22 Agusta 2026 - 22:37
Source: ABNA24
Isra'ila Na Ci Gaba Da Kai Hari A Kudancin Labanon

Isra'ila ta kai wani sabon hari mai girma a Kudancin Lebanon  tare da rushe gidaje da yawa a Mis al-Jabal

Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Bayt (AS) – ABNA – ya ruwaito cewa: Sojojin Isra'ila a, a ci gaba da ayyukansu na ta'addanci, sun haifar da wani gagarumin fashewa a kudancin Lebanon. Sojojin mamaya, ta hanyar dasa bama-bamai a yankin "Hawshin" da ke kewayen garin "Mis al-Jabal", sun rusa da lalata gidajen zama da dama na mutanen gaba ɗaya.

...............

Ra'ayinka

You are replying to: .
captcha