Kamfanin dillancin labaran shafin
sadarwa na kasa da kasa na Ahlul Bayt (AS) - ABNA – ya bayar da rahoton cewa: a
cikin wannan rahoton bisa nakaltaowa daga
tashoshin yada labarai zamu ga irin Girman irin wuta da gobarar da wanna
harai ya haifar akan tashar jiragen ruwa da ke birni AlHudaida a Yamen.
Kamar yadda aka ji kuma daga tashar labarai Axios cewa: Isra'ila ta fara kai hare-hare kan kasar Yemen.
A bisa rahotannin farko, wadannan hare-haren sun yi sanadiyar shahada da raunata wasu fararen hula na kasar Yemen.
