ABNA Hausa
  • Dukkan labarai
  • Labaran Duniya
    • Yammacin Asiya
    • Asiya Ta Tsakiya
    • Gabashin Asiya
    • Turai
    • Amurka
    • Afirka
  • Tekuna
  • Labaran Cikin Gida
  • Iran
  • Shafuka Mabanbanta
    • Hotuna
    • Bidiyoyi
    • Labarai Kaitsaye
    • Kartun
    • Labarai Maraji’ai
  • Labaran Majalisar Ahlul Bayt As
  • Abubuwa Daban-Daban
    • Taruka Da Sanarwowi
    • Fasahohi
العربية English فارسی Türkçe اردو Español bahasa Indonesia हिन्दी français 汉语 русский Deutsch Melayu Hausa বাংলা Азәрбајҹан Азәрбајҹан әлифбасы Kiswahili မြန်မာဘာသာ bosanski português سورانی 日本語 Kurmancî Pilipinas Тоҷик italiano 한국어
×
filterToday News
  • Halayyar Kyautatawa A Mahangar Addini Kur’ani Da Hadisai

    Halayyar Kyautatawa A Mahangar Addini Kur’ani Da Hadisai

    Wannnan wani ɗan taƙaitaccen bayanin koyarwa ne game da Kyautatawa (Al-Iḥsan) a cikin Alƙur'ani da Hadisan Manzon Rahama (As) bisa mahangar Ahlul Bait (a.s.), tare da dogaro da wasu ayoyi da ingantattun hadisai

    2026-05-09 21:52
  • Taya Murna Da Haihuwar Imam Aliyur Ridha As

    Taya Murna Da Haihuwar Imam Aliyur Ridha As

    11 Ga Zulqahdah 148h A Irin wannan rana ne wanda ta kama juma’ah ko Alhamisa ga wannnan wata aka a birni madina aka haifi Imam Aliyurridah As

    2026-04-29 20:56
  • Rahotannin EMHRM Game Da Wawashe Dukiyoyin Fararen Hula Da Sojojin Isra’ila Ke Yi A Fagage Da Dama

    Rahotannin EMHRM Game Da Wawashe Dukiyoyin Fararen Hula Da Sojojin Isra’ila Ke Yi A Fagage Da Dama

    Ƙungiyar Kare Hakkin Bil Adama ta Turai – Mediterranean a cikin wani rahoto ta bayyana cewa wawashe da ƙwace dukiyoyin fararen hula ya zama wata siyasa mai aiki da haɓaka cikin ayyukan sojojin gwamnatin Sahayoniya, kuma ta bazu daga zirin Gaza da Yammacin Kogin Jordan har zuwa kudancin Lebanon.

    2026-04-25 12:03
  • Isra'ila Na Ci Gaba Da Kame Da Rusa Gidajen Falasdinawa

    Isra'ila Na Ci Gaba Da Kame Da Rusa Gidajen Falasdinawa

    Isra'ila ta gudana da kame tare da rushe gidaje a yammacin kogin Jordan. 

    2026-04-24 22:52
  • Taya Murna Da Zagayowar Ranar Haihuwar Imam Hasan As Shekara Ta Uku Bayan Hijira

    Taya Murna Da Zagayowar Ranar Haihuwar Imam Hasan As Shekara Ta Uku Bayan Hijira

    Imam Hasan ɗan Ali ɗan Abi Ɗalib As wanda ya shahara da suna Hasanul Mujtaba (3-50) Shi Imami ne na biyu a jerin Limaman shiriya da manzon rahama Muhammad (SAWA) ya barwa Al’umma domin su yi koyi da su abayansa wanda ya yi limanci na tsawon shekaru 10 ne bayan shahadar mahaifinsa Imam Ali As, kuma ya kasance kusan watannin bakwai a matsayin Halifan musulmai.

