15 Disamba 2016 - 17:28
Lambar labari: 798441
ana cigaba da gabatar da taron makon hadin kai a babban birnin Iran wato Tehran inda mahalarta taron suka fito daga kasashe musulmin na Duniya, shidai wannan taro an saba gabatar da shi a cikin watan da aka haifi Manzon tsira{s.w.a.a}










