Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: Jami'an tsaron Iran sun lalata wata cibiyar leken asiri kafin ta aike bayanai kan wuraren da na'urorin tsarin tsaro suke.
An kama membobin wannan kafar tare da taimakon rahotannin jama'a. Cibiyar Leken Asiri ta IRGC ta nemi jama'a da su bayar da rahoton duk wani lamari da ake zargi ga number waya 114 ko adireshin yanar gizo na @jasosyab da ke kan kafar sadarwa ta Rubika da Eta.
Your Comment