-
Girmamawa, Fahimta Da Goyon Baya; Ginshiƙai Uku Na Zamantakewar Aure Mai Dorewa
A cikin litattafan tarbiyya da yawa an ce mace da namiji suna fitowa daga iyalai biyu, al'adu biyu da kuma gogewa biyu daban-daban. Don haka a dabi’ance ra'ayinsu game da rayuwa, shaukinsu da ma matsaloli su bambanta. Amma idan aka sarrafa waɗannan bambance-bambancen yadda ya kamata, suna haifar da habakar kaunar juna maimakon nisantar juna.
-
Ranar Mubahala Ranar Tabbatar Da Khalifanci Karara Ga Imam Ali As Bayan Manzon Allah (Sa)
Ranar Mubahala Ranar Tabbatar Da Gaskiyar Sakon Manzon Rahama (As) Ga Dukkan Halittu
Ranar 24 Zulhijjah a irin wannan rana ne a shekarata 9 bayan Hijira waki’ar Mubahala ta auku dake Nunan Gaskiya tare da tabbatar Annabcin Manzon Allah SAWa da Matsayi Na Iyana Gidan Annabi Sawa.
-
Wani Sashe Na Hudubar Manzon Allah {SAWA} A Ranar Ghadir
"الحَمدُ لِلَّهِ الَّذِي عَلَا فِي تَوَحُّدِهِ ودَنَا فِي تَفَرُّدِهِ، وجَلَّ فِي سُلطَانِهِ وعَظُمَ فِي أَركَانِهِ، وأَحاطَ بِكُلِّ شَيءٍ عِلماً وهُو فِي مَكَانِهِ، وقَهَرَ جَمِيعَ الخَلقِ بِقُدرَتِهِ وبُرهَانِهِ، مَجِيداً لَم يَزَل مَحمُوداً لَا يَزَالُ، بَارِئَ المَسمُوكَاتِ ودَاحِيَ المَدحُوَّاتِ، وجَبَّارَ الأَرَضِينَ والسَّمَاوَاتِ، قُدُّوسٌ سُبُّوحٌ رَبُّ المَلَائِكَةِ والرُّوحِ...
-
Murnar Zagayowar Edil Ghadeer 1447h
Ranar Ghadeer Ranar Isar Da Sakon Musulunci Gaba Daya
Manzan Allah ( s.a.w.a) ya rayu shekaru 63 a duniya yana mai isar da sakon addinin Musulunci, ya canza alqibalar halinta daga bautar gumaka da sauransu zuwa bautar Allah Ta’ala shi kadai, sannan a hajin da Manzan Allah yayi wacce itace guda daya da yayi a duniya, kuma a wannan hajin ya koyama al’ummarsa abubuwa da dama da kuma hukunce-hukunce wadanda suka doru akan al’ummarsa, ya kuma isar da sako na karshe a cikin wannan addini na musulnci, ya kuma bayyana sokon wanda da isar da wannan sakon ne musulunci ya cika ta hanyar bayyanawa al,ummarsa wadanda za su ci gaba da jagorantar wannan addini da kuma bayyana shi, kamar yadda yazo a hadisin da Imam Muslim ya fitar a sahihinsa cewa: Manzan Allah ( s,a, w,w) yace: Kalifofi a bayana su goma sha biyu ne dukkanin su quraishawane....
-
Raj'a (Dowawa Duniya) A Aƙidar Shi'a A Cikin Littattafan Addinai Na Sama
Raj'a tana a ma'ana dawowar gungun waɗanda suka mutu zuwa duniyar nan kafin a tayar da kiyama, da nufin taimakawa wajen kafa gwamnati ga muminai, ko kuma ga azzalumai da kafirai domin su ga kafuwar gwamnatin ƙarshe ta gaskiya, yana daga cikin aƙidun Shi'a. Wannan imani wanda ya samo asali daga dalilai daban-daban na Alƙur'ani da hadisai, an kuma bayyana shi a cikin sauran littattafan sama kamar Attaura da Linjila, lamarin da ke nuna dayantar tawhidi na waɗannan aƙidu.