    2026-03-04 23:28
  • 15 Ga Sha'ban; Ranar Haihuwar Imam Al-Mahdi Mai Albarka

    15 Ga Sha'ban; Ranar Haihuwar Imam Al-Mahdi Mai Albarka

    Imam al-Mahdi (AS) ya zama Imam bayan shahadar mahaifinsa Imam al-Hasan al-'Askari (AS) a shekara ta 260 hijirya (874 miladiyya), yana da shekaru biyar. Tun daga wannan lokacin har zuwa shekara ta 329 hijirya (941 miladiyya), yana hulɗa da mabiyansa ta hanyar Wakilansa Huɗu. Bayan haka, Babbar ɓoyewarsa  (Ghaiba) ta fara, wanda a cikin wannan zamani, shugabanci kai tsaye na al'ummar Shi'a yana hannun malaman addini ne.

    2026-02-05 00:04
  • Yadda Ake Samun Nutsuwa Da Aminci Anbaton Allah Bisa Koyarwar Annabi (SAW)

    Yadda Ake Samun Nutsuwa Da Aminci Anbaton Allah Bisa Koyarwar Annabi (SAW)

    Daga cikin addu'o'insa na neman sauƙi daga kubjuta daga damuwa mai nauyi akwai: "Ya Allah, ina neman tsarinka daga damuwa da baƙin ciki...".

    2026-01-31 21:54
  • Malaman Da Daliban Hauza Sun Yi Taron Yin Allawadai Da Cin Zarafin Alqur'ani Da Wuraren Ibada Na Musulunci A Isfahan

    Malaman Da Daliban Hauza Sun Yi Taron Yin Allawadai Da Cin Zarafin Alqur'ani Da Wuraren Ibada Na Musulunci A Isfahan

    Bayan cin zarafin da 'yan ta'adda na Amurka da Sahayoniyawa suka yi a tarzomar da aka yi kwanan nan ga Alqur'ani mai tsarki da wuraren ibada na Musulunci’ An gudanar da babban taro na Malamai da daliban Hauza a safiyar Litinin a dakin karatu na Sadr Bazaar da ke Isfahan don yin allawadai da hakan da nuna goyon bayan Jagoran Juyin Juya Hali.

    2026-01-26 12:07
  • Labarai Cikin Hotuna |  Yadda Akai Maulidin Imam Zainul Abideen As A Haramin Imam Ali As

    Labarai Cikin Hotuna | Yadda Akai Maulidin Imam Zainul Abideen As A Haramin Imam Ali As

    Haramin Imam Ali As Yana Taya Al'ummar Murnar Haihuwai Imam Zainul Abideen As

    2026-01-26 11:26
  • Jagora (H): Tsayuwar (Imam Husaini) Ya Nuna Mana Mafita Shi Ne Tsayawa Kyam A Tafarkin Allah

    Jagora (H): Tsayuwar (Imam Husaini) Ya Nuna Mana Mafita Shi Ne Tsayawa Kyam A Tafarkin Allah

    A ranar Asabar 5 ga Sha'aban 1447 (24/1/2026) Jagora Shaikh Ibraheem Zakzaky (H) ya gana da Matasan Mu'assasatu Abul Fadl Abbas a daidai lokacin tuna Munasabar haihuwarsa.

    2026-01-26 11:21
  • Murna Da Haihuwar Qmamru Bani Hashim Sayyid Abal Fadl Abbas As + Hotuna

    Murna Da Haihuwar Qmamru Bani Hashim Sayyid Abal Fadl Abbas As + Hotuna

    4/shaaban/26h A irin wannan rana ne dai aka haifi Sayyid Abal Fadl Abbas As dan Imam Ali As daga matarsa Sayyidah Ummul Banin wanda akema lakabi da Kamaru Bani Hashim.

