19 Agusta 2024 - 08:16
News ID: 1479369
Wadannan matan sun dauki kusan kwanansu shida kenan suna tafiyar tattakin yayin tattaunawa da daya daga cikinsu tace suna gudanar da tattakin cikin koshin laafiya amma da sun kasance a gida ne da suna cen jikinsu na tai masu ciwo amma albarkar soyayyarsu da Imam Husain As ya zamo agshi suna iya tafiya na wanna tattakin.