sauraren karar da kotun duniya ta yankewa kan sakamakon shari'a da manufofin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila na mamaye yankunan Falasdinawa da suka hada da yankin gabashin birnin Kudus da ta mamaye a birnin Hague kuma za a ci gaba da gudanar da zaman har tsawon kwanaki 6.
18 Faburairu 2024
Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci: Zaɓe Shi Ne Ginshikin Tsarin Jamhuriyar Musulunci
Jagoran juyin juya halin Musulunci ya yi ishara da cewa zabe shi ne tushen tsarin Jamhuriyar Musulunci, yana mai jaddada cewa hanyar kawo gyara a kasar ita ce zabe.
18 Faburairu 2024
An Fara Bikin Baje Kolin Kafafen Yaɗa Labaran Iran A Tehran tyare Da Halartar Shugabannin Hamas
A yau ne aka fara gudanar da bikin baje kolin kafafen yada labarai na Iran karo na 24 a hukumance tare da halartar shugabannin kungiyar Hamas da kuma gwagwarmaya a masallacin Imam Khumaini (RA) da ke birnin Tehran wanda zai ci gaba har zuwa ranar biyu ga watan Maris.