ABNA24 : Ginin mai hawa 13 wanda ya kushi ofosohin ‘yan jarida da dama an rusa shi ne ta hanyar harin jiragen sama jin kadan bayan sanar da mai ginin cewa kowa ya yi ta kan shi.
Shugaban kamfanin dilancin labaren na AP, ya fitar da wata sanarawa inda ya sun tsorata da kuma jin mamaki da matakin na Isra’ila
Ita kuwa tashar Al’jazeera tir ta yi da harin, tana mai cewa hakan ba zai sanya ta yin shiru ba game bayana abubuwan dake faruwa a yankin.
Daga bisani dai an rawaito sojojin Isra’ila na cewa, sun kai harin ne saboda ana ajiye kayan soji a ciki.
342/
