Sakataren Janar na Majalisar Dimkin Duniya Ban Ki Moon ya bayyana harin a matsayin abin takaici, yayin da Sakataren harkokin wajen Amurka John Kerry ya ce da gangan gwamnatin B ashar al Assad ke kai hari kan fararen hula.
Akalla mutane 53 aka kashe a tahsin hankalin da aka samu jiya a birnin Aleppo.288