Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: "Mahmoud Qamati" Mataimakin Shugaban Majalisar Siyasa ta Hezbollah, ya jaddada a yau (Asabar): "Wannan kungiya ba za ta taba mika makamanta ba, domin makiyiyarta Isra'ila tana kai mana hari a kowace rana, kuma babu wani matsin lamba daga Amurka da Turai da zai iya dawo da mu daga tafarkin gwagwarmaya".
Hizbullah Ta Ƙi Amincewa Da Miƙa Makamanta Ako Wane Yanayi
Hizbullah Ta Kafe Kan Kiyaye Makamanta Duk Da Matsin Lamba
Yayin da Ministan Harkokin Wajen Lebanon ya sanar da cewa "girman barnar da aka yi a kudancin kasar ya kara mana kudirin takaita makamai a hannun gwamnati," Hezbollah ta dage kan matsayinta na baya.
Your Comment