2 Mayu 2026 - 12:08
Source: ABNA24
Labarai Cikin Hotuna | Na Ganawar Sayyid Zakzaky H Da Dalibai Mahaddata Alkur’ani A Abuja

Da yammacin ranar laraba 11 ga watan DhulQa'ada, 1447H (29/04/2026), Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ya gana da ɗalibai mahaddata su 246, daga makarantun Fudiyya daban-daban waɗanda ke shirin yin bikin haddar Alkur’ani Mai girma. Daga Ofishin Sayyid Ibraheem Zakzaky (H)

Your Comment

You are replying to: .
captcha