Kwamitin kasa da kasa don karya kawanyar da Isra’ila ta ta yiwa Gaza bisa goyon bayan kasashen turai da Amurka ya sanar da cewa: Sabbin tawagar jiragen ruwa 8 suna tafe daga Italiya zuwa zirin Gaza da aka yiwa kawanya.
Shima Jirgin ruwan Omar Mukhtar daga Libya ya bi ta tekun zuwa Gaza tare da tsawan kwanaki 3 iri daya da sauran.
Your Comment