Kamfanin Dillancin Labarai Na AhlulBaiti

Madogara :
Alhamis

28 Maris 2024

15:48:48
1447496

Kisan Kare Dangi Da Amurka Ke Marawa Baya A Gaza Ya Shiga Rana Ta 173

A yayin da yakin kisan kare dangi da Amurka ke marawa Isra'ila a zirin Gaza ya shiga rana ta 173 a ranar Laraba, an ci gaba da kai hare-hare ta sama da na makamai masu linzami da muggan makamai a unguwanni, gidaje, cibiyoyin mafaka da ayarin motocin agaji, tare da kashe fararen hula da galibinsu yara ne da mata.

Madogara :
Alhamis

28 Maris 2024

08:00:30
1447351

Isra'i Da Mi'iraji DA Yakin Badar Suna Daga Manyan Munasabobin Da Suka Faru A Ranar 17 Ga Watan Ramadan A Tarihin Musulunci

Yazo A Ruwayoyi Akwai Sabanin Shekara Da Wata Da Akayi Isra’i Da Manzon Rahama Sawa Amma Akwai Ruwayar Da Aka Samo Daga Imam Sadik Yana Cewa Allah Ta’ala Yayi Isra’i Da Manzon Rahama Sawa Sau Dari Da Ashirin Ne Kuma Babu Daya Daga Cikinsu Da Allah Ta’ala Baiwa Annabi (SAWA) Wasiya Da Wilayar Ali Da A’imman Bayansa Ba Fiye Da Adda Yayi Masa Wasiyya Da Fairllan Ayyuka.

Madogara :
Talata

26 Maris 2024

17:47:45
1446983

Hamas Ta Bukaci Kawo Ƙarshen Shirun Da Kotun Hague Ta Yi Kan Laifukan Gwamnatin Sahyoniya.

Wannan yunkuri dai ya bukaci kotun kasa da kasa da ta kawo karshen shirun da take yi tare da daukar matakin gaggawa don gurfanar da shugabannin gwamnatin sahyoniyar sahyoniya bisa laifin kisan kiyashi.

Madogara :
Talata

26 Maris 2024

17:39:46
1446981

Jagora: A Ganawarsa Da Isma'il Haniya "Bamayin Ƙasa A Gwiwa Wajen Goyon Bayan Mutanen Gaza".

Jagoran juyin juya halin Musuluncin ya jaddada cewa kisan gillar da ake yi wa al'ummar Gaza da kuma kisan gillar da ake yi a wannan yanki yana shafar duk wani mai hankali, sannan ya kara da cewa: Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen ba da goyon baya ga al'ummar Palastinu da kuma al'ummar masu da ake zalunta da masu gwagwarmaya a Gaza.

Madogara :
Talata

26 Maris 2024

11:48:48
1446923

Kwanaki 150 Na Gwabza Yaki: Yadda Isra'ila Ke Tafka Laifukan Yaqi A Gazza.

Wannan makala tana dauke da bayani dangane da irin laifukan yaki da Isra'ila ta tafka a zirin Gazza da kuma kisan kan mai uwa da wabi da ya hada harda 'yan jarida na kasa da kasa, sannan ta kawo jerin sunayen Shahidai na 'yan jarida tun daga farawar yakin har zuwa kwan 150 na yakin.

Madogara :
Talata

26 Maris 2024

11:39:41
1446922

Adadin Shahidai A Gaza Ya Kai 32,333 Bayan Shahadar Wasu Falasdinawa 107 Wadanda Suka Jikkata Ya Kai 74,694

Adadin shahidan yaki a Gaza ya kai 32,333 sannan adadin wadanda suka jikkata ya kai 74,694 tun daga ranar 7 ga watan Oktoba.

Madogara :
Talata

26 Maris 2024

11:16:01
1446917

Akwai Bama-Bamai 3,000 Na Yahudawan Sahyuniya Da Ba A Tayar Da Su Ba A Gaza

Rohotanni sun nuna cewa akwai sauran bama-bamai 3,000 da ba’a kaiga tashin su ba inda Yahudawan Sahyuniya ke yin barazana da su ga rayuwar al'ummar Gaza da aka yi wa kawanya.

Madogara :
Talata

26 Maris 2024

11:07:15
1446916

Rahoto Cikin Hotuna Na Ganawar Da Mawaka Suka Yi Da Jagoran Juyin Juya Hali Musulunci

Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Baiti (A.S) – ABNA – ya habarta cewa, a daren haihuwar Karimu Ahlulbaiti, Imam Hasan Mujtabi, gungu na tawagar mawaka da ma'abota al'adu da adabi, sun gana da jagoran juyin juya halin Musulunci Imam Sayyid Ayatullah Ali Khamenei Dz.

Madogara :
Talata

26 Maris 2024

07:22:17
1446883

Kwamitin Sulhun Majalisar Dinkin Duniya Ya Zartas Da Wani Ƙudurin Neman Tsagaita Wuta Cikin Gaggawa A Gaza

Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ya zartas da wani kudiri na neman tsagaita wuta cikin gaggawa a Gaza domin watan Ramadan tare da sako mutanen da aka yi garkuwa da su.

