makaman Hizbullah
-
Sheikh Naim: Al’umma Suna Da Hakkin Hambarar Da Gwamnati Idan TaZartar Da Bukatun Amurka Da Isra'ila.
Hizbullah: Ba Za Mu Taba Yarda Da Kwace Makaman Gwagwarmaya Ba
Sheikh Naim Qassem ya kara da cewa: "Aikin Isra'ila shi ne ruguza Gwagwarmaya da mamaye Lebanon sannu a hankali." In da yayi ishara da cewa manufar takunkumin baya-bayan nan na Amurka shine matsa lamba kan Lebanon domin ramawa gazawarta wajen cimma burinta.
-
Hizbullah Ta Fara Sake Gina "Rundunar Musamman Ta Ridwan"
Rahotanni daga kasar Labanon na nuni da cewa ayyukan tsaro da leken asiri na gwamnatin sahyoniyawa a kan kungiyar Hizbullah ya ci tura, kuma a halin yanzu kungiyar tana kara karfafa tsarinta na gwagwarmaya da kuma fadada matakan dakile wuce gona da iri.
-
Sheik Naim Qassem: Makamin Hizbullah Shi Ne Kariyar Labanon/Amurka Abokiyar Isra’ila Ce Wajen Aikata Laifukan Ta’addanci
Hizbullah: Ko Da Mutum Daya Ne Ya Rage Kuma Duniya Gaba Daya Ta Hade, Hizbullah Ba Za Ta Aje Makaminta Ba.
Sheikh Qassem; ko da duk duniya ta haɗu, ko da kuwa ba ɗaya daga cikin mu da yayi saura. Isra'ila ba za ta iya cin galaba a kan mu ba, har ta kai ga mamaye Lebanon matukar muna raye, muna cewa; "Babu abin bautawa sai Allah".