16 Agusta 2025 - 23:21
Source: ABNA24
Rahoto Cikin Hotuna| Na Halartar Da Jawabin Babban Sakataren Majalisar Ahlul Baiti (AS) A Tattakin  Karbala.

Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlulbay (As) – ABNA – ya bayar da rahoton cewa: Ayatullah Reza Ramezani babban sakataren majalisar Ahlulbaiti (AS) ta duniya ya halarci maukibin muhsinin a Karbala a ranar Juma'a 15 ga watan Agustan shekara ta 2025, kuma ya gabatar da jawabi ga maziyarta Abu Abdullah Al-Hussein (AS). Hoto: Mohammad Mahdi Zakiri

Your Comment

You are replying to: .
captcha