


























Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: a jiya an gudanar da taro tsakanin jami'an ma'aikatar harkokin wajen kasar da malamai da masana da suka halarci taron hadin kan musulmi na kasa da kasa karo na 39 wanda ministan harkokin wajen Iran Abbas Araqchi ya halarta.
Your Comment