Kamfanin Dillancin Labarai Na AhlulBaiti
7 Yuni 2023
Saudiyya: Gwamnatin Saudiyya Ta Yanke Hukuncin Kisa Ga Wasu Matasa 'Yan Shi'a 3
An yanke hukuncin kisa ga wasu matasa uku daga birnin Qatif na kasar Saudiyya.

7 Yuni 2023
Jerin Taruka Da Ake Cigaba Da Gabatar Dasu Tunawa Da Shekaru 34 Da Wafatin Imam Khumain Qs
Kungiyar Hizbullah Ta Kasar Labanon Ta Gudanar Da Wani Baje Kolin Fasaha Na Tunawa Da Zagayowar Ranar Wafatin Imam Khumaini (Rh)
Ana kaddamar da baje kolin ne a karkashin kulawa da halartar babban jami'in yankin Beirut na kungiyar Hizbullah, Mista Husain Fadlallah, tare da halartar dimbin iyalan shahidai, iyalai da masu fafutuka.

7 Yuni 2023
Jerin Taruka Da Ake Cigaba Da Gabatar Dasu Tunawa Da Shekaru 34 Da Wafatin Imam Khumain Qs
Rahoto Cikin Hotuna Na Gudanar Da Taron "Tunanin Imam Khumaini (RA) Da Shahidai" A Birnin Rondo Na Kasar Pakistan
Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na yanar gizo na Ahlul-Baiti (A.S) - ABNA - ya habarta cewa, a karkashin inuwar majalisar hadin kan musulmi ta Pakistan, an gudanar da taron "Tunanin Imam Khumaini da Shahidai" a gundumar Rondo-Baltistan tare da halartar dimbin malamai da tarin mutane.

7 Yuni 2023
Jerin Taruka Da Ake Cigaba Da Gabatar Dasu Tunawa Da Shekaru 34 Da Wafatin Imam Khumain Qs
Labarai Cikin Hotuna Na Taron Zagayowar Ranar Wafatin Imam Khumaini Qs A Birnin Multan Pakistan
Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na yanar gizo na Ahlul-Baiti (A.S) - ABNA - ya bayar da rahoton cewa, tare da halartar 'yan Shi'ar Pakistan, an gudanar da taron tunawa da wafatin Imam Khumaini (RA) a masallacin Haidarieh da ke birnin Multan.

7 Yuni 2023
An Kashe Wani Kwamandan ISIS A Peshawar, Pakistan
Majiyoyin labarai sun ba da rahoton mutuwar shugaban kungiyar ta'addanci ta ISIS a birnin Peshawar na kasar Pakistan, a wani samame da jami'an tsaro suka kai.

7 Yuni 2023
Bankin Duniya: Talauci Ya Yadu A Afghanistan
Bankin Duniya ya sanar a cikin rahotonsa na shekara cewa: Talauci na tattalin arziki ya yadu a Afghanistan.

7 Yuni 2023
Jerin Taruka Da Ake Cigaba Da Gabatar Dasu Tunawa Da Shekaru 34 Da Wafatin Imam Khumain Qs
Labarai Cikin Hotuna Na Taron Tunawa Da Imam Khumaini (RA) A Bangladesh
Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na yanar gizo na Ahlul-Baiti (A.S) - ABNA - ya habarta cewa, tare da halartar mabiya mazhabar Shi'a na kasar Bangladesh, an gudanar da taron tunawa da wafatin Imam Khumaini (RA) a gaban farfajiya ta Fadar Hussaini a birnin Khulna.

7 Yuni 2023
Jerin Taruka Da Ake Cigaba Da Gabatar Dasu Tunawa Da Shekaru 34 Da Wafatin Imam Khumain Qs
Rahoto Cikin Hotuna Taron Tunawa Da Zagayowar Ranar Wafatin Imam Khumaini (RA) A Birnin Isfahan
Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na yanar gizo na Ahlul-Baiti (A.S) - ABNA - ya bayar da rahoton cewa, an gudanar da taron tunawa da cika shekaru 34 da wafatin Imam Khumaini a zauren shahidan Golestan na Isfahan tare da halartar jami'ai da bangarori daban-daban na al'ummar Isfahan.

5 Yuni 2023
Jerin Taruka Da Ake Cigaba Da Gabatar Dasu Tunawa Da Shekaru 34 Da Wafatin Imam Khumain Qs
Taron jama'a da tattakin da aka yi a wasu garuruwan Iran domin nuna adawa da kamun da aka yi wa Imam Khumaini.

5 Yuni 2023
Jerin Taruka Da Ake Cigaba Da Gabatar Dasu Tunawa Da Shekaru 34 Da Wafatin Imam Khumain Qs
Rahoto Cikin Hotuna Na / Taro Zagayowar Ranar Wafatin Imam Khumaini Tare Da Halartar Shugaban Kasar Iran
Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na yanar gizo na Ahlul-Baiti (A.S) - ABNA - ya habarta cewa, a yammacin ranar Juma'a ne (13 ga watan Khurdad shekara ta 1402) aka gudanar da taron tunawa da ranar wafatin Imam Khumaini (RA) karo na 34 tare da halartar Hujjatul-Islam Walmuslimeen, Dr. Sayyid Ibrahim Raisi, shugaban kasa da tawagar masu Ziyara a hubbaren Imam Khumaini (RA).

