Kungiyar yan ta’adda ta da’ish wadda akafi sani da IS ta dauki alhakin kai harin da ya hallaka masu tsaron lafiyar Gwamnan da dama.
Gwamna Ja'afar Mohammed Sa'ad na sahun gaba-gaba a masu marawa dakarun gwamnatin Yemen baya wadanda suka yaki da mayakan kabilar Houthi
Ya yin da tsohon shugaban kasar Abdrabbuh Mansour Hadi ya ayyana Aden a matsayin babban birnin kasar na wucin gadi a watan Yulin da ya wuce.
'Yan gabilar Houthi na zaune ne a arewacin kasar, kuma sun karbe iko da yawancin sassan Yemen ciki kuwa har da birnin Sanaa288