17 Disamba 2025 - 19:37
Source: ABNA24
Iran: IAEA Ba Za Ta Taba Samun Damar Ganin Nukiliyarta Ba

Ministan Harkokin Waje na Iran: IAEA ba za ta sami izinin duba wuraren da suka lalace ba

Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya habarta cewa: Ministan Harkokin Waje na Iran: IAEA ba za ta sami izinin duba wuraren da suka lalace ba.

A cewar Grossi, IAEA ba ta da wata yarjejeniya ta ziyartar wani wuri da aka kai hari saboda ba a taɓa yin hakan ba a da.

Yarjejeniyar Alkahira ba ta wanzu ba kuma an soke ta; dole ne Majalisar Tsaron Ƙasa ta sake duba kowace buƙata ta IAEA gilla filla.

Your Comment

You are replying to: .
captcha