5 Yuni 2023
Jerin Taruka Da Ake Cigaba Da Gabatar Dasu Tunawa Da Shekaru 34 Da Wafatin Imam Khumain Qs
Jagora: Imam Khumaini Ya Sanya Sabuwar Rayuwa Kan Batun Al'ummar Palastinu
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamene'i ya bayyana cewa, al'amarin Palastinu abu ne da ba za a manta da shi, amma lamarin ya koma batu na farko na duniyar Musulunci tare da farfadowar da Imam Khumaini yayi masa wanda ya busa sabuwar rayuwa a cikinsa, ina ya zamo kuma tarukan tunawa da ranar Qudus ta duniya ba a kasashen musulmi kadai aka yi ba, har ma a kasashen da ba na musulmi ba.

4 Yuni 2023
Jerin Shirye-shiryen Da Ake Cigaba Da Gabatarwa Don Tunawa Da Shekaru 34 Da Wafatin Imam Khumain Qs
Tarbiyya Da Koyar Da Yara Da Samari A Cikin Maganganun Imam Khumaini (Qs)
Jerin Shirye-shiryen Da Ake Cigaba Da Gabatarwa Don Tunawa Da Shekaru 34 Da Wafatin Imam Khumain Qs

4 Yuni 2023
Jerin Shirye-shiryen Da Ake Cigaba Da Gabatarwa Don Tunawa Da Shekaru 34 Da Wafatin Imam Khumain Qs
Takaitaccen Tarihim Rayuwar Imam Khumaini Qs
An haifi Imam Khumaini Qs a shekara ta 1320 bayan hijira (9/21/1902 miladiyya) a birnin Khumain - mai tazarar kilomita 349 kudu maso yammacin Tehran - a gidan da ya shahara da ilimi da kyawawan halaye da tsoron Allah.

3 Yuni 2023
Jerin Taruka Da Ake Cigaba Da Gabatar Dasu Tunawa Da Shekaru 34 Da Wafatin Imam Khumain Qs
An gudanar Da Taron Nazari Kan htalayen Imam Khumaini (RA) A Birnin Karachi Kasar Pakistan
An gudanar Da Taron Nazari Kan htalayen Imam Khumaini (RA) A Birnin Karachi Kasar Pakistan

3 Yuni 2023
Iran: Ta Nuna Alhininta Ga Wadanda Hatsarin Jirgin Kasa Ya Rutsa Da Su A Indiya
Da yake nuna alhinin Iran ga iyalan wadanda hatsarin jirgin kasa ya rutsa da su a jihar Odisha ta Indiya

1 Yuni 2023
Barkewar Kyamar Musulunci A Jamus Da Karuwar Hare-haren Yana Ci Gaba
Masallacin Göttingen ya kusa kawo karshen kakar kyamar musulmi a Jamus, kasar da ke da kusan musulmi miliyan 6. Kuma hakan ya sa mu yi tambaya game da girman yaduwar kyamar Musulunci a can, da nau'o'in da suke ciki.

1 Yuni 2023
An Nuna Fina-finan Iran 2 A Wajen Bikin Fina-finai Na Archaeology A Serbia
Fina-finan dai daya ya shafi rayuwar Kurdawa da dayan kuma na rayuwar Turkmen na Iran, fina-finai ne guda biyu da kasar ta yi, wadanda aka nuna a lokacin bikin fina-finan archaeological na kasa da kasa na kasar Serbia karo na 23 a gidan tarihin kasar nan.

1 Yuni 2023
Amir Abdullahian: Halartar Tarukan Kasa Da Kasa Na Daya Daga Cikin Matakai Na Manufofin Gwamnati
Ministan harkokin wajen kasar ya ce: Kasancewar a cikin tarukan kasa da kasa na daya daga cikin matakan daidaiton koyarwar manufofin ketare na gwamnati.

31 Mayu 2023
Amir Abdullahian: Alakar Iran da Hadaddiyar Daular Larabawa na bunkasa a bangaren gwamnati da masu zaman kansu
Ministan harkokin wajen Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya bayyana kasar Hadaddiyar Daular Larabawa a matsayin amintacciyar abokiyar kasuwanci tare da bayyana cewa, dangantakar dake tsakanin kasashen biyu za ta bunkasa ne a matakin gwamnati da na kamfanoni masu zaman kansu.

31 Mayu 2023
Iran: Muna Fata Nan Ba Da Jimawa Ba Kasashen Yamma Za Su Sake Duba Manufofinsu Kan Kasar Siriya
Jakada kuma wakiliyar Iran a Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Komawar kasar Siriya cikin kungiyar hadin kan kasashen Larabawa da maido da hulda da kasashen Larabawa wani muhimmin mataki ne na taimakawa kasar Siriya wajen tabbatar da tsaro da kwanciyar hankali da wadata.