    2026-01-24 21:39
  • Murna Da Ranar Mab’ath: Bamu Aiko Ka Ba Sai Domin Ka Zama Rahama Ga Talikai

    Murna Da Ranar Mab’ath: Bamu Aiko Ka Ba Sai Domin Ka Zama Rahama Ga Talikai

    27 Rajab 13 Kafin Hijrah Ranar Da Allah Ta’ala Ya Aiko Manzon Rahama {Sawa} Ga Dukkan Halittun Duniya

    2026-01-17 11:48
  • Taya Murna Da Haihuwar Shugabar Matayen Duniya Da Lahira Sayyidah Fatimah As

    Taya Murna Da Haihuwar Shugabar Matayen Duniya Da Lahira Sayyidah Fatimah As

    Takaitaccen Tarihin Haihuwarta Da Darajojinta Da Wasu Hadisai Da Suka Zo Wajen Bayanin Girmanta As

    2025-12-10 21:14
  • Labarai Cikin Hotuna | Na

    Labarai Cikin Hotuna | Na

    Labarai Cikin Hotuna | Na

    An yi wa hubbaren Imam Hussain (amincin Allah ya tabbata a gare shi) ado da furanni a jajibirin haihuwar Sayyida Zahra (amincin Allah ya tabbata a gare ta).

    2025-12-08 20:46
  • Sayyidah Ummul-Banin As; Abar Koyi Ce Wajen Kyawawan Ɗabi'u, Imani, Da Tarbiyar Yara

    Sayyidah Ummul-Banin As; Abar Koyi Ce Wajen Kyawawan Ɗabi'u, Imani, Da Tarbiyar Yara

    Bayan waki'ar Karbala da shahadar ya'yanta, Sayyidah Ummul-Banin ta kasance tana zuwa makabartar Baqi'ah kowace rana ta yi wa 'ya'yanta addu'o'i, da wakem jajantawa musamman ga Sayyid Aba Abdillah (AS). Waƙoƙin juyayinta sun kasance mai ban tausayi da kona zuciya har ya kai ga ana cewa Marwan ibn Hakam (wanda maƙiyin Ahlul-Bait ne) yana yin kuka idan ya ji muryar kukanta. Amma ba ta taɓa ambaton sunan ɗaya daga cikin 'ya'yanta a cikin wakokin ta ba.

    2025-12-03 15:45
  • Murnar Tunawa Da Ranar Haihuwar Manzon Rahama Muhmmad (S) Da Imamus Sadik A

    Murnar Tunawa Da Ranar Haihuwar Manzon Rahama Muhmmad (S) Da Imamus Sadik A

    Mun masu taya daukacin Al’ummar musulmi da wadanda ba musulmai ba dama sauran halittun duniya gaba daya murnar haihuwa shugaban Annabawa da jagorana manzanni (sawa) da haihuwar jikansa Imam Abi Abdullah Ja’afar dan Muhammad Sadik (as)

    2025-09-10 15:16
  • Tarihin Irin Tsananin Tsaro Da Abbasiyawa Su Kai Kan Imam Hasanul Askary As 

    Tarihin Irin Tsananin Tsaro Da Abbasiyawa Su Kai Kan Imam Hasanul Askary As 

    Tarihin Irin Tsananin Tsaro Da Abbasiyawa Su Sanya Kan Imam Hasanul Askary As Don Kar A Haifi Imam Mahdi As.

    2025-09-01 15:34
  • Juyayin Shahadar Imam Hasanul Askary As + Bidiyo

    Juyayin Shahadar Imam Hasanul Askary As + Bidiyo

    8/Rabi’ul Auwal 260h; A irin wannan rana ne shahadar Imam Hasanul Askary As Ta kasance Imami na 11 cikin jerin Imamai jagorori da Manzon Rahama Muhammad SAWA ya barwa al’ummar sa domin suyi koyi dasu don su samu tsira duniya da lahira a bayansa.

    2025-09-01 14:45
  • Imam Rida (AS) Daٍ Salon Manufofin Gwagwarmaya

    Imam Rida (AS) Daٍ Salon Manufofin Gwagwarmaya

    Gwagwarmayar Imam bai takaitu ga fagen siyasa kadai ba, a'a ta kai ga bangaren al'adu da ilimi. Domin a cikin wa'azi da muhawara da tattaunawa a cikin al'umma Imam ya kasance yana tunatar da mutane akidar Imamanci na hakika.

