22 Satumba 2024 - 19:22
Bidiyo Yadda Sojojin Yahudawan Sahyoniya Suka Kai Hari A Ofishin Gidan Talabijin Na Aljazeera

Bidiyo Yadda Sojojin Yahudawan Sahyoniya Suka Kai Hari A Ofishin Gidan Talabijin Na Aljazeera

Kamfanin dillancin labaran kasa da kasa na Ahlul-Baiti As - ABNA - ya bayar da rahoton cewa: a ranar Lahadi 22 ga watan Satumba ne dakarun gwamnatin sahyoniyawa su kai samame ofishin gidan talabijin na "Al Jazeera" da ke birnin Ramallah da ke yammacin gabar kogin Jordan tare da bayar da umarnin rufe ofishin wannan kafar yada labarai ta Qatar na tsawon kwanaki 45.