Madogara :
Litinin

25 Maris 2024

11:52:50
1446688

Taya Murna Da Zagayowar Ranar Haihuwar Imam Hasan As Shekara Ta Uku Bayan Hijira

Falaloli da darajojinsa sun zo cikin litattafan Shi’a da Ahlus-sunna, kuma ya kasance ɗaya daga As’habul Kisa (Ma’abota bargo) waɗanda ayar taɗhir ta sauka game da su da ƴan shi’a suke imani da ma’asumancinsu, ayar Iɗ’am, ayar mawadda, da ayar mubahala suna daga cikin ayoyin da sauka game da su, Sau biyu yana kyautar bakiɗayan dukiyarsa akan tafarkin Allah, sannan sau uku yana bada kyautar rabin dukiyarsa ga mabuƙata...

Madogara :
Asabar

23 Maris 2024

17:55:56
1446332

Manzon Allah (S.A.W) Ya Ce: “Mafificin Aiki A Cikin Watan Ramadan Shi Ne Nisantar Aikata Sabo”.

Manzon Allah (saww) yana cewa: "Akwai yawa daga masu azumi, wadanda kawai basu da wani kasu na lada daga azuminsu sai ta yunwa da kishirwa".

Madogara :
Asabar

23 Maris 2024

09:48:03
1446222

Labarai Cikin Hotuna Na Yadda Aka Gudanar Da Taron Haɗin Kan Musulmi A Ƙasar Saudiyya

Labarin dake biye ya bayyana yadda wata ƙungiya mai suna Rabidhatul Alamil Islami ta shirya taron haɗin kan dukkan ɓangarorin musulmi na duniya a Ƙasar Saudiya.

Madogara :
Jummaʼa

22 Maris 2024

17:37:23
1446152

An Kai Wa Wani Limamin Harami Hari A Birnin Karachi Na Kasar Pakistan

An kai harin ta'addanci ga limamin harami na garin Shah Faisal na Karachi.

Madogara :
Jummaʼa

22 Maris 2024

17:13:47
1446150

Rahoto Cikin Hotuna Na Gudanar Da Zaman Makokin Rasuwar Sayyida Khadija (AS) A Hubbaren Sayyidina Abbas (AS).

Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Baiti (A.S) – ABNA – ya habarta cewa: an gudanar da zaman makokin rasuwar Sayyida Khadijah (a.s) a farfajiyar hubbaren Abbas (a.s) da ke birnin Karbala, Mu’alla.

Madogara :
Jummaʼa

22 Maris 2024

17:01:38
1446148

Kudurin Son Zuciya Na Amurka Kan Gaza Bai Samu Karbuwa Ba

Kwamitin Tsaro Na Majalisar Dinkin Duniya Na Kada Kuri'a Kan Kudirin Tsagaita Bude Wuta A Gaza

Kwamitin Sulhu ya kada kuri'a kan kudurin da Amurka ta gabatar' amma kudirin bai kaiga gaci ba saboda ya goyi bayan tseratar da gwamnatin Yahudawa daga hukuntawa daga dukka ayyuakn ta'addancin data gudanar a Gaza.

Madogara :
Alhamis

21 Maris 2024

16:04:32
1445993

A Cikin Jawabin Da Ya Yi A Lokacin Ganawa Da Bangarori Daban-daban Na Jama'a;

Jagora: Laifukan Da Ake Aikatawa A Gaza Sun Tabbatar Da Ingancin Kafa Fagen Gwagwarmaya Da Kuma Wajabcin Karfafa Shi.

Imam Khamenei ya ce abubuwan da suke faruwa a zirin Gaza sun tabbatar da wane irin zalunci ne ya mamaye tunani da ayyukan kasashen yammacin duniya masu da'awar wayewa da hakkokin bil'adama, baya ga tabbatar da hakki na kafa bangaren gwagwarmaya da ke kokarin tinkarar zaluncin da ake ci gaba da aiwatar da shi daga fuskancin Masu aikata laifuka na sahyoniyawa akan al'ummar Palastinu.

Madogara :
Alhamis

21 Maris 2024

13:21:22
1445925

Juyayin Wafatin Ummul Mu'uminina Sayyidah Khadijah As

A Irin Wannan Ranar Ne dai Sayyadah Khadijah As Tayi Wafati A Shekara Ta Goma Bayan Aiko Manzon Allah Sawa.

Madogara :
Laraba

20 Maris 2024

02:29:25
1445645

Hujjojin Ilimi Kan Tasirin Karatun Kur'ani Da Haddarsa Wajen Inganta Lafiyar Jiki Da Kwakwalwar Musulmi.

Lalle ne Musulmin da suka haddace Al-Qur'ani suna da ingancin rayuwa da rashin damuwa da fargaba.

Madogara :
Litinin

18 Maris 2024

09:55:57
1445306

Ministan Yahudawan Sahyoniya Ya Bukaci A Kashe Haniyah A Qatar

Ministan kudi na gwamnatin sahyoniyawan ya yi kira da a kashe Ismail Haniyah, shugaban ofishin siyasa na kungiyar Hamas a Qatar.

Madogara :
Litinin

18 Maris 2024

05:03:30
1445258

Rundunar Sojan Yaman Sun Gudanar Da Atisayen Tunkarar Yiwuwar Kai Hari Ta Kasa Daga Bangaren Kawancen Amurka

Sassan Cibiyar rundunar sojan Yaman sun gudanar da atisayen tunkarar yiwuwar kai hari ta kasa daga bangaren kawancen Amurka.