11 Faburairu 2026 - 19:51
Source: ABNA24
Tauraron Dan Adam "Kawsar" Ya Aika Saƙon Bahman 22 Ga Ƙasashe Maƙwabta

Jiya da daddare, lokacin da tauraron dan adam "Kawsar" yayin wucewa ta saman wuce Iran, ya aika saƙonni 2 masu taken "Yaumullah 22 Bahman" zuwa tashoshi a cikin Iran da ƙasashen da ke kewaye.

Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya ruwaito cewa: Kamfanin Omidfaza, mai ƙera tauraron dan adam na sadarwa wanda ya ƙera tauraron dan adam na Kawsar, ya sanar: Jiya da daddare, lokacin da tauraron dan adam "Kawsar" ya wuce ta saman Iran, an aika saƙonninmu zuwa sararin samaniya da ke cewa: 22 ga Bahman ita ce wurin bayyanar iko da mutuncin ƙasar da ta tsaya tsayin daka, rana mai albarka ta "Yaumullah 22 Bahman".

Tauraron Dan Adam "Kawsar" Ya Aika Saƙon Bahman 22 Ga Ƙasashe Maƙwabta

Ta hanyar kasancewarku da halartarku ku muzgunawa makiya da yanke masa fata.

Tauraron dan adam na Kawsar ya karɓi waɗannan saƙonnin kuma ya aika su zuwa tashoshi a cikin Iran da ƙasashen da ke kewaye da ita a cikin hangen nesa na tauraron dan adam; wanda aya zamo wata mahada da gada daga sararin samaniya don isar da muryar al'ummar Iran ga duniya.

Tauraron Dan Adam "Kawsar" Ya Aika Saƙon Bahman 22 Ga Ƙasashe Maƙwabta

Your Comment

You are replying to: .
captcha