15 Satumba 2025 - 10:54
Source: ABNA24
Yamen Ta Kai Hari Isra’ila Da Jirage 4 Marasa Matuki + Bidiyo

Sojojin Yaman sun kai farmakin da jiragen yaki marasa matuka guda 4 kan gwamnatin Sahayoniya

Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na na Ahlul Baiti (AS) – ABNA– ya habarto cewa: Kakakin Rundunar Sojin Yaman: Rundunar Sojojin Yaman ta kai wani samame da jirage marasa matuka guda 4, 3 daga cikinsu an kai sun ne filin jirgin saman Ramon da ke yankin "Ummul-Rishrash" (Eilat).

Har ila yau jirgin mara matuki na hudu ya yi nasarar afkawa wani muhimmin wurin sojoji da yake a yankin Negev a kasar Falasdinu da aka mamaye. A cewarsa aikin ya cimma hadafinsa cikin yardar Allah.

Your Comment

You are replying to: .
captcha