Matsayar da suka dauka na sake duba lamarin ci gaba da tsare jagoran Harkar Musulunci a Nigeria Sheikh Ibraheem Yaqoub El-Zakzaky.
Daliban suna kira da babbar murya akan saki jagoran don Neman lafiyar sa.
Abuja
Abuja
Abuja
Abuja
Abuja
Abuja
Abuja
Abuja
Abuja
Yau sama da kwanaki 500 ke nan gwamnati na tsare da Sheikh El-Zakzaky duk da yadda wata kotun koli a kasar ta zartar da hukuncin a sake shi.