Kamfanin Dillancin Labarai Na AhlulBaiti

Madogara : ابنا
Asabar

20 Mayu 2023

07:25:42
1367134

Jami'an Ma'aikatar Harkokin Wajen Kasar Iran Da Jakadu Sun Gana Da Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci

Ministan da manyan manajoji na ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran da jakadu da shugabannin wakilan jamhuriyar Musulunci ta Iran a kasashen waje sun gana da Jagoran juyin juya halin Musulunci a safiyar yau (Asabar).

Ministan da manyan manajoji na ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran da jakadu da shugabannin wakilan jamhuriyar Musulunci ta Iran a kasashen waje sun gana da Jagoran juyin juya halin Musulunci a safiyar yau (Asabar).


Kamfanin dillancin labaran shafin sadarwa na yanar gizo na Ahlul-Baiti (A.S) - ABNA - ya habarta cewa, An gudanar da wannan taro ne a daidai lokacin da ake gudanar da taron shugabannin ofisoshin wakilan Jamhuriyar Musulunci ta Iran a kasashen waje.