-
Halayyar Kyautatawa A Mahangar Addini Kur’ani Da Hadisai
Wannnan wani ɗan taƙaitaccen bayanin koyarwa ne game da Kyautatawa (Al-Iḥsan) a cikin Alƙur'ani da Hadisan Manzon Rahama (As) bisa mahangar Ahlul Bait (a.s.), tare da dogaro da wasu ayoyi da ingantattun hadisai
-
Taya Murna Da Haihuwar Imam Aliyur Ridha As
11 Ga Zulqahdah 148h A Irin wannan rana ne wanda ta kama juma’ah ko Alhamisa ga wannnan wata aka a birni madina aka haifi Imam Aliyurridah As
-
Rahotannin EMHRM Game Da Wawashe Dukiyoyin Fararen Hula Da Sojojin Isra’ila Ke Yi A Fagage Da Dama
Ƙungiyar Kare Hakkin Bil Adama ta Turai – Mediterranean a cikin wani rahoto ta bayyana cewa wawashe da ƙwace dukiyoyin fararen hula ya zama wata siyasa mai aiki da haɓaka cikin ayyukan sojojin gwamnatin Sahayoniya, kuma ta bazu daga zirin Gaza da Yammacin Kogin Jordan har zuwa kudancin Lebanon.
-
Isra'ila Na Ci Gaba Da Kame Da Rusa Gidajen Falasdinawa
Isra'ila ta gudana da kame tare da rushe gidaje a yammacin kogin Jordan.
-
Taya Murna Da Zagayowar Ranar Haihuwar Imam Hasan As Shekara Ta Uku Bayan Hijira
Imam Hasan ɗan Ali ɗan Abi Ɗalib As wanda ya shahara da suna Hasanul Mujtaba (3-50) Shi Imami ne na biyu a jerin Limaman shiriya da manzon rahama Muhammad (SAWA) ya barwa Al’umma domin su yi koyi da su abayansa wanda ya yi limanci na tsawon shekaru 10 ne bayan shahadar mahaifinsa Imam Ali As, kuma ya kasance kusan watannin bakwai a matsayin Halifan musulmai.
-
15 Ga Sha'ban; Ranar Haihuwar Imam Al-Mahdi Mai Albarka
Imam al-Mahdi (AS) ya zama Imam bayan shahadar mahaifinsa Imam al-Hasan al-'Askari (AS) a shekara ta 260 hijirya (874 miladiyya), yana da shekaru biyar. Tun daga wannan lokacin har zuwa shekara ta 329 hijirya (941 miladiyya), yana hulɗa da mabiyansa ta hanyar Wakilansa Huɗu. Bayan haka, Babbar ɓoyewarsa (Ghaiba) ta fara, wanda a cikin wannan zamani, shugabanci kai tsaye na al'ummar Shi'a yana hannun malaman addini ne.
-
Yadda Ake Samun Nutsuwa Da Aminci Anbaton Allah Bisa Koyarwar Annabi (SAW)
Daga cikin addu'o'insa na neman sauƙi daga kubjuta daga damuwa mai nauyi akwai: "Ya Allah, ina neman tsarinka daga damuwa da baƙin ciki...".
-
Malaman Da Daliban Hauza Sun Yi Taron Yin Allawadai Da Cin Zarafin Alqur'ani Da Wuraren Ibada Na Musulunci A Isfahan
Bayan cin zarafin da 'yan ta'adda na Amurka da Sahayoniyawa suka yi a tarzomar da aka yi kwanan nan ga Alqur'ani mai tsarki da wuraren ibada na Musulunci’ An gudanar da babban taro na Malamai da daliban Hauza a safiyar Litinin a dakin karatu na Sadr Bazaar da ke Isfahan don yin allawadai da hakan da nuna goyon bayan Jagoran Juyin Juya Hali.
-
Labarai Cikin Hotuna | Yadda Akai Maulidin Imam Zainul Abideen As A Haramin Imam Ali As
Haramin Imam Ali As Yana Taya Al'ummar Murnar Haihuwai Imam Zainul Abideen As
-
Jagora (H): Tsayuwar (Imam Husaini) Ya Nuna Mana Mafita Shi Ne Tsayawa Kyam A Tafarkin Allah
A ranar Asabar 5 ga Sha'aban 1447 (24/1/2026) Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ya gana da Matasan Mu'assasatu Abul Fadl Abbas a daidai lokacin tuna Munasabar haihuwarsa.
-
Murna Da Haihuwar Qmamru Bani Hashim Sayyid Abal Fadl Abbas As + Hotuna
4/shaaban/26h A irin wannan rana ne dai aka haifi Sayyid Abal Fadl Abbas As dan Imam Ali As daga matarsa Sayyidah Ummul Banin wanda akema lakabi da Kamaru Bani Hashim.
-
Murna Da Ranar Mab’ath: Bamu Aiko Ka Ba Sai Domin Ka Zama Rahama Ga Talikai
27 Rajab 13 Kafin Hijrah Ranar Da Allah Ta’ala Ya Aiko Manzon Rahama {Sawa} Ga Dukkan Halittun Duniya
-
Taya Murna Da Haihuwar Shugabar Matayen Duniya Da Lahira Sayyidah Fatimah As
Takaitaccen Tarihin Haihuwarta Da Darajojinta Da Wasu Hadisai Da Suka Zo Wajen Bayanin Girmanta As
-
Labarai Cikin Hotuna | Na
Labarai Cikin Hotuna | Na
An yi wa hubbaren Imam Hussain (amincin Allah ya tabbata a gare shi) ado da furanni a jajibirin haihuwar Sayyida Zahra (amincin Allah ya tabbata a gare ta).
