17 Disamba 2025 - 09:51
Source: ABNA24
Gwamnatin Iraki Ta Zata Kori Masu Hannu Da A Fitar Da Sunayen Hizbullah Da Ansarulla Daga Aikinsu

Gwamnatin Iraki Ta Zata Kori Masu Hannu Da A Fitar Da Sunayen Hizbullah Da Ansarulla Daga Aikinsu

Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: Gwamnatin Iraki ta yanke shawarar korar wasu jami'ai daga Kwamitin Daskarar da Kadarorin 'Yan Ta'adda daga mukamansu saboda sanya Hizbollah da Ansarullah cikin jerin 'yan ta'adda.

Your Comment

You are replying to: .
captcha