    2025-08-23 17:05
  • Hadin Kai Na Gaskiya Ne Kawai Zai Iya Dakatar Sahayoni/Sabani Ba Abunda Zai Haifar Sai Koma Baya Da Rushewar Al'ummah.

    Malaman Jami'ar Turkiyya a taro mai taken: "Haɗin kan Duniyar Musulunci da Batun Falasdinu":

    Hadin Kai Na Gaskiya Ne Kawai Zai Iya Dakatar Sahayoni/Sabani Ba Abunda Zai Haifar Sai Koma Baya Da Rushewar Al'ummah.

    A wajen taron "Hadin kai na Musulunci da batun Palastinu", masu jawabai sun jaddada cewa, matukar ba’a samar da hadin tsakanin kasashen musulmi ba, gwamnatin Sahayoniya ba za ta kawo karshen laifukan ta’addanci a Gaza da wahalar da al'ummar Palastinu suke sha ba.

    2025-08-23 15:53
  • Tunawa Da Shahadar Manzon Allah (SAW)

    Tunawa Da Shahadar Manzon Allah (SAW)

    Maganar shahada ko wafatin Manzon Allah (S.A.W) na daya daga cikin batutuwan da suka fi jawo cece-kuce a tarihin Musulunci, kuma a cewar madogarar tarihi daban-daban akwai ra'ayoyi daban-daban game da hakan. A cikin wannan makala, za a yi bitar Madogarorin tarihi da na riwayoyi da na kur’ani domin samun cikakkiyar fahimtar wannan lamari mai muhimmanci da tasiri. Za mu yi kokarin fayyace bangarori daban-daban na wannan lamari ta hanyar dogaro da ingantattun madogaran Shi'a.

    2025-08-23 15:12
  • Abubuwan Da Suka Faru A Ranekun 23/24/26 Ga Watana Safar Kafin Wafatin Manzon Rahama Muhammad (SAWA)  Shekara Ta 11H

    Abubuwan Da Suka Faru A Ranekun 23/24/26 Ga Watana Safar Kafin Wafatin Manzon Rahama Muhammad (SAWA)  Shekara Ta 11H

    A irin wannan rana ne rashin Lafiyar Manzon Rahama SAWA ta tsananta wanda takai har Bilal Ya kira Sallah Amma Manzon Rahama SAWA saboda tsananin rashin lafiya bai ji ba, nan da nan Ummmul Mu’umina Aisha tace ku cewa Baba na Abubakar ya je yaja Sallah, Ita Ummul Mu’umina Hafsah tace ku cewa Babana Umar ya Ja sallah.

    2025-08-22 15:59
  • Masoya Da Makiya Imam Husaini (AS) A Mizanin Darasin Tarihi

    Mazaje Nagartattun Tarihi Sune Fitilar Jagoran Dan Adam

    Masoya Da Makiya Imam Husaini (AS) A Mizanin Darasin Tarihi

    Me ya sa za dole mu san masu kyawawan ayyuka da marassa kyau? Ta yaya za mu koyi darussa na rayuwa daga gare su? Gabatar da sahabban Imam Husaini (AS) da wadanda suka kafa tarihi a Karbala shi ne haske mai shiryarwa a gare mu a yau. A daya bangaren kuma, darussa masu daci na rayuwar Yazid da sahabban Umar Sa’ad suna tunatar da mu nutsuwar mutum a tafarkin bata.

    2025-07-04 19:04
  • Bidiyon | Cibiyoyin Tsaro Na Sirri Da Sojojin Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Suka Kai Wa Hari A Isra’ila

    Bidiyon | Cibiyoyin Tsaro Na Sirri Da Sojojin Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Suka Kai Wa Hari A Isra’ila

    Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: A safiyar yau din nan ne dakarun gwamnatin Jamhuriyar Musulunci ta Iran suka far wa cibiyoyin tsaron sirri na gwamnatin sahyoniyawan da ke tsakiyar birnin Tel Aviv da aka mamaye wannan bidiyon yadda wurare suke ne.