-
Sayyidah Ummul-Banin As; Abar Koyi Ce Wajen Kyawawan Ɗabi'u, Imani, Da Tarbiyar Yara
Bayan waki'ar Karbala da shahadar ya'yanta, Sayyidah Ummul-Banin ta kasance tana zuwa makabartar Baqi'ah kowace rana ta yi wa 'ya'yanta addu'o'i, da wakem jajantawa musamman ga Sayyid Aba Abdillah (AS). Waƙoƙin juyayinta sun kasance mai ban tausayi da kona zuciya har ya kai ga ana cewa Marwan ibn Hakam (wanda maƙiyin Ahlul-Bait ne) yana yin kuka idan ya ji muryar kukanta. Amma ba ta taɓa ambaton sunan ɗaya daga cikin 'ya'yanta a cikin wakokin ta ba.
-
Murnar Tunawa Da Ranar Haihuwar Manzon Rahama Muhmmad (S) Da Imamus Sadik A
Mun masu taya daukacin Al’ummar musulmi da wadanda ba musulmai ba dama sauran halittun duniya gaba daya murnar haihuwa shugaban Annabawa da jagorana manzanni (sawa) da haihuwar jikansa Imam Abi Abdullah Ja’afar dan Muhammad Sadik (as)
-
Tarihin Irin Tsananin Tsaro Da Abbasiyawa Su Kai Kan Imam Hasanul Askary As
Tarihin Irin Tsananin Tsaro Da Abbasiyawa Su Sanya Kan Imam Hasanul Askary As Don Kar A Haifi Imam Mahdi As.
-
Juyayin Shahadar Imam Hasanul Askary As + Bidiyo
8/Rabi’ul Auwal 260h; A irin wannan rana ne shahadar Imam Hasanul Askary As Ta kasance Imami na 11 cikin jerin Imamai jagorori da Manzon Rahama Muhammad SAWA ya barwa al’ummar sa domin suyi koyi dasu don su samu tsira duniya da lahira a bayansa.
-
Imam Rida (AS) Daٍ Salon Manufofin Gwagwarmaya
Gwagwarmayar Imam bai takaitu ga fagen siyasa kadai ba, a'a ta kai ga bangaren al'adu da ilimi. Domin a cikin wa'azi da muhawara da tattaunawa a cikin al'umma Imam ya kasance yana tunatar da mutane akidar Imamanci na hakika.
-
Malaman Jami'ar Turkiyya a taro mai taken: "Haɗin kan Duniyar Musulunci da Batun Falasdinu":
Hadin Kai Na Gaskiya Ne Kawai Zai Iya Dakatar Sahayoni/Sabani Ba Abunda Zai Haifar Sai Koma Baya Da Rushewar Al'ummah.
A wajen taron "Hadin kai na Musulunci da batun Palastinu", masu jawabai sun jaddada cewa, matukar ba’a samar da hadin tsakanin kasashen musulmi ba, gwamnatin Sahayoniya ba za ta kawo karshen laifukan ta’addanci a Gaza da wahalar da al'ummar Palastinu suke sha ba.
-
Tunawa Da Shahadar Manzon Allah (SAW)
Maganar shahada ko wafatin Manzon Allah (S.A.W) na daya daga cikin batutuwan da suka fi jawo cece-kuce a tarihin Musulunci, kuma a cewar madogarar tarihi daban-daban akwai ra'ayoyi daban-daban game da hakan. A cikin wannan makala, za a yi bitar Madogarorin tarihi da na riwayoyi da na kur’ani domin samun cikakkiyar fahimtar wannan lamari mai muhimmanci da tasiri. Za mu yi kokarin fayyace bangarori daban-daban na wannan lamari ta hanyar dogaro da ingantattun madogaran Shi'a.
-
Abubuwan Da Suka Faru A Ranekun 23/24/26 Ga Watana Safar Kafin Wafatin Manzon Rahama Muhammad (SAWA) Shekara Ta 11H
A irin wannan rana ne rashin Lafiyar Manzon Rahama SAWA ta tsananta wanda takai har Bilal Ya kira Sallah Amma Manzon Rahama SAWA saboda tsananin rashin lafiya bai ji ba, nan da nan Ummmul Mu’umina Aisha tace ku cewa Baba na Abubakar ya je yaja Sallah, Ita Ummul Mu’umina Hafsah tace ku cewa Babana Umar ya Ja sallah.