
Bidiyoyi | Na Sabbin Ikrarin Da Mambobin Kungiyar Leken Asirin Amurka Da Isra'ila Da Ke Yemen Suka Yi
14 Yuni 2024 - 18:49
News ID: 1465423
Kamfanin dillancin labaran Ahlul-Baiti - ABNA ya bayar da rahoton cewa: a yammacin jiya ne hukumar tsaron kasar ta fitar da wasu sabbin ikirari da wasu gungun 'yan kungiyar leken asiri na Amurka da Isra'ila suka yi wannan sanarwar ta fito ne daga jami'an tsaron kasar bayan kama wadannan jami’an asiri.
