-
Bidiyon | Cibiyoyin Tsaro Na Sirri Da Sojojin Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Suka Kai Wa Hari A Isra’ila
Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: A safiyar yau din nan ne dakarun gwamnatin Jamhuriyar Musulunci ta Iran suka far wa cibiyoyin tsaron sirri na gwamnatin sahyoniyawan da ke tsakiyar birnin Tel Aviv da aka mamaye wannan bidiyon yadda wurare suke ne.
-
Mutane 23 Suka Mutu Tare Da Jikkata A Harin Makamai Mai Linzami Iran Ta Kai Kan Haifa
An kashe mutane 23 tare da jikkata a harin makami mai linzami da Iran ta kai kan Haifa
-
Bidiyon | Yadda Gobara Ta Tashi A Matatar Mai Na Haifa Bayan Harin Makami Mai Linzami Da Iran Ta Kai
Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti ta kasa da kasa ABNA ya bayar da rahoton cewa: Gobara ta tashi a matatar mai na Haifa bayan harin makami mai linzami da Iran ta kai.
-
Bidiyon | Yadda Gungun Makamai Masu Linzami Na Iran Suka Shiga Yankunan Da Aka Mamaye
Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti ta kasa da kasa ABNA ya bayar da rahoton cewa: wasu gungun makamai masu linzami da dama sun shiga yankunan da aka mamaye bayan an harba su daga sassa daban-daban na kasar Iran.
-
Daruruwan Makamai Masu Linzami Na IRGC Sun Afkawa Haifa A Isra'ila
Iran ta kai hari da makami mai linzami da dama a birnin Haifa ciki har da matatar mai na Haifa da ke arewacin yankunan da aka mamaye.
-
Cikin Bidiyo | Yadda Makami Mai Linzami Na Iran Ya Ke Gudu Cikin Sauri Domin Kaiwa Ga Hadafinsa A Isra’ila
Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti ta kasa da kasa ABNA ya bayar da rahoton cewa, wani makami mai linzami ya isa cikin sauri ga gurin da ya nufa a Isra’ila.
-
Rahoto Cikin Hotuna | Na Mummunar Barna Bayan Harin Makami Mai Linzamin Iran A Kudancin Tel Aviv
Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul Baiti (AS) – ABNA - ya bayar da rahoton cewa: wani makami mai linzami na kasar Iran ya kai hari a yankin Rishon Lezion da ke kudancin birnin Tel Aviv fadar mulkin yahudawan sahyuniya, lamarin da ya yi sanadiyyar lalata gine-gine da dama da kuma jikkata wasu da dama. Bisa labarin da aka bayar adadin wadanda suka mutu sakamakon harin makami mai linzami da Iran ta kai kan Rishon Lezion ya kai mutane 2 tare da raunata 38 daga cikin mutanen yahudawan sahyuniya, kuma an ce yanayin shida daga cikin wadanda suka jikkata na da muni.
-
Sabbin Hare-Haren Makamai Masu Linzami Da Iran Ta Kai Kan Tel Aviv
Makamai Masu Linzami Na Iran Sun Yiwa Ma'aikatar Tsaron Isra'ila Da Ke Babban Birnin Kasar Lugudan Wuta
-
Iran Ta Harba Makami Mai Linzami Sama Da 200 A Wurare Daban-Daban A Tsakiya Da Arewacin Isra'ila.
Munanan Hare-Haren Mkamai Masu Linzami Da Iran Ta Kai Wa Isra'ila
Iran: Yakin zai fadada a cikin kwanaki masu zuwa kuma dukkanin yankunan da aka mamaye da sansanonin Amurka a yankin suna cikin hadafin. Masu zalunci za su biya farashi mai tsada.
-
Sake Gina Dakin Ka’abah / Rufe Kofofin Masallacin Madina Ban Da Wacce Imam Ali (As) Ke Shigowa Na Daga Munasabobin Da Suka Faru A Ranar 8 Da 9 Ga Wata
Sake Gina Dakin Ka’abah / Rufe Kofofin Masallacin Madina Ban Da Wacce Imam Ali (As) Ke Shigowa Na Daga Munasabobin Da Suka Faru A Ranar 8 Da 9 Ga Watan Zul Hijja
-
ABNA Na Taya Al'ummar Musulmai Murnar Auren Imam Ali Da Sayyidah Fatima {AS}
Manzon Allah (SAW) ya ce: “Wannan Jibrilu ne yake gaya mani cewa Allah ya aurar da Fatima gareka –Imam Ali- , kuma mala’iku dubu arba’in suka shaida aurenta...