ABNA24 : Qalibaf ya kara da cewa; Dan mutuncin da wasu ke ganin Amurka da shi ya rushe, kuma kasar ta hau turbar durkushewa.
Shugaban Majalisar Shawarar musulunci na Iran ya kara da cewa; Yadda Amurka take tallatawa duniya kanta, yana da banbanci matuka da hakikaninta a cikin gida.
Shi dai shugaban kasar Amurka Donald Trump wanda ya sha kaye a zaben da aka yi, ya ki yarda da hakan, labarin da yake a matsayin barazanar fadawar kasar cikin rikici.
342/