    2025-06-17 15:42
  • Mutane 23 Suka Mutu Tare Da Jikkata A Harin Makamai Mai Linzami Iran Ta Kai Kan Haifa

    Mutane 23 Suka Mutu Tare Da Jikkata A Harin Makamai Mai Linzami Iran Ta Kai Kan Haifa

    An kashe mutane 23 tare da jikkata a harin makami mai linzami da Iran ta kai kan Haifa

    2025-06-15 04:51
  • Bidiyon | Yadda Gobara Ta Tashi A Matatar Mai Na Haifa Bayan Harin Makami Mai Linzami Da Iran Ta Kai

    Bidiyon | Yadda Gobara Ta Tashi A Matatar Mai Na Haifa Bayan Harin Makami Mai Linzami Da Iran Ta Kai

    Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti ta kasa da kasa ABNA ya bayar da rahoton cewa: Gobara ta tashi a matatar mai na Haifa bayan harin makami mai linzami da Iran ta kai.

    2025-06-15 00:44
  • Bidiyon | Yadda Gungun Makamai Masu Linzami Na Iran Suka Shiga Yankunan Da Aka Mamaye

    Bidiyon | Yadda Gungun Makamai Masu Linzami Na Iran Suka Shiga Yankunan Da Aka Mamaye

    Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti ta kasa da kasa ABNA ya bayar da rahoton cewa: wasu gungun makamai masu linzami da dama sun shiga yankunan da aka mamaye bayan an harba su daga sassa daban-daban na kasar Iran.

    2025-06-15 00:37
  • Daruruwan Makamai Masu Linzami Na IRGC Sun Afkawa Haifa A Isra'ila

    Daruruwan Makamai Masu Linzami Na IRGC Sun Afkawa Haifa A Isra'ila

    Iran ta kai hari da makami mai linzami da dama a birnin Haifa ciki har da matatar mai na Haifa da ke arewacin yankunan da aka mamaye.

    2025-06-15 00:29
  • Cikin Bidiyo | Yadda Makami Mai Linzami Na Iran Ya Ke Gudu Cikin Sauri Domin Kaiwa Ga Hadafinsa A Isra’ila

    Cikin Bidiyo | Yadda Makami Mai Linzami Na Iran Ya Ke Gudu Cikin Sauri Domin Kaiwa Ga Hadafinsa A Isra’ila

    Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti ta kasa da kasa ABNA ya bayar da rahoton cewa, wani makami mai linzami ya isa cikin sauri ga gurin da ya nufa a Isra’ila.

    2025-06-14 15:00
  • Rahoto Cikin Hotuna | Na Mummunar Barna Bayan Harin Makami Mai Linzamin Iran A Kudancin Tel Aviv

    Rahoto Cikin Hotuna | Na Mummunar Barna Bayan Harin Makami Mai Linzamin Iran A Kudancin Tel Aviv

    Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul Baiti (AS) – ABNA - ya bayar da rahoton cewa: wani makami mai linzami na kasar Iran ya kai hari a yankin Rishon Lezion da ke kudancin birnin Tel Aviv fadar mulkin yahudawan sahyuniya, lamarin da ya yi sanadiyyar lalata gine-gine da dama da kuma jikkata wasu da dama. Bisa labarin da aka bayar adadin wadanda suka mutu sakamakon harin makami mai linzami da Iran ta kai kan Rishon Lezion ya kai mutane 2 tare da raunata 38 daga cikin mutanen yahudawan sahyuniya, kuma an ce yanayin shida daga cikin wadanda suka jikkata na da muni.

    2025-06-14 14:43
  • Previous
  • 1
  • 2
  • Next
Muryar 'yan shi'a marasa kafar yada labarai
Desktop version Mobile version

Ya halatta anfani da batutuwan kamfanin ba tare da ambaton madogara ba.

Nastooh Saba